Sashe 79
Tmw Part 3 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Ina raina Amna sai ga ta, ta zage ta share min gida tas ta goge ta saka Turare.
Ko da ya ke yanzu shekaranta sha uku, ta riga Adda Fati haihuwa ita Adda Fati ta jima ba ta Haihu ba ne sai Adda Rukayya ta dauke girman.
Hauwa'u kuma ta yi musu abincin Dare har da mazajen namu.
Ni nace ta yi girki saboda su kada su dawo ba abinci.
To ba su shigo da wuri ba ma, cikin su ban san wanda ya tsaya wajen d'aya ba.
A tare dai suka shigo gidan suna Hiransu suna Dariya, Hauwa'u ce ta shirya musu abincin ta kawo musu Amna ana sallar isha'i ta yi barci.
Ni kuma saboda kamshin abinci ina daki amma ina jiyo maganganun su tunda ba sa mgana a hankali kamar mu.
Ina ji Tahir na yi ma Assadiq tsiya da cewa yace kawai kuku ya kawo musu daga zuwan matarsa ta zama mai yi masa girki shi da matarsa.
Shi kuma yace masa ai shima an taimakesa yadda ya ke jin yunwar nan in bai samu abincin nan ba ai akwai matsala sannan ga Musulunci akwai taimakon dan'uwa musulmi wannan shima ya yi jihadi ne.
Ina jinsu suna ta cacar juna kamar yadda suka saba
Tahir na ce ma Assadiq ya shiga uku da Jaraba, yana da kananun shekaru kafin ya yi Hamsin ya kai ga ya'ya ashirin
Kilama yanzu haka Sultana ciki gareta.
Amsar da Assadiq ya ba ma Tahir ce ta bani dariya.
Wai ai ni ka shaida lafiyata kai ne dai na ke tunanin ko dai ko dai da matsala ne!?
Sai ga Hauwa'u da gudu ta shigo daki tana fad'in"Abokan nan ba sa jin kunyar fad'in mgana mai nauyi."
Ina kwance nace"In dai Assadiq ne ba'a kada shi a mgana, shi kuma mijin ki tsokana da neman zence."
Dole ai ta bar musu falon ta dawo wajena muna ta Hira.
Tana fad'in tsoro ta ke ji ta samu ciki Tunda ta na karatu.
Ni kuma nace mata abun na Allah ne ta yi fatan Allah ya zaba mata mafi alheri.
Sai wajen sha d'aya na dare Assadiq ya leko yace Hauwa'u ta shirya Tahir yace ba zai iya kwana shi kad'ai ba.
Ina daga kwance sai da na mike cikin mamaki kafin nace"To ba ga dakuna ba, sai ku kwana tare."
Assadiq yace"Haka nace masa, ammh sai naga yana nokewa."
Ni ko kamar da sauri nace"To don Allah Assadiq ka roke sa mana."
Asaadiq yace"Ke kam da son jan zence ki ke yi, kika sani ko yana Ihun dare ba ya so mu ji? Hauwa'u dauko mayafiki dare ya yi."
Hauwa'u kunya ya hanata Dago kai sai ta mike tana fad'in" Kayana na can dakin."
Assadiq ya bata hanya ta fita sai ya kariso gareni ya zauna kusa da ni.
Lokaci d'aya yaga na hade rai sai ya yi dariya kafin yace"Da safe za su dawo kada ki damu kin ji ko my siya?
Ina zumbura baki nace"To me yasa bazasu kwana anan ba?
Hancina ya ja kafin yace"To na gayamiki kada ki matsa, kinsan akwai mazan da ba sa iya sarrafa jin dad'insu kila yana cikin su ne, kinga kuwa da kunya aji ihunsa a gidan abokinsa kuma yadda Tahir ya ke sabon shiga a lamarin kinsan ba'a daga kafa kullun ne Til Down."
Hannu na saka na dokesa a cinyarsa sai ya sosa wajen yana dariya kafin yace"Me kuma na yi?
Ina hararansa nace"Bansani ba, Assadiq ihu fa? Wani irin Ihu kuma?
Assadiq na dariya ya sunkuyo ya na min Rad'a da yasa na fara Turesa ina fad'in"Assadiq..Assadiq.."
Hannayena ya rike duka Biyu ya sama min karfi yana fad'in"Irin wannan irin wannan da ki ke sakani?
Ko na gwada miki irin shi ne?
Ai sai na yi lakwas ina kallonsa cikin ido kafin nace"Ka yi wa girman Allah ka yi shuru."
A kunne ya k'aramin Rad'a abunda ya aikata yasa sai da na koma na cukwikwayosa ina jin kunya Lokaci d'aya da Dariya.
Shi ma yana tayani har yana matsenin hanci yana fad'in"Ke siya kunyar taki ba ta fulani ba ne ko?
Ina Make kafarsa da kafata nace"Ta zamfarawa ne ko?
Baki ya Bude kafin yace"Bangane ba! Allah yasa ba mgana kika maida min ba."
Yadda ya Tsaya ya na kallona ne yasa na Fashe da dariya, shima kuma sai ya Tsaya ya na kallona lokaci d'aya yana girgiza kai kafin yace"Lalle Siya. to nagode."
Gabadaya mun Shagala mun manta da su Hauwa'u sai can ya tuna ya tashi da sauri ya fita Falo wayam.
Sai ga shi ya dawo ya na ce min"Tahir fa tuni ya tasa matarsa sun tafi, falo sai wayam ba kowa."
Kai Tsaye nace"bazai tafi ba, ka zaunar da shi ka na yi masa sharri."
Yana Tube rigarsa yace"Gaskiya na fad'a, bari na yi wanka."
Sai da ya fito ya tuna da bai ga Amna ba da sauri yace"Ina d'iyarki ne, ban ganta ba?
Ina kara shigewa cikin Bargo nace"Ta na dakin can, ta yi barci tun dazu."
Cikin jinjina kai yace"Amma dai taci abinci ko?
Sai na gyada masa kai lokacin Miyau ya cika bakina sai da na tashi dakyar na shiga Tiolet na zubar.
Na fito ina numfarfashi Assadiq ya kalleni yana fad'in"To ke ki samu wani Roba ki rika tara miyan aciki mana, zaki gaji da zirgan zirgan ta shi kuma"
Ina zama gefen gado nace"Ba ka jin kyamata ne?
Hararana ya yi kafin yace"Kyamar me? Ni da na yi sanadin miyan."
Ya fad'a ya na karisowa kusa dani, Dagashi sai karamin wando duk sanda zanga Assadiq a haka ba na iya had'a ido da shi.
Sai na juyar da kai zan kwanta ina Fad'in"Baka jin sanyi ne wai?
Saurin Taro kaina ya yi yana so sai na kallesa naki, runtse idanuwana na yi ina kiran sunansa cikin Shagwaba.
"ASSADIQ.."
Da tafukan hannunsa duka ya saka ya Taro fuskata cikin wani yanayi yace"Meyssa bakya iya kallona a suffata ta Namiji?
Shuru na yi masa, kuma na kasa kallon nasa sai ya ce"To Allah yau sai kin kalleni, ji min yarinyar nan."
Sai ya fara min sosa a wuya kamar tafiyar tsutsa na fara zillewa ina Dariya.
Duk bai ishesa ba sai da ya fara min cakulkuli a ciki dariya na ke yi kamar zan shid'e ina kiran sunansa ammh bayaji sai cewa ya ke sai na kallesa."
Da sauri nace"To to ka tsaya naji zan kalleka."
Cikin Sauri yace"Kin tabbata?
Ina haki da Numfarfashi na Daga masa kaina sai ya kyaleni.
Numfashi na sauke kamar zan dago na kallesa sai kawai na yi saurin Kwanciya na ja bargo na Rufe kaina ina Dariya.
Shi kuma dariya ya yi kafin yace"Siya yanzu ke sai ki yarda zaki iya yi min wayau?
Bi na ya yi ya danne ya tura kansa Cikin Bargo duk da ina faman Turesa ammh ko gizau.
Cikin rad'a yace"Tunda kika sab'a mgana ga Hukuncin ki."
Na Bude baki zan yi mgana naci ya kame bakina ya had'a da nashi.
Da zafi zafi ya ke yi ma bakina Hukunci sannan kuma ya kama Hannayena ya rike su gam da ba na iya wani motsi.
Dole dai na saki jikina, na mika masa Ragamar Rayuwata gabadaya a hannunsa.
Ko da ya ke yanzu shekaranta sha uku, ta riga Adda Fati haihuwa ita Adda Fati ta jima ba ta Haihu ba ne sai Adda Rukayya ta dauke girman.
Hauwa'u kuma ta yi musu abincin Dare har da mazajen namu.
Ni nace ta yi girki saboda su kada su dawo ba abinci.
To ba su shigo da wuri ba ma, cikin su ban san wanda ya tsaya wajen d'aya ba.
A tare dai suka shigo gidan suna Hiransu suna Dariya, Hauwa'u ce ta shirya musu abincin ta kawo musu Amna ana sallar isha'i ta yi barci.
Ni kuma saboda kamshin abinci ina daki amma ina jiyo maganganun su tunda ba sa mgana a hankali kamar mu.
Ina ji Tahir na yi ma Assadiq tsiya da cewa yace kawai kuku ya kawo musu daga zuwan matarsa ta zama mai yi masa girki shi da matarsa.
Shi kuma yace masa ai shima an taimakesa yadda ya ke jin yunwar nan in bai samu abincin nan ba ai akwai matsala sannan ga Musulunci akwai taimakon dan'uwa musulmi wannan shima ya yi jihadi ne.
Ina jinsu suna ta cacar juna kamar yadda suka saba
Tahir na ce ma Assadiq ya shiga uku da Jaraba, yana da kananun shekaru kafin ya yi Hamsin ya kai ga ya'ya ashirin
Kilama yanzu haka Sultana ciki gareta.
Amsar da Assadiq ya ba ma Tahir ce ta bani dariya.
Wai ai ni ka shaida lafiyata kai ne dai na ke tunanin ko dai ko dai da matsala ne!?
Sai ga Hauwa'u da gudu ta shigo daki tana fad'in"Abokan nan ba sa jin kunyar fad'in mgana mai nauyi."
Ina kwance nace"In dai Assadiq ne ba'a kada shi a mgana, shi kuma mijin ki tsokana da neman zence."
Dole ai ta bar musu falon ta dawo wajena muna ta Hira.
Tana fad'in tsoro ta ke ji ta samu ciki Tunda ta na karatu.
Ni kuma nace mata abun na Allah ne ta yi fatan Allah ya zaba mata mafi alheri.
Sai wajen sha d'aya na dare Assadiq ya leko yace Hauwa'u ta shirya Tahir yace ba zai iya kwana shi kad'ai ba.
Ina daga kwance sai da na mike cikin mamaki kafin nace"To ba ga dakuna ba, sai ku kwana tare."
Assadiq yace"Haka nace masa, ammh sai naga yana nokewa."
Ni ko kamar da sauri nace"To don Allah Assadiq ka roke sa mana."
Asaadiq yace"Ke kam da son jan zence ki ke yi, kika sani ko yana Ihun dare ba ya so mu ji? Hauwa'u dauko mayafiki dare ya yi."
Hauwa'u kunya ya hanata Dago kai sai ta mike tana fad'in" Kayana na can dakin."
Assadiq ya bata hanya ta fita sai ya kariso gareni ya zauna kusa da ni.
Lokaci d'aya yaga na hade rai sai ya yi dariya kafin yace"Da safe za su dawo kada ki damu kin ji ko my siya?
Ina zumbura baki nace"To me yasa bazasu kwana anan ba?
Hancina ya ja kafin yace"To na gayamiki kada ki matsa, kinsan akwai mazan da ba sa iya sarrafa jin dad'insu kila yana cikin su ne, kinga kuwa da kunya aji ihunsa a gidan abokinsa kuma yadda Tahir ya ke sabon shiga a lamarin kinsan ba'a daga kafa kullun ne Til Down."
Hannu na saka na dokesa a cinyarsa sai ya sosa wajen yana dariya kafin yace"Me kuma na yi?
Ina hararansa nace"Bansani ba, Assadiq ihu fa? Wani irin Ihu kuma?
Assadiq na dariya ya sunkuyo ya na min Rad'a da yasa na fara Turesa ina fad'in"Assadiq..Assadiq.."
Hannayena ya rike duka Biyu ya sama min karfi yana fad'in"Irin wannan irin wannan da ki ke sakani?
Ko na gwada miki irin shi ne?
Ai sai na yi lakwas ina kallonsa cikin ido kafin nace"Ka yi wa girman Allah ka yi shuru."
A kunne ya k'aramin Rad'a abunda ya aikata yasa sai da na koma na cukwikwayosa ina jin kunya Lokaci d'aya da Dariya.
Shi ma yana tayani har yana matsenin hanci yana fad'in"Ke siya kunyar taki ba ta fulani ba ne ko?
Ina Make kafarsa da kafata nace"Ta zamfarawa ne ko?
Baki ya Bude kafin yace"Bangane ba! Allah yasa ba mgana kika maida min ba."
Yadda ya Tsaya ya na kallona ne yasa na Fashe da dariya, shima kuma sai ya Tsaya ya na kallona lokaci d'aya yana girgiza kai kafin yace"Lalle Siya. to nagode."
Gabadaya mun Shagala mun manta da su Hauwa'u sai can ya tuna ya tashi da sauri ya fita Falo wayam.
Sai ga shi ya dawo ya na ce min"Tahir fa tuni ya tasa matarsa sun tafi, falo sai wayam ba kowa."
Kai Tsaye nace"bazai tafi ba, ka zaunar da shi ka na yi masa sharri."
Yana Tube rigarsa yace"Gaskiya na fad'a, bari na yi wanka."
Sai da ya fito ya tuna da bai ga Amna ba da sauri yace"Ina d'iyarki ne, ban ganta ba?
Ina kara shigewa cikin Bargo nace"Ta na dakin can, ta yi barci tun dazu."
Cikin jinjina kai yace"Amma dai taci abinci ko?
Sai na gyada masa kai lokacin Miyau ya cika bakina sai da na tashi dakyar na shiga Tiolet na zubar.
Na fito ina numfarfashi Assadiq ya kalleni yana fad'in"To ke ki samu wani Roba ki rika tara miyan aciki mana, zaki gaji da zirgan zirgan ta shi kuma"
Ina zama gefen gado nace"Ba ka jin kyamata ne?
Hararana ya yi kafin yace"Kyamar me? Ni da na yi sanadin miyan."
Ya fad'a ya na karisowa kusa dani, Dagashi sai karamin wando duk sanda zanga Assadiq a haka ba na iya had'a ido da shi.
Sai na juyar da kai zan kwanta ina Fad'in"Baka jin sanyi ne wai?
Saurin Taro kaina ya yi yana so sai na kallesa naki, runtse idanuwana na yi ina kiran sunansa cikin Shagwaba.
"ASSADIQ.."
Da tafukan hannunsa duka ya saka ya Taro fuskata cikin wani yanayi yace"Meyssa bakya iya kallona a suffata ta Namiji?
Shuru na yi masa, kuma na kasa kallon nasa sai ya ce"To Allah yau sai kin kalleni, ji min yarinyar nan."
Sai ya fara min sosa a wuya kamar tafiyar tsutsa na fara zillewa ina Dariya.
Duk bai ishesa ba sai da ya fara min cakulkuli a ciki dariya na ke yi kamar zan shid'e ina kiran sunansa ammh bayaji sai cewa ya ke sai na kallesa."
Da sauri nace"To to ka tsaya naji zan kalleka."
Cikin Sauri yace"Kin tabbata?
Ina haki da Numfarfashi na Daga masa kaina sai ya kyaleni.
Numfashi na sauke kamar zan dago na kallesa sai kawai na yi saurin Kwanciya na ja bargo na Rufe kaina ina Dariya.
Shi kuma dariya ya yi kafin yace"Siya yanzu ke sai ki yarda zaki iya yi min wayau?
Bi na ya yi ya danne ya tura kansa Cikin Bargo duk da ina faman Turesa ammh ko gizau.
Cikin rad'a yace"Tunda kika sab'a mgana ga Hukuncin ki."
Na Bude baki zan yi mgana naci ya kame bakina ya had'a da nashi.
Da zafi zafi ya ke yi ma bakina Hukunci sannan kuma ya kama Hannayena ya rike su gam da ba na iya wani motsi.
Dole dai na saki jikina, na mika masa Ragamar Rayuwata gabadaya a hannunsa.