Sashe 50
Bin Abinda Zuciya Ke So Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Landlines din ward receptionist din takira wata nurse tadauka tace "Nurse patient number 16 have a visitor, take her to visit room" gyadamata kai Nurse din tayi tace "OK" tajuya tana kallon Rahima data tashi daga bacci tun dazu ta tashi zaune ta kifa kanta jikin window tana kallon waje yanda bishiyoyi da flawan backyard din keta kadawa sabida iskan da akeyi kaman za'ai ruwan sama, karasawa wajen gadon tayi ta tsaya akanta tace "number 16" ko kallonta Rahima batayiba dama tasan bazata kalleta ba dan gabaki dayansu yanzu tadena musu magana cikin patients dinsu kuwa har yau magana baitaba hadata da wataba dudda tana ganin wata datake yawan kallonta intaje wanka ko dinning amma ko kallon kirki basu isheta ba, ahankali tace "kizo ana kiranki come with me" ko kallonta Rahima batayi ba bakumata da alamun tashi hakan yasa nurse din ta kwalama Asabe kira. "Asabe, Binta" tanajin haka ta sauko daga gadon tana balla mata harara da kumburarrun idanunta, ta mugun rame sai fari data kara kaman mara jini kitson ta ya tsufa sosai dan gashin gaban kanta yasoma zarewa yana warware kanshi yana kwanciya dan tanada coily hair daman sosai kaman gashin jaririya, hulan kanta ta gyara batare data kalletaba hakan yasa Nurse din takama hannunta, ahankali take tafiya dan batada karfi ko kadan cikinta daman tunda aka fara mata detox dinan ya hargitse kaman ba nataba, agaban wani daki taga sun tsaya da aka rubuta visit a sama sanan nurse din tasa hannunta tabude kofan, karan bude kofa da Sameer yaji yasa yadago kanshi yana rike da waya ahannu, tundaga kan crock shoe kafarta yake kallo har zuwa wandon da rigan dayamata yakuma dan mata yawa wani irin kyau tarame bana wasaba kafin ahankali yasauke idanunshi kan fuskarta dayay ja tsabagen kuka kaman jini zaifito, idanunta sun kumbura sunyi suntum suntum sunyi jaajir gashin idanun duksun tattare looking so moist, idanunta sun kode, shigo da ita ciki Nurse din tayi ta kawota har wurin kujeran sanan ta kalli Sameer cikeda girmamawa tace "welcome Sir," gyadamata kai Sameer yayi tajuya tafita tarufo musu kofa, tsayawa tayi awajen atsaye batare data dagokai ta kallai ba sai kallon takalman kafafun ta takeyi takasa hada ido dashi, kallonta yayi from head to toe sanan ya mayarda kanshi kan wayanshi yacigaba da danne dannen wayanshi, takai almost 20min atsaye bata zauna ba, batace uppan ba, ga kanta akasa kafin taja wani uban ajiyan zuciya tafashe da kuka sosai tasa hannunta akan idanunta tanayi kaman zata shide, dago kanshi yayi ya kalleta yanda take kukan kaman wacce aka zane sanan yadan tabe baki yatashi tareda daukan wayanshi da carkey daya ijiye kan table yajefasu cikin aljihu gaban riganshi yayi hanyar kofa yabude kofan yafita batare daya sake koda kallonta ba, da sauri tajuya tabishi tabude kofan tafito yana cikin tafiya adan corridor taji takama hannunshi gam hakan yasa ya tsaya chak tareda juyowa yazuba mata idanunshi dababu alamun wasa cikinsu, fashewa tayi da kuka sosai gabaki dayan wurin ya dau karan kukan ta tace "ka maidani gidanmu, ka kaini wurin Mummy na" yanda take kukan yasa Nurse data shiga wani office awurin tafito tazo wajen da saurita, jin sahun tafiya yasa Rahima tajuyo tana ganin Nurse takara damke hannunshi gam gam tana kallon fuskan shi tace "dan Allah ka kaini wurin Mummy na kaji, please ka kaini dan Allah karka bari su tafi dani please, wlh banson wurin nan dan Allah kaji" ganin Nurse ta iso wajen yasa takoma dayan gefenshi talabe tana kuka sosai tana ihu kallon nurse din yayi yace "don't you have any female security here?" da sauri tace "we have sir" "call them suzo su tafi da ita ciki" yafada sounding a lil bit bitter, wani irin dan banzan ihu tasaki. "noooo, dan Allah in kanama Allah ka kaini gidanmu, wlh bansan wajen nan" wani mugun kallo yamata da idanunshi yanuna mata hannunshi, ahankali tasake shi cike da tsoron shi tana kuka sosai tana tsaye gab dashi jikinta narawa ko minti biyu ba'a yiba saiga Binta da Asabe tana ganin tasake damke hannunshi tana neman shigewa jikinshi da hannu daya Asabe ta dagata sama sukai ciki da ita tana kwala ihu tana juyowa tana mikama Sameer hannu, mugun kallo ya watsa mata yajuya yafice daga wurin, saida yaga Dr sanan yabar Centre.
Aranan da daddare yaje yagaida Abba dayasoma jin sauki sosai, Mummy kaman zata hadiyeshi da kallo amman tunda ya kalleta sau daya ya gaidata bai sake bata second look ba haryay briefing Abban kan Rahima tasoma samun lafiya and she is responding to treatment, Abba yaji dadi ranan, yaji dadi wani sabon karfi yaji ya shigeshi har saida yafita sallan isha'i tareda da Sameer shida rabon shi daya fita masallaci harya manta amma news din Rahima yabashi karfi.
Wasa wasa Kwanaki nata tafiya, yau satin Rahima uku a Rehabilitation Centre, tun ranan da Sameer yazo yadubata babu wanda yakara zuwa yaduba ta daga gida, babu ranan duniyan dabazatai kuka ba, and Alhamdulillah ana bata kulawa sosai ita kanta tanajin chaji ajikinta amma tsabagen yanda ta tsani wurin da abubuwan da ake mata aciki yasa taji babu abinda takeso kaman ta ganta a gidansu.
Yauma kaman kullum da sassafe aka tadasu suje wanka, tana cikin bayi tana wanka taga anbude labule an shigo, baki tabude zatai ihu tana jan towel dinta danta rufe jikinta matar datashigo tasa hannu ta rufe mata baki tareda rage murya tace "listen to me, kina ihu Asabe zasuzo nan, so kiyi shiru ba jikinki na shigo nagani ba ko wani abu magana nazo namiki" da sauri ta gyadamata kai tana kokarin daure towel dinta, janye hannun matan tayi daga kan bakinta tabi boobs dinta da kallo takai hannunta zata taba da sauri Rahima ta koma gefe hartana neman fadi matan ta riketa tana washe mata baki, tana sosa kai, idanunta bakin kirin hakama lebenta, tureta Rahima tayi tana turo baki tace "niki saken" sakinta matan tayi tana soshe soshe tace "dalla sabida ina sonki ne dan kinada kyau saisa ma nace bari nazo nataimake ki nidama last 2weeks duka duka shegen mijina bayan ya dannamin saki yakawo ni nan, tunda nazo kullum nake ganinki kina kuka bakima kowa magana, kullum ke kadai" tai shiru tareda daga hammatan ta tana sosawa kaman mahaukaciya, yatsine fuska Rahima tayi cikeda kyaman ta takoma baya dan ganinta take kaman mahaukaciya, dariya tayi ta sauke hannunta tace "kinga nan wurin kashemu sukeyi, inba hakaba antaba raba nawa da abinda kesashi jin dadi, shaye shaye fa, inhar zasuce zasu rabamu da shaye shaye to su rabamu da shan ruwa ko cin abinci man, ruwa baya kore damuwa ko bakin ciki amma shaye shaye kina sha wayyooo matsala da bakin ciki bye bye, bana wanan soshe soshen da amman sabida ban samu Cociene dina na shaka ba na 2weeks anan wurin shine nafara haka kaman mahaukaciya, kullum suyita kada kuka da maburgi acikina dan bantan uba" tai shiru tana kwakulo hancita tana lumshe ido tsabagen yanda abin kdmata dadi, tace "yau zamu gudu mubar gidan nan da daddare, akwai wani supplier na saurayina kuma da zaizo ya kwashemu da daddare amota anan baya, haurawa zamuyi kin gane, electric fence ne but zamu baza bargunan mu akai, in kinaso zanje dake kema ki gudu amma zaki biyani dubu goma inkin yarda" da sauri Rahima tazo kusada ita tace "eh zan biyaki Allah, Mummy na zamu kira muna fita zata turomiki kudin, da gaske dan Allah zaki fitar dani ko karya kikemin?" murmushi matar tamata tasa hannuwanta duka biyun tana sosa kai tace "eh kibarmin komi a hannuna nasan wurin nan lungu da sako, nine number 00, amma sunana Shagali" da sauri Rahima tace "Shagali?" gyadamata kai matar tayi tana sosa kunne tace "eh Shagali sunana, yanzu wuce kifita, karfe takwas nadare nurses ke fita shift dazaran ta dakin ku tafita kifito kawai zaki ganni kibar komi a hannuna" da sauri Rahima ta gyadamata kai tana murmushi tace "nagode" wuyan ta ta shafa tace "kinada kyau ga kira saisa zan taimaka miki, u look so innocent, wuce kifita kar Binta ko Asabe sukamamu" ko damuwa ma batayi da batagama wankan da kyau ba tafito tana murmushi ta ijiye sabulu da soap a box dinta tawuce ward dinsu.
Aranan da daddare yaje yagaida Abba dayasoma jin sauki sosai, Mummy kaman zata hadiyeshi da kallo amman tunda ya kalleta sau daya ya gaidata bai sake bata second look ba haryay briefing Abban kan Rahima tasoma samun lafiya and she is responding to treatment, Abba yaji dadi ranan, yaji dadi wani sabon karfi yaji ya shigeshi har saida yafita sallan isha'i tareda da Sameer shida rabon shi daya fita masallaci harya manta amma news din Rahima yabashi karfi.
Wasa wasa Kwanaki nata tafiya, yau satin Rahima uku a Rehabilitation Centre, tun ranan da Sameer yazo yadubata babu wanda yakara zuwa yaduba ta daga gida, babu ranan duniyan dabazatai kuka ba, and Alhamdulillah ana bata kulawa sosai ita kanta tanajin chaji ajikinta amma tsabagen yanda ta tsani wurin da abubuwan da ake mata aciki yasa taji babu abinda takeso kaman ta ganta a gidansu.
Yauma kaman kullum da sassafe aka tadasu suje wanka, tana cikin bayi tana wanka taga anbude labule an shigo, baki tabude zatai ihu tana jan towel dinta danta rufe jikinta matar datashigo tasa hannu ta rufe mata baki tareda rage murya tace "listen to me, kina ihu Asabe zasuzo nan, so kiyi shiru ba jikinki na shigo nagani ba ko wani abu magana nazo namiki" da sauri ta gyadamata kai tana kokarin daure towel dinta, janye hannun matan tayi daga kan bakinta tabi boobs dinta da kallo takai hannunta zata taba da sauri Rahima ta koma gefe hartana neman fadi matan ta riketa tana washe mata baki, tana sosa kai, idanunta bakin kirin hakama lebenta, tureta Rahima tayi tana turo baki tace "niki saken" sakinta matan tayi tana soshe soshe tace "dalla sabida ina sonki ne dan kinada kyau saisa ma nace bari nazo nataimake ki nidama last 2weeks duka duka shegen mijina bayan ya dannamin saki yakawo ni nan, tunda nazo kullum nake ganinki kina kuka bakima kowa magana, kullum ke kadai" tai shiru tareda daga hammatan ta tana sosawa kaman mahaukaciya, yatsine fuska Rahima tayi cikeda kyaman ta takoma baya dan ganinta take kaman mahaukaciya, dariya tayi ta sauke hannunta tace "kinga nan wurin kashemu sukeyi, inba hakaba antaba raba nawa da abinda kesashi jin dadi, shaye shaye fa, inhar zasuce zasu rabamu da shaye shaye to su rabamu da shan ruwa ko cin abinci man, ruwa baya kore damuwa ko bakin ciki amma shaye shaye kina sha wayyooo matsala da bakin ciki bye bye, bana wanan soshe soshen da amman sabida ban samu Cociene dina na shaka ba na 2weeks anan wurin shine nafara haka kaman mahaukaciya, kullum suyita kada kuka da maburgi acikina dan bantan uba" tai shiru tana kwakulo hancita tana lumshe ido tsabagen yanda abin kdmata dadi, tace "yau zamu gudu mubar gidan nan da daddare, akwai wani supplier na saurayina kuma da zaizo ya kwashemu da daddare amota anan baya, haurawa zamuyi kin gane, electric fence ne but zamu baza bargunan mu akai, in kinaso zanje dake kema ki gudu amma zaki biyani dubu goma inkin yarda" da sauri Rahima tazo kusada ita tace "eh zan biyaki Allah, Mummy na zamu kira muna fita zata turomiki kudin, da gaske dan Allah zaki fitar dani ko karya kikemin?" murmushi matar tamata tasa hannuwanta duka biyun tana sosa kai tace "eh kibarmin komi a hannuna nasan wurin nan lungu da sako, nine number 00, amma sunana Shagali" da sauri Rahima tace "Shagali?" gyadamata kai matar tayi tana sosa kunne tace "eh Shagali sunana, yanzu wuce kifita, karfe takwas nadare nurses ke fita shift dazaran ta dakin ku tafita kifito kawai zaki ganni kibar komi a hannuna" da sauri Rahima ta gyadamata kai tana murmushi tace "nagode" wuyan ta ta shafa tace "kinada kyau ga kira saisa zan taimaka miki, u look so innocent, wuce kifita kar Binta ko Asabe sukamamu" ko damuwa ma batayi da batagama wankan da kyau ba tafito tana murmushi ta ijiye sabulu da soap a box dinta tawuce ward dinsu.