Sashe 50
Tmw Part 3 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Ya baro gidanta kenan bai ko biya ta gidan Su Umma ba ya sauka a gidansa ya wuce sai ya tarar Sultana bata gida.
Da ya tambayi megadi sai ya gayamasa yana fita ba dadewa itama ta fita.
Sai ya kada kai yasan kila tana gidan wajen Umma, sai dai yana zuwa Shashen Umma ya ga bai ganta ba.
Sai ya tambayi Umma.
Ita kuma cikin mamaki ta kallesa kafin tace"Au ba ta koma gida ba?
Cikin mamaki ya ke kallo Umma kafin ya yi mgana ta cigaba da fad'in" Tazo min nan da rana haka tana min kukan wai kace Matarka a gidanta zata sauka don tace gidanta ne wai shine ka yi mata gorin gida ka kuma kira sunan mahaifinta ka zaga."
Cikin dage gira yace"Ita sultanan tace haka?
Umma tace"Eh ni dai na bata hakuri nace gidanka ne kana da ikon zabar inda Matarka zata sauka, to ta dai fita ni wlh na dauka gida ta tafi."
Sadiq ya yi huci kawai bai yi mgana kafin ya mike yana fadin"Umma ki kyaleta ina tunanin tana gidan su"
Umma tace"Bari dai na kira ta naji."
Nan take Umma ta hau kiran Sultana ammh sai taki Dauka.
Sai ta kira mallam Shitu bayan ya Dauka sun gaisa ta tambayeshi Ko Sultana tazo?
Cikin bacin rai yace"Ta zo shashshan yarinya Butulu, tazo min da wata mganar banza na Fattaketa nace komai Dare bazata kwanamin a gida ba, kuma in bata kwana gidan mijinta bq sai na ci mutumcinta."
Umma sai ta fara bashi Hakuri cikin jin kunya yace shi ya kamata ya basu hakuri yarinya tana neman gagaransu.
Su da suka riketa suka yi mata komai a Rayuwa.
Sadiq bai jira Umma ta gama waya ba ya fice bai shiga bangaren Abba ba, saboda Mama na wajensa sai kawai ya Shiga mota ya wuce gida ammh ya Tsaya a masallaci sallar isha'i.
Ya na komawa gida megadi yace masa Hajiya ta dawo sai ya gyad'a kai.
Yana Shiga ya ganta zaune a falo ta na kuka.
Ya dad'e tsaye yana kallonta kafin kawai ya kad'a kai ya wuce cikin Dakinsa.
A ransa yana jin bazai lallasheta ba Tunda shi dai bai yi mata wani abu ba, itace ta dauki Lamarin da Zafi.
*Janafty*
*TMWB3K014*
*TMW is a paid Novel, Pay 500 for regular or VIP N1K, Via 0552179550 Jamila Umar Gt bank, 09069067488*
https://chat.whatsapp.com/IhAz8h8nRy250ZnGGXwM65
*BOJUWA HERBAL'S BY SURAYYA DEE*!
*Akwai kaya masu kyau a cikin farashi mai sauki*
*Saiwowin maganin sanyi*
*Saiwowin Tsumi*
*Saiwowin dahuwar kaza*
*Saiwowin dahuwar tattabaru*
*Gumba*
*Tsumin kwakwa*
*Y'aya'n gadali*
*Hadadden daka*.
*Tsugunno mai sa a matse*
*Goran tula*
*Goran tula syrup*
*Garin goran tula*.
*Maganin gyaran nono*.
*Zuma ta mussaman*.
*Tsumi*.
*Gaban ayu*.
*Hakkin daka gangariya*.
*Da sauran kayayyaki na mussaman da basu da illah*.
*Domin kuwa asalin Saiwowin ne da ake kawo su daga Chad*.
*Abu mai kyau shi ke siyar da kansa ku tuntube ni dan samun naku kayan cikin sauki da mututantawa. Ina aikawa ko ina a fad'in tarairaiyar Nijeriya*
*08032773332*
*Ana dafa GIMBIYAR KAZA da tattabarun garari*.
Kwanciyarsa ya yi, ko abinci bai Nema ba tunda ya ciko cikinsa a gidan Big sis ba shi da damuwa.
Shi abun na Sultana yanzu ya daina mamakinta in ta yi wani abun.
A baya yana kallon wani abun in tayi a matsayin yarinta sannan ya na yi mata uzuri ashe ba haka ba ne ta girmi Tunaninshi.
Yana nan kwance sai ga kiran mallam shitu, sai a lokacin yaji yar kunyar sunan da ya kama nashi kai tsaye duk da bai daukesa gori ko cin zarafi ba.
Cikin jin nauyi ya dauka suka gaisa kamar yadda suka saba, mallam Shitu ya tambaye shi ko Sultana ta dawo? sai Sadiq yace gata can a falo.
Mallam Shitu ya cigaba da fad'in"Ka yi hakuri Abubakar, sai dai zan baka Umarnin duk wani shegentaka da yarinyar nan zata kawo maka ka yi mata Hukunci daidai da abunda ta aikata Tunda bata da kirki, shashasha ce."
Sadiq yace"Bakomai Mallam, Yarinta ke damunta zata bari in ta kara mallakan Hankalin kanta."
Mallam Shitu yace"Wani hankali? Yarinyar da ta wuce ashirin ka ke kira yarinya? Kanenta ga su nan ai baza su aikata irin sakarcinta ba. Nan ta zo ta na gayamin wasu sakarcin mganganu ban Saurareta ba na Fattaketa ko zama ban bari ta yi ba."
Sadiq ya sauke ajiyar zuciya kafin yace"Kuma ni duk abunda tace na yi mata ba gaskiya ba ne, ina iya bakin kokarina wajen kwatatan adalci a Tsakaninsu."
Mallam Shitu yace"Haba ai ba sai ka Fad'a ba kowa ya san komai, ni ban saurareta ba kai ma ina baka Umarni in ta kawo maka wani shegentaka ka yi mganinta."
Da haka sukayi sallama, ya kwanta ya yi shuru yana tunanin Rayuwa.
Tabbas ijiye mace Fiye da d'aya ba abu ba ne mai sauki.
Ita Sultana duk bata ga abunda ya ke yi ba, ba zata taba godema kokarinsa ba.
Rayuwa yanzu ta yi tsada ko man da ya ke konawa wajen jeka ka dawo tsakanin gusau da Zariya kad'ai ya ishesa.
Kada ma a saka Labarin sauran Hidimdimunsa da na su da ke kansa, duk ita bata gode ba sai kokarin tada rigima take yi, shi kuma Saboda Darajan su Umma yasa bazai Biye mata ba.
Sultaana kuwa har kara jiniyan kukanta ta ke yi a tunaninta ko Yaya Sadiq zai fito ya duba ta ya lallasheta.
Sai dai hakkanta bai cinma ruwa ba, har ta gaji da daga murya ta koma ta na kukan zucci.
Abu daya yafi bata mata rai yadda Umma taki goya mata baya kiri kiri tace wai ta koma ta yi hakuri ta bar Yaya Sadiq ya sauki bazawarar matarsa a gidanta ai hakan ba adalci ba ne.
Shiyasa batare da shawara da kowa ba ta kama hanya sai shinkafi.
Ai ko ta na zuwa sai da ta yi nadamar zuwa ko kad'an babanta bai Saurareta ba, balle yaji irin abunda aka yi mata ko minti talatin bai bari tayi a gidan ba ya fattaketa ya na kiranta butulu Tunda har zata zo ta na kawo mganar wad'anda suka riketa suka Rufama Rayuwarta asiri.
Ko ruwa bai bari ta sha ba yace ta koma Gidan mijinta, sannan kuma kada ta kawo dawo masa gida matukar ba alheri ya kawo ta ba.
Kukan da take yi duk rabinsa na kishi ne, bakinciki take yi da Hasiya ganin har tazo ta haihu kuma ga shi kamar Umma ta fara son yaran nan..shiyasa yanzu ido rufe ta ke so tayi Ciki itama yan Biyu ko Umma zata Daina son yaran nan.
Saboda jin Hauahinsa a d'ayan bedroom d'inta ta kwana, da Safe kuma ta yi kwanciyar ba ta yi abun karyawa ba Sadiq ko bai ko Tsaya ba ballatana ya wulakanta
Da kansa ya shiga kitchen ya Dafa Ruwan zafi sannan ya soya kawai yazo ya had'a Tea ya sha da Kwai tare da Buredi.
Yaso ya kai gobe da Safe ammh ganin iskancin Sultana yasa ya yi shirin komawa Abuja a ranar.
Bayan ya gama karyawa ya koma daki ya kira Siya suka yi ta waya suna shan Soyayyarsu sai sha Biyu ya tashi ya yi wanka ya shirya ya Dauki Mota ya fita daga masallaci ya shiga gida ya gaida su Umma, Ko alokacin sai da Umma ta kara tambayarsa Yaushe su Asim za su zo? Yace sati mai zuwa.
Sai ga Umma cikin Fara'a ta na fad'in"Ma sha Allah, ammh za su kwana Biyu ko?
Kai Tsaye yace"Eh sati nace za su yi, ko ba na nan sai direban Abba ya maidata gida tunda ga yara."
Umma tace"Eh hakane kam,"
Suka yi shuru na wani lokaci shi yana Duba wayarsa ne.
Tahir ne ya ga kwana Biyun nan gabadaya in dai ba abun siyasa ba gabadaya post dinsa na Soyayya ne, to ya fara zargin wannan karon Tahir ya fara soyayya gaskiya ya daina yaudaran ya'yan mutane.
Hankalinsa na kan wayarsa yaji Umma na tambayarsa can gidan Siya zata sauka in ta zo kenan?
Sai ya maida wayarsa aljihu Lokaci daya ya na kallonta kafin yace"Eh haka nace Umma, tunda ina da gida bai kamata ta rika sauka gidan big sis ba."
Umma ta jinjina kai a zuciyarta kamar tace to ta sauka a waje na mana Saboda su Asim ammh sai ta kasa mgana shi kuma ganin haka yasa ya kara kallonta yana fad'in"Ko hakan bai yi ba Umma?
Da Sauri tace"Ah ya yi sosai ma, Allah ya kawo su dai lafiya."
Ya amsa da Ameen Ameen daganan yace mata yau zai tafi, bata masa mganar Sultana ba sai da taji yau zai koma cikin mamaki tace"Yau kuma? Sultanan bata dawo ba ne?
A dakune yace"Ta dawo mana, ina da ayyuka a office ne gobe da Safe."
Nan dai ta yi masa Fatan alheri ya sallameta daganan ya shiga bangaren Mama ya kara yi mata gaisuwa duk da har gidan gaisuwan yaje.
Daganan da ya fito sai ya shiga bangaren Innani ya iske ta tare da Farida da Siyama suka gaisheshi.
Innani na ganinsa ta washe baki ta na yi masa kirarin baban yan Biyu.
Bai jima a wajenta ba ya yi mata sallama ta shiga kwarara masa addu'a tun ballatana ma da ya bata kudi.
Yana jinta yan Biyu da mamansu sun sha addu'o'i.
Da ya tambayi megadi sai ya gayamasa yana fita ba dadewa itama ta fita.
Sai ya kada kai yasan kila tana gidan wajen Umma, sai dai yana zuwa Shashen Umma ya ga bai ganta ba.
Sai ya tambayi Umma.
Ita kuma cikin mamaki ta kallesa kafin tace"Au ba ta koma gida ba?
Cikin mamaki ya ke kallo Umma kafin ya yi mgana ta cigaba da fad'in" Tazo min nan da rana haka tana min kukan wai kace Matarka a gidanta zata sauka don tace gidanta ne wai shine ka yi mata gorin gida ka kuma kira sunan mahaifinta ka zaga."
Cikin dage gira yace"Ita sultanan tace haka?
Umma tace"Eh ni dai na bata hakuri nace gidanka ne kana da ikon zabar inda Matarka zata sauka, to ta dai fita ni wlh na dauka gida ta tafi."
Sadiq ya yi huci kawai bai yi mgana kafin ya mike yana fadin"Umma ki kyaleta ina tunanin tana gidan su"
Umma tace"Bari dai na kira ta naji."
Nan take Umma ta hau kiran Sultana ammh sai taki Dauka.
Sai ta kira mallam Shitu bayan ya Dauka sun gaisa ta tambayeshi Ko Sultana tazo?
Cikin bacin rai yace"Ta zo shashshan yarinya Butulu, tazo min da wata mganar banza na Fattaketa nace komai Dare bazata kwanamin a gida ba, kuma in bata kwana gidan mijinta bq sai na ci mutumcinta."
Umma sai ta fara bashi Hakuri cikin jin kunya yace shi ya kamata ya basu hakuri yarinya tana neman gagaransu.
Su da suka riketa suka yi mata komai a Rayuwa.
Sadiq bai jira Umma ta gama waya ba ya fice bai shiga bangaren Abba ba, saboda Mama na wajensa sai kawai ya Shiga mota ya wuce gida ammh ya Tsaya a masallaci sallar isha'i.
Ya na komawa gida megadi yace masa Hajiya ta dawo sai ya gyad'a kai.
Yana Shiga ya ganta zaune a falo ta na kuka.
Ya dad'e tsaye yana kallonta kafin kawai ya kad'a kai ya wuce cikin Dakinsa.
A ransa yana jin bazai lallasheta ba Tunda shi dai bai yi mata wani abu ba, itace ta dauki Lamarin da Zafi.
*Janafty*
*TMWB3K014*
*TMW is a paid Novel, Pay 500 for regular or VIP N1K, Via 0552179550 Jamila Umar Gt bank, 09069067488*
https://chat.whatsapp.com/IhAz8h8nRy250ZnGGXwM65
*BOJUWA HERBAL'S BY SURAYYA DEE*!
*Akwai kaya masu kyau a cikin farashi mai sauki*
*Saiwowin maganin sanyi*
*Saiwowin Tsumi*
*Saiwowin dahuwar kaza*
*Saiwowin dahuwar tattabaru*
*Gumba*
*Tsumin kwakwa*
*Y'aya'n gadali*
*Hadadden daka*.
*Tsugunno mai sa a matse*
*Goran tula*
*Goran tula syrup*
*Garin goran tula*.
*Maganin gyaran nono*.
*Zuma ta mussaman*.
*Tsumi*.
*Gaban ayu*.
*Hakkin daka gangariya*.
*Da sauran kayayyaki na mussaman da basu da illah*.
*Domin kuwa asalin Saiwowin ne da ake kawo su daga Chad*.
*Abu mai kyau shi ke siyar da kansa ku tuntube ni dan samun naku kayan cikin sauki da mututantawa. Ina aikawa ko ina a fad'in tarairaiyar Nijeriya*
*08032773332*
*Ana dafa GIMBIYAR KAZA da tattabarun garari*.
Kwanciyarsa ya yi, ko abinci bai Nema ba tunda ya ciko cikinsa a gidan Big sis ba shi da damuwa.
Shi abun na Sultana yanzu ya daina mamakinta in ta yi wani abun.
A baya yana kallon wani abun in tayi a matsayin yarinta sannan ya na yi mata uzuri ashe ba haka ba ne ta girmi Tunaninshi.
Yana nan kwance sai ga kiran mallam shitu, sai a lokacin yaji yar kunyar sunan da ya kama nashi kai tsaye duk da bai daukesa gori ko cin zarafi ba.
Cikin jin nauyi ya dauka suka gaisa kamar yadda suka saba, mallam Shitu ya tambaye shi ko Sultana ta dawo? sai Sadiq yace gata can a falo.
Mallam Shitu ya cigaba da fad'in"Ka yi hakuri Abubakar, sai dai zan baka Umarnin duk wani shegentaka da yarinyar nan zata kawo maka ka yi mata Hukunci daidai da abunda ta aikata Tunda bata da kirki, shashasha ce."
Sadiq yace"Bakomai Mallam, Yarinta ke damunta zata bari in ta kara mallakan Hankalin kanta."
Mallam Shitu yace"Wani hankali? Yarinyar da ta wuce ashirin ka ke kira yarinya? Kanenta ga su nan ai baza su aikata irin sakarcinta ba. Nan ta zo ta na gayamin wasu sakarcin mganganu ban Saurareta ba na Fattaketa ko zama ban bari ta yi ba."
Sadiq ya sauke ajiyar zuciya kafin yace"Kuma ni duk abunda tace na yi mata ba gaskiya ba ne, ina iya bakin kokarina wajen kwatatan adalci a Tsakaninsu."
Mallam Shitu yace"Haba ai ba sai ka Fad'a ba kowa ya san komai, ni ban saurareta ba kai ma ina baka Umarni in ta kawo maka wani shegentaka ka yi mganinta."
Da haka sukayi sallama, ya kwanta ya yi shuru yana tunanin Rayuwa.
Tabbas ijiye mace Fiye da d'aya ba abu ba ne mai sauki.
Ita Sultana duk bata ga abunda ya ke yi ba, ba zata taba godema kokarinsa ba.
Rayuwa yanzu ta yi tsada ko man da ya ke konawa wajen jeka ka dawo tsakanin gusau da Zariya kad'ai ya ishesa.
Kada ma a saka Labarin sauran Hidimdimunsa da na su da ke kansa, duk ita bata gode ba sai kokarin tada rigima take yi, shi kuma Saboda Darajan su Umma yasa bazai Biye mata ba.
Sultaana kuwa har kara jiniyan kukanta ta ke yi a tunaninta ko Yaya Sadiq zai fito ya duba ta ya lallasheta.
Sai dai hakkanta bai cinma ruwa ba, har ta gaji da daga murya ta koma ta na kukan zucci.
Abu daya yafi bata mata rai yadda Umma taki goya mata baya kiri kiri tace wai ta koma ta yi hakuri ta bar Yaya Sadiq ya sauki bazawarar matarsa a gidanta ai hakan ba adalci ba ne.
Shiyasa batare da shawara da kowa ba ta kama hanya sai shinkafi.
Ai ko ta na zuwa sai da ta yi nadamar zuwa ko kad'an babanta bai Saurareta ba, balle yaji irin abunda aka yi mata ko minti talatin bai bari tayi a gidan ba ya fattaketa ya na kiranta butulu Tunda har zata zo ta na kawo mganar wad'anda suka riketa suka Rufama Rayuwarta asiri.
Ko ruwa bai bari ta sha ba yace ta koma Gidan mijinta, sannan kuma kada ta kawo dawo masa gida matukar ba alheri ya kawo ta ba.
Kukan da take yi duk rabinsa na kishi ne, bakinciki take yi da Hasiya ganin har tazo ta haihu kuma ga shi kamar Umma ta fara son yaran nan..shiyasa yanzu ido rufe ta ke so tayi Ciki itama yan Biyu ko Umma zata Daina son yaran nan.
Saboda jin Hauahinsa a d'ayan bedroom d'inta ta kwana, da Safe kuma ta yi kwanciyar ba ta yi abun karyawa ba Sadiq ko bai ko Tsaya ba ballatana ya wulakanta
Da kansa ya shiga kitchen ya Dafa Ruwan zafi sannan ya soya kawai yazo ya had'a Tea ya sha da Kwai tare da Buredi.
Yaso ya kai gobe da Safe ammh ganin iskancin Sultana yasa ya yi shirin komawa Abuja a ranar.
Bayan ya gama karyawa ya koma daki ya kira Siya suka yi ta waya suna shan Soyayyarsu sai sha Biyu ya tashi ya yi wanka ya shirya ya Dauki Mota ya fita daga masallaci ya shiga gida ya gaida su Umma, Ko alokacin sai da Umma ta kara tambayarsa Yaushe su Asim za su zo? Yace sati mai zuwa.
Sai ga Umma cikin Fara'a ta na fad'in"Ma sha Allah, ammh za su kwana Biyu ko?
Kai Tsaye yace"Eh sati nace za su yi, ko ba na nan sai direban Abba ya maidata gida tunda ga yara."
Umma tace"Eh hakane kam,"
Suka yi shuru na wani lokaci shi yana Duba wayarsa ne.
Tahir ne ya ga kwana Biyun nan gabadaya in dai ba abun siyasa ba gabadaya post dinsa na Soyayya ne, to ya fara zargin wannan karon Tahir ya fara soyayya gaskiya ya daina yaudaran ya'yan mutane.
Hankalinsa na kan wayarsa yaji Umma na tambayarsa can gidan Siya zata sauka in ta zo kenan?
Sai ya maida wayarsa aljihu Lokaci daya ya na kallonta kafin yace"Eh haka nace Umma, tunda ina da gida bai kamata ta rika sauka gidan big sis ba."
Umma ta jinjina kai a zuciyarta kamar tace to ta sauka a waje na mana Saboda su Asim ammh sai ta kasa mgana shi kuma ganin haka yasa ya kara kallonta yana fad'in"Ko hakan bai yi ba Umma?
Da Sauri tace"Ah ya yi sosai ma, Allah ya kawo su dai lafiya."
Ya amsa da Ameen Ameen daganan yace mata yau zai tafi, bata masa mganar Sultana ba sai da taji yau zai koma cikin mamaki tace"Yau kuma? Sultanan bata dawo ba ne?
A dakune yace"Ta dawo mana, ina da ayyuka a office ne gobe da Safe."
Nan dai ta yi masa Fatan alheri ya sallameta daganan ya shiga bangaren Mama ya kara yi mata gaisuwa duk da har gidan gaisuwan yaje.
Daganan da ya fito sai ya shiga bangaren Innani ya iske ta tare da Farida da Siyama suka gaisheshi.
Innani na ganinsa ta washe baki ta na yi masa kirarin baban yan Biyu.
Bai jima a wajenta ba ya yi mata sallama ta shiga kwarara masa addu'a tun ballatana ma da ya bata kudi.
Yana jinta yan Biyu da mamansu sun sha addu'o'i.