Sashe 46
Ƙauna Biyu Part 1 Complete Hausa Novel · about 10 min read
Kallon ban fashimta ba Fatima ta shiga bin Mama dashi. Ita kuwa gane nufin tane ya sanya ta furta mata.
"MIJINKI ALIYU, da kuma JAWAD da NURIEN, su nake nufi,tunda Allah ya amshi ran Aliyu shureim suka ci gaba da ɗawainiya damu, duk ƙarshen wata wannan uban kayayyaki da kika gani haka mijinki ke jibge mana, ko rabin su bama cinyewa yake ƙara mana, saidai idan wata baizo karshe ba, hakan ma banda maƙudan kuɗaɗen da yake haɗiwa dasu. Malam yayi maganar ya kamata ya rage kayan amma Sammm ya ƙiya, saidai Allah ya musu sakamako da gidan aljannatul Firdausi kawai shine ƙarshe"
Wani iri taji acikin ranta, ALIEYO Alieyn data sani dai, tunda gashi har Mama ta furta mata cewar mijinta, Ashe dama yana da zuciyar musulunci, ashe dama yana da imani, shi yasa akace karkayi gaggawar yankema mutum hukunci idan har baka zauna dashi, ka fuskance shiba.Suna nan tsaye saiga malam Allah Sarki gwanin tausayi, Sai ɗauke kwalla yake aduk loƙacin da Alieyo zai kawo musu kayan nan haka suke wuni ɗauke ƙwallar tunawa da Aliyu shureim, ɗakinsa ya nufa kai tsaye da sauri Mama ta bishi itama saita rufa musu baya, "Assalamu alaikum"
"Wa'alaikis Salam, Fatimah ƙara mana" Abban ya bata amsar kai tsaye, shigowa tayi har ƙasa ta sunkuya ta gaida shi,ya amsa mata a mutum ce, nan ya shiga mata godiya ita da mijinta, tare da jera musu adda'oi masu ƙyau a ƙasar ranta take amsawa da Ameern kawai.
Saida ta jima Sosae bayan tasha kukanta kana ta musu sallama ta fito, da sauri Mama ta biyu bayanta, tana ƙoƙarin fita Maman ta cimma ta wani abu ta bata acikin jarka tare da cewa "Kinga na manta Ingo wannan maganin shawara ne maza ki shanye ranar na amsa Miki, ɗan aike nema na rasa da tuni na aika Miki.
Amsa tayi babu musu jiki a sanyaye ta shanye, saidai kuma a baki sammmm baiyi mata kama da maganin shawarar ba kamar yadda Maman ta faÉ—a, tana shanye kuma ta bata wani kalan daban, a haka dai Saida ta bata har wajen kala uku a ta ke take shanye wa, Sai kuma ta bata wata gora medan girma ta ce "wannan kuma zuma ne kaÉ—an kaÉ—an zaki na sha kullum kamar sau biyu, safe da dare"
"To Mama Insha Allah"
Nan ta fito jarkar riƙe a hannunta, a ƙofar gida taci karo da yaya Nurien ɗinta mutumin nata a da, aikuwa me zata yi ta tafi dugun ta zata rungume shi malam, Alieyn da fitowar su daga masallaci shida Abbanta, ya wani irin banka mata wata wawuyar harara.
Da Ido ya mata umarnin tana rungumar shi, mai raba su shida ita saidai Allah. Bakinta ta murguɗa masa tare da shigewa jikin yaya Nurien. da murnarnta, janye ta yayi a jikinsa yana faɗin. "Me hali dai baya sanjawa, Ni matsa min a hanya tunda baki san kin girma ba, ƙatuwa kawai" nan fa idonta yayi raurau suka tara ruwa, Shi kuwa dama Abba tuni yayi gaba abinsa, ta miƙa ƙafa keñan da shirin damawa carafff ya yariƙo hannunta, uffan bata ce dashi ba ganin a woje suke. Suna shiga gida kuwa ta fusge hannunta a nashi, tana aika masa da wata ƙatuwar harara taku ɗaya biyu ana uku ya cimma ta, hannunsa ya sanya ya kawo ta tare da shigar da ita cikin jikinsa zagaye ta yayi da hannunwansa, yana ɗaura haɓarsa saman kanta Ahankali ya shiga hura mata numfashinsa me ɗumi, "Me yasa Fateemerh bata girma ne Kamar wota ƴar tsanar roba uyummm?, yaushe zaki dena wannan abin?,Sai kace wota mage baki da aiki sai faɗawa jikin mutu ne, to Indai jiki ne ganan halakk malakk nakine kiyi duk abinda kika ga dama anan!"
Ya fada yana sake shigar da ita cikin jikinsa. A haka suke tafiya har suka karaso suna daf da shiga parlourn ya janye ta a jikinsa.
Koda suka shigo cikin parlourn Abba dake cin abinci ne yama Alieyo magana.
"Malam ALIYU Bismillah" ya faɗa yana masa nuni da gefen sa. Ahankali yayi ƙasa da kansa tare da furta "Alhamdulillah Abba, ban daɗe dacin abincin ba"
Ɗan murmusawa kawai Abba yayi tare da masa godiyar abin Alkhairansa gare su, sai anan ma Fatima ta kuma jin irin Alkhairan Alieyn har iyayenta, duk da dama yana musu ta dalilin kyakkyawarn abotar dake tsakanin sa da yaya jay. ganin yadda garin ya haɗa uban hadari ne ya sanya Abba cewa suyi maza su tafi. tana tura baki tana komai haka suka yi sallama da iyayen nata. Da sauri ummie baiwar Allah ta miƙe tana barin bari tazo gasassun zabbin da tama gashi na musamman ta juya musu a leda,ganin shi alieyon yaƙi cin komai. Fatima ta miƙawa tana faɗin "gashi tunda yaƙi cin abinci idan yaje gida yaci" "Angode ammiey" ya furta tare da saurin barin parlourn.
Tana tana gani haka suka fice a gidan, shi da kansa ya buɗe mata gaban motar tana kumbure² tana komi tare da tinzira baki sama haka ta shige cikin motar tare da wani irin janwo murfin da ƙarfin gaske. Shi kuwa dai ko a jikinsa Saima murmushin gefen baki daya saki abinshi. Motar ya faɗa tare da mata key suna ficewa a gidan, tana ganin sunnar gidan ta saki kukan da yafi kama dana shogoɓa. A hankali ya sanya hannun shi tare da ɗan janyota cikin jikin shi, murya a tausashe ya murta "pls stop crying FATEEMERH" Jin muryay dayay amfani wajen ambatar sunanta, da yadda ya ƙirayin sunan nata cikin wani irin slow voice ne ya sanya kukan nata tsayawa cakkk.
Jin tayi shiru ne ya sanya shi kamo kanta ya ɗora saman cinyarsa, A haka yaci gaba da driving nasu hannuwansa cikin nata hannun yana murzasu. Zuwa loƙacin garin ya ƙara harmutsewa da hadari, manyan gajimare sun yima sama ado ta hanyar ƙawan da suka mata. Suna dab da shiga estate ɗinsu aka soma yayyafi kaɗan kaɗan. Yana sanyo motarsa cikin estatse ɗin ana tsinkewa da ruwa me bala'in ƙarfin gaske.
Bai san loƙacin daya sake ƙanƙame hannun queen ba cikin nashi, tuni jikinsa ya soma rawa idanunsa suka soma fidda wasu irin ruwa ruwan da suka tara. da ƙyar ya kawo su cikin gidan lafiya, bayan yayi parking car nashi Saida ya jima Sosae a zaune kafin yayi ƙarfin halin buɗe motar. Gashi babu umbrella a cikin motar baki ɗaya, Ita kuwa queen 🙄 kuwa iyayen wasan ruwa jiki har mazari yake ake ayi wasan da aka saba duk da kuwa cewar duhu ya fara, saidai hasken sola ga haske ko ina na gidan.
Kafin yayi wani yunƙuri tuni ta ɓalle birnin motar ta fita, juyi ta soma yi a cikin ruwan tana jin kanta cikin wani irin nishaɗi, shi kuwa dake shirin fitowa sai dakata ganinta cikin uban wannan ruwan da ake tsalawa sai nishaɗi take yi abinta.
Sosae ya shagala da kallon yadda take juyi a cikin ruwan, tare da irin kaima ruwan nan runguma LoL 🤩 🥰 🤗 Irin yadda ammeyn ku ke yi.
"YARINYAR NAN KO"
Ya furta hakan saman laɓɓansa tare da ɗan ziro tongue nashi ya lasa saman laɓɓan, Cikin wani irin abu dake fusgarsa zuwa gare ta yayi shahadar fitowa daga motar. Wani irin tsuma jikinsa ya fara jin saukar ruwan a jikinsa, Sai kuma yaji ƙafafunsa sun masa wani irin nauyi. Ita kuwa Sosae wasan da take yake matuƙar faranta ranta, Saima da ta tuno da shureim ɗinta domin a duk irin wannan loƙacin takan kunna ire-iren waƙoƙin sa ta ƙure tayi ta kwasar nishaɗin ta. Cikin wani irin salo ya ziro tafin hannunsa daya ya shigar da ita cikin jikinsa, ɗayan hannun kuma ya kifa saman maranta ya zagaye ƙugunta dashi.
A bazata ta dago kanta sama sai kuma tayi ƙasa da kanta, tura kansa cikin wuyanta yayi yana shaƙar ni'imantaccen ƙamshita me ratsa zuciya, yadda ruwan yake dukan su ne ya sanya shi ƙara takwaikwayota jikinsa, yana matse ta kam kam tamkar zai rabata gida biyu haka take ji. Rawan da jikinsa yake ne ya tsananta, haka yasa ya fara takawa a hankali da ita a jikinsa, tafiya suke amma jikinsa na ƙara tsuma har wani irin ɗan shiɗewa² yake numfashinsa na shaking Idanunsa dake cike da mayen feelings ɗinta ya buɗe Ahankali tare sauƙe ganinsa a kanta, A kuma daidai loƙacin suka kawo plate nasu, cikin ƙarfin hali da jarumtaka ya sunkuya ƙasa tare da ɗaukarta cilakk yanayin bedroom nashi da ita, Jikinsu sai ɗigar ruwa yake.
Cikin classic bathroom nashi ya wuce da ita kai tsaye, Baya ya juwa mata tare da zame dogon wandon shaddar dake jikinsa, sai kuma ya zare rigar ita ma tare da singlet É—in itama. Ahankali ya juyo gareta mayaninta ya kama yana zame shi daga cikin ta, mannata yayi da jikinsa da babu riga.
Zif ɗin rigarta ya kama ya shiga yin ƙasa dashi a hankali, Jikinta ne ya soma rawa jin yana shirin yin ƙasa da rigar, hakan ya sanya ta riƙe hannunsa kammm taƙi saki, Matseta yayi tare da ture hannunta hankali kwance ya zare jiƙaƙkar rigar ya yasar a ƙasa, shima zanin cire shi yayi dogon wandon sikin tayin ɗin Jikinta ya zame. Hannu yasa da nufin zame pant ɗinta ai kuwa ta hana shi furrrr daga ƙarshe ma Saita sanya kuka, cikin kuka ta soma faɗin.
"Ni ka ƙyale ni!, ka rabu dani tunda ni ba ƴar Iska bace!"
Cikin tsantsar ƙwarewa a iya rashin ta Ido ya zuba idanunsa cikin nata, cikin wani irin deep sound ya furta.
"Ni kuma É—an Iskan ne, kuma Iskancin nake son yi dake!"
"Wallh Allah saiya saka min ganin jikina da kayi babu kaya azzalumi macuci"
"Ohhhh really 🙄"
Ya faɗa cikin macacciyar muryarn sa, tare da ɓalle hock ɗin bra nata da ƙaryi ya fincike a jikinta yana cilla da ita. Wani uban kururuwa ta saki wanda badan albarkacin ruwan saman da ake tsalawa babu abinda zai hana su ammiey jiyota.
Nan kuwa ta ƙanƙame Jikinta wuri guda taƙi yarda ya ganta a hakanta ta, kyakkyawarn naket white skin ɗinta ya shiga bi da Mayun idonsa, kafin ya sauke ganinsa saman kwarmin gadon bayanta.
Ahankali yayi ƙasa da karamin wandon sa na ciki, sai kuma ya fizgota ya zaida ta akan ƙafaɗunta, cikin mataccen murya ya furta.
"$hikenan tunda kin yimin Allah ya isa ganar miki jikin da nayi, saiki rama nima, dama kince saikin raba wancen ranarn"
A fusace ta juyo da niyar masa bala'i da rashin kunya, sai kuma tayi gamo da abinda ya kusan tafiya da Numfashinta, A firgice, a gigice, a ɗimauce ta afka jikinsa, tsabar ma ta riƙice ta rasa yadda zatayi.
Jikinta ne ya shiga wani irin mazari kar kar kar haka Jikinta ke karkarwa. Tsammm tsammm ya sanya hannunsa yana rungeta cikin jikinsa yana fidda wani irin wahalallen Numfashi. Shower ya sakar musu ruwa ya shiga sauƙa a jikinsu me ɗumi. Ganin yadda duk ta firgice dashi, shine dalilin da yasa shi dakatawa.
Shida kansa ya mata wanka tare da daura mata alwula, cikin ƙasa da murya ya shiga raɗa. "Wai dama kina da tsoro har haka?, toma mine ya firgitar min dake har haka?"
Mutsu mutsun ƙwatar kanta ta shiga yi, "ki nutsu pls babu abinda zan miki!, Alwula zamuyi muyi sallar Isha'i" da sauri ta shiga gyada masa kanta. Tare suka fito daure da towel, wanda ya saƙkoma queen har ƙasa kasancewar nashi ne ya mata yawa Sosae.
Akan stool ɗin gaban mirror'n sa ya zaunar da ita, nan ya shiga shafe mata jikinta da lotion nashi masu taushin ƙamshi. Wata gold abayar sa ya Ciro mata tare da zira mata. Shimar ɗin da bata san daga ina ya fito ba ya sanya mata,Shima shirya kansa yayi cikin farar jallaba fara, sai kuma ya feshe jikinsu da daɗɗarn Tularukan sa masu bala'in kamshi.Tare da shimfiɗa musu darduma. A nutse ya jasu sallar Isha'i bayan sun idar ya kuma jansu wata sallar raka'a biyu. Inda ya shiga kwararo musu adda'oi masu ƙyau da tarin yawa.
Inda queen tayi ta tunani dama yasan addini har haka, saman goshin ta ya dafa tare da musu Adda'ar zaman lafiya da Æ´aÆ´aye na gari da nema musu kusanci da tarin Alkhairukan su, ya kuma nema musu tsari da sharrin dake tare dasu.
"MIJINKI ALIYU, da kuma JAWAD da NURIEN, su nake nufi,tunda Allah ya amshi ran Aliyu shureim suka ci gaba da ɗawainiya damu, duk ƙarshen wata wannan uban kayayyaki da kika gani haka mijinki ke jibge mana, ko rabin su bama cinyewa yake ƙara mana, saidai idan wata baizo karshe ba, hakan ma banda maƙudan kuɗaɗen da yake haɗiwa dasu. Malam yayi maganar ya kamata ya rage kayan amma Sammm ya ƙiya, saidai Allah ya musu sakamako da gidan aljannatul Firdausi kawai shine ƙarshe"
Wani iri taji acikin ranta, ALIEYO Alieyn data sani dai, tunda gashi har Mama ta furta mata cewar mijinta, Ashe dama yana da zuciyar musulunci, ashe dama yana da imani, shi yasa akace karkayi gaggawar yankema mutum hukunci idan har baka zauna dashi, ka fuskance shiba.Suna nan tsaye saiga malam Allah Sarki gwanin tausayi, Sai ɗauke kwalla yake aduk loƙacin da Alieyo zai kawo musu kayan nan haka suke wuni ɗauke ƙwallar tunawa da Aliyu shureim, ɗakinsa ya nufa kai tsaye da sauri Mama ta bishi itama saita rufa musu baya, "Assalamu alaikum"
"Wa'alaikis Salam, Fatimah ƙara mana" Abban ya bata amsar kai tsaye, shigowa tayi har ƙasa ta sunkuya ta gaida shi,ya amsa mata a mutum ce, nan ya shiga mata godiya ita da mijinta, tare da jera musu adda'oi masu ƙyau a ƙasar ranta take amsawa da Ameern kawai.
Saida ta jima Sosae bayan tasha kukanta kana ta musu sallama ta fito, da sauri Mama ta biyu bayanta, tana ƙoƙarin fita Maman ta cimma ta wani abu ta bata acikin jarka tare da cewa "Kinga na manta Ingo wannan maganin shawara ne maza ki shanye ranar na amsa Miki, ɗan aike nema na rasa da tuni na aika Miki.
Amsa tayi babu musu jiki a sanyaye ta shanye, saidai kuma a baki sammmm baiyi mata kama da maganin shawarar ba kamar yadda Maman ta faÉ—a, tana shanye kuma ta bata wani kalan daban, a haka dai Saida ta bata har wajen kala uku a ta ke take shanye wa, Sai kuma ta bata wata gora medan girma ta ce "wannan kuma zuma ne kaÉ—an kaÉ—an zaki na sha kullum kamar sau biyu, safe da dare"
"To Mama Insha Allah"
Nan ta fito jarkar riƙe a hannunta, a ƙofar gida taci karo da yaya Nurien ɗinta mutumin nata a da, aikuwa me zata yi ta tafi dugun ta zata rungume shi malam, Alieyn da fitowar su daga masallaci shida Abbanta, ya wani irin banka mata wata wawuyar harara.
Da Ido ya mata umarnin tana rungumar shi, mai raba su shida ita saidai Allah. Bakinta ta murguɗa masa tare da shigewa jikin yaya Nurien. da murnarnta, janye ta yayi a jikinsa yana faɗin. "Me hali dai baya sanjawa, Ni matsa min a hanya tunda baki san kin girma ba, ƙatuwa kawai" nan fa idonta yayi raurau suka tara ruwa, Shi kuwa dama Abba tuni yayi gaba abinsa, ta miƙa ƙafa keñan da shirin damawa carafff ya yariƙo hannunta, uffan bata ce dashi ba ganin a woje suke. Suna shiga gida kuwa ta fusge hannunta a nashi, tana aika masa da wata ƙatuwar harara taku ɗaya biyu ana uku ya cimma ta, hannunsa ya sanya ya kawo ta tare da shigar da ita cikin jikinsa zagaye ta yayi da hannunwansa, yana ɗaura haɓarsa saman kanta Ahankali ya shiga hura mata numfashinsa me ɗumi, "Me yasa Fateemerh bata girma ne Kamar wota ƴar tsanar roba uyummm?, yaushe zaki dena wannan abin?,Sai kace wota mage baki da aiki sai faɗawa jikin mutu ne, to Indai jiki ne ganan halakk malakk nakine kiyi duk abinda kika ga dama anan!"
Ya fada yana sake shigar da ita cikin jikinsa. A haka suke tafiya har suka karaso suna daf da shiga parlourn ya janye ta a jikinsa.
Koda suka shigo cikin parlourn Abba dake cin abinci ne yama Alieyo magana.
"Malam ALIYU Bismillah" ya faɗa yana masa nuni da gefen sa. Ahankali yayi ƙasa da kansa tare da furta "Alhamdulillah Abba, ban daɗe dacin abincin ba"
Ɗan murmusawa kawai Abba yayi tare da masa godiyar abin Alkhairansa gare su, sai anan ma Fatima ta kuma jin irin Alkhairan Alieyn har iyayenta, duk da dama yana musu ta dalilin kyakkyawarn abotar dake tsakanin sa da yaya jay. ganin yadda garin ya haɗa uban hadari ne ya sanya Abba cewa suyi maza su tafi. tana tura baki tana komai haka suka yi sallama da iyayen nata. Da sauri ummie baiwar Allah ta miƙe tana barin bari tazo gasassun zabbin da tama gashi na musamman ta juya musu a leda,ganin shi alieyon yaƙi cin komai. Fatima ta miƙawa tana faɗin "gashi tunda yaƙi cin abinci idan yaje gida yaci" "Angode ammiey" ya furta tare da saurin barin parlourn.
Tana tana gani haka suka fice a gidan, shi da kansa ya buɗe mata gaban motar tana kumbure² tana komi tare da tinzira baki sama haka ta shige cikin motar tare da wani irin janwo murfin da ƙarfin gaske. Shi kuwa dai ko a jikinsa Saima murmushin gefen baki daya saki abinshi. Motar ya faɗa tare da mata key suna ficewa a gidan, tana ganin sunnar gidan ta saki kukan da yafi kama dana shogoɓa. A hankali ya sanya hannun shi tare da ɗan janyota cikin jikin shi, murya a tausashe ya murta "pls stop crying FATEEMERH" Jin muryay dayay amfani wajen ambatar sunanta, da yadda ya ƙirayin sunan nata cikin wani irin slow voice ne ya sanya kukan nata tsayawa cakkk.
Jin tayi shiru ne ya sanya shi kamo kanta ya ɗora saman cinyarsa, A haka yaci gaba da driving nasu hannuwansa cikin nata hannun yana murzasu. Zuwa loƙacin garin ya ƙara harmutsewa da hadari, manyan gajimare sun yima sama ado ta hanyar ƙawan da suka mata. Suna dab da shiga estate ɗinsu aka soma yayyafi kaɗan kaɗan. Yana sanyo motarsa cikin estatse ɗin ana tsinkewa da ruwa me bala'in ƙarfin gaske.
Bai san loƙacin daya sake ƙanƙame hannun queen ba cikin nashi, tuni jikinsa ya soma rawa idanunsa suka soma fidda wasu irin ruwa ruwan da suka tara. da ƙyar ya kawo su cikin gidan lafiya, bayan yayi parking car nashi Saida ya jima Sosae a zaune kafin yayi ƙarfin halin buɗe motar. Gashi babu umbrella a cikin motar baki ɗaya, Ita kuwa queen 🙄 kuwa iyayen wasan ruwa jiki har mazari yake ake ayi wasan da aka saba duk da kuwa cewar duhu ya fara, saidai hasken sola ga haske ko ina na gidan.
Kafin yayi wani yunƙuri tuni ta ɓalle birnin motar ta fita, juyi ta soma yi a cikin ruwan tana jin kanta cikin wani irin nishaɗi, shi kuwa dake shirin fitowa sai dakata ganinta cikin uban wannan ruwan da ake tsalawa sai nishaɗi take yi abinta.
Sosae ya shagala da kallon yadda take juyi a cikin ruwan, tare da irin kaima ruwan nan runguma LoL 🤩 🥰 🤗 Irin yadda ammeyn ku ke yi.
"YARINYAR NAN KO"
Ya furta hakan saman laɓɓansa tare da ɗan ziro tongue nashi ya lasa saman laɓɓan, Cikin wani irin abu dake fusgarsa zuwa gare ta yayi shahadar fitowa daga motar. Wani irin tsuma jikinsa ya fara jin saukar ruwan a jikinsa, Sai kuma yaji ƙafafunsa sun masa wani irin nauyi. Ita kuwa Sosae wasan da take yake matuƙar faranta ranta, Saima da ta tuno da shureim ɗinta domin a duk irin wannan loƙacin takan kunna ire-iren waƙoƙin sa ta ƙure tayi ta kwasar nishaɗin ta. Cikin wani irin salo ya ziro tafin hannunsa daya ya shigar da ita cikin jikinsa, ɗayan hannun kuma ya kifa saman maranta ya zagaye ƙugunta dashi.
A bazata ta dago kanta sama sai kuma tayi ƙasa da kanta, tura kansa cikin wuyanta yayi yana shaƙar ni'imantaccen ƙamshita me ratsa zuciya, yadda ruwan yake dukan su ne ya sanya shi ƙara takwaikwayota jikinsa, yana matse ta kam kam tamkar zai rabata gida biyu haka take ji. Rawan da jikinsa yake ne ya tsananta, haka yasa ya fara takawa a hankali da ita a jikinsa, tafiya suke amma jikinsa na ƙara tsuma har wani irin ɗan shiɗewa² yake numfashinsa na shaking Idanunsa dake cike da mayen feelings ɗinta ya buɗe Ahankali tare sauƙe ganinsa a kanta, A kuma daidai loƙacin suka kawo plate nasu, cikin ƙarfin hali da jarumtaka ya sunkuya ƙasa tare da ɗaukarta cilakk yanayin bedroom nashi da ita, Jikinsu sai ɗigar ruwa yake.
Cikin classic bathroom nashi ya wuce da ita kai tsaye, Baya ya juwa mata tare da zame dogon wandon shaddar dake jikinsa, sai kuma ya zare rigar ita ma tare da singlet É—in itama. Ahankali ya juyo gareta mayaninta ya kama yana zame shi daga cikin ta, mannata yayi da jikinsa da babu riga.
Zif ɗin rigarta ya kama ya shiga yin ƙasa dashi a hankali, Jikinta ne ya soma rawa jin yana shirin yin ƙasa da rigar, hakan ya sanya ta riƙe hannunsa kammm taƙi saki, Matseta yayi tare da ture hannunta hankali kwance ya zare jiƙaƙkar rigar ya yasar a ƙasa, shima zanin cire shi yayi dogon wandon sikin tayin ɗin Jikinta ya zame. Hannu yasa da nufin zame pant ɗinta ai kuwa ta hana shi furrrr daga ƙarshe ma Saita sanya kuka, cikin kuka ta soma faɗin.
"Ni ka ƙyale ni!, ka rabu dani tunda ni ba ƴar Iska bace!"
Cikin tsantsar ƙwarewa a iya rashin ta Ido ya zuba idanunsa cikin nata, cikin wani irin deep sound ya furta.
"Ni kuma É—an Iskan ne, kuma Iskancin nake son yi dake!"
"Wallh Allah saiya saka min ganin jikina da kayi babu kaya azzalumi macuci"
"Ohhhh really 🙄"
Ya faɗa cikin macacciyar muryarn sa, tare da ɓalle hock ɗin bra nata da ƙaryi ya fincike a jikinta yana cilla da ita. Wani uban kururuwa ta saki wanda badan albarkacin ruwan saman da ake tsalawa babu abinda zai hana su ammiey jiyota.
Nan kuwa ta ƙanƙame Jikinta wuri guda taƙi yarda ya ganta a hakanta ta, kyakkyawarn naket white skin ɗinta ya shiga bi da Mayun idonsa, kafin ya sauke ganinsa saman kwarmin gadon bayanta.
Ahankali yayi ƙasa da karamin wandon sa na ciki, sai kuma ya fizgota ya zaida ta akan ƙafaɗunta, cikin mataccen murya ya furta.
"$hikenan tunda kin yimin Allah ya isa ganar miki jikin da nayi, saiki rama nima, dama kince saikin raba wancen ranarn"
A fusace ta juyo da niyar masa bala'i da rashin kunya, sai kuma tayi gamo da abinda ya kusan tafiya da Numfashinta, A firgice, a gigice, a ɗimauce ta afka jikinsa, tsabar ma ta riƙice ta rasa yadda zatayi.
Jikinta ne ya shiga wani irin mazari kar kar kar haka Jikinta ke karkarwa. Tsammm tsammm ya sanya hannunsa yana rungeta cikin jikinsa yana fidda wani irin wahalallen Numfashi. Shower ya sakar musu ruwa ya shiga sauƙa a jikinsu me ɗumi. Ganin yadda duk ta firgice dashi, shine dalilin da yasa shi dakatawa.
Shida kansa ya mata wanka tare da daura mata alwula, cikin ƙasa da murya ya shiga raɗa. "Wai dama kina da tsoro har haka?, toma mine ya firgitar min dake har haka?"
Mutsu mutsun ƙwatar kanta ta shiga yi, "ki nutsu pls babu abinda zan miki!, Alwula zamuyi muyi sallar Isha'i" da sauri ta shiga gyada masa kanta. Tare suka fito daure da towel, wanda ya saƙkoma queen har ƙasa kasancewar nashi ne ya mata yawa Sosae.
Akan stool ɗin gaban mirror'n sa ya zaunar da ita, nan ya shiga shafe mata jikinta da lotion nashi masu taushin ƙamshi. Wata gold abayar sa ya Ciro mata tare da zira mata. Shimar ɗin da bata san daga ina ya fito ba ya sanya mata,Shima shirya kansa yayi cikin farar jallaba fara, sai kuma ya feshe jikinsu da daɗɗarn Tularukan sa masu bala'in kamshi.Tare da shimfiɗa musu darduma. A nutse ya jasu sallar Isha'i bayan sun idar ya kuma jansu wata sallar raka'a biyu. Inda ya shiga kwararo musu adda'oi masu ƙyau da tarin yawa.
Inda queen tayi ta tunani dama yasan addini har haka, saman goshin ta ya dafa tare da musu Adda'ar zaman lafiya da Æ´aÆ´aye na gari da nema musu kusanci da tarin Alkhairukan su, ya kuma nema musu tsari da sharrin dake tare dasu.