Sashe 86
Yar Bangar Siyasa Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Sosai taji dad'in irin nasarorin da yake samun ta 'bangaran siyasarsa dan har sai da fuskarta ta nuna alamun jin dadi ta dinga yi masa addua gami da fatan nasara akan dukanin abinda ya sanya a gaba.........Da kyar ta yunkura ta mike tsaye ya dan bita da kallo lokacin da ta nufi toilet sai ya mai da hankalinshi kan abincin dake gabanshi......brush tayi ta tsuguna tana fitsari dan yanzu haka takeyi bini bini fitsari kuma idan ta tsuguna ba wani na kirki takeyi ba.?
tana tsarki taji wani abu me yauki na biyo hannunta bata damu ba dan tun da cikinta ya tsufa take ganin abubuwa iri iri, da kyar ta mike tsaye tana cije baki ji Tayii kasan mararta yayi mata wata irin dam'ka! salati tayi ta dan rike kofar toilet din tana mai da numfashi.
A hankali ta lalla'bo ta fito lokacin baya dakin sai ta kwanta kan bed tana lumshe idonta......Bacci ya soma fizgarta taji motsin shigowarsa ya shiga toilet yay brush ya fito ya kashe fitila yaje ya kwanta kusa da ita......Kamar dai zai daure sai ya kasa hannunsa yasa ya dan janyota jikinsa yana shafa bayanta da gashinta
Gabanta ya shiga faduwa tana addua Allah yasa kada yace wani abu dan yanda take jin ciwo bata jin zata iya wani abun.....Aikuwa dai abinda yake nufi kenan dan sai kesses yake mata tare da kokarin sabule mata rigar jikinta.
Cikin sanyin murya tace"Dan Allah kayi hakuri yau cikina ciwo yake." A marairaice yace."Nayi kokarin yin hakan nakasa ki daure nayi koda sau daya ne hankalina zai kwanta." Shuru tayi masa, ya cigaba da wassaninsa da sassan jikinta yayin da take sake jin ciwo na tsantsanta a gareta ta dinga cije bakinta tana kokarin daurewa, lokacin da ya shigeta wani irin murd'a da dam'ka mararta tayi ta rirrike damtsansa tana salati! shi kuwa ai baya ma cikin nutsuwarsa dan duk sanda zai jishi cikin wannan gurin yakan manta da hankalinsa.....Jin kamar an 'kara mata ni'ima ya sanya ya kwarkwance ya dinga buga sambatu yana bugunta sam ya mance lalurar da take tare da ita.
Kuka ta dinga yi tana masa magiya ya rabu da ita, lokacin yake kara kuzari da karfi kukanta na kara ingixashi kan abinda yake yi............nishi ta dinga fitarwa sama-sama yaron dake cikinta yana dunkulewa guri guda yayinda mararta take mata wata irin dam'ka tana murd'a mata!! "Wayyo Allahna ka kawo min agaji kada na mutu na shiga uku abinda nake gudu sai ya faru."! sambatun surutun da take kenan! ya rufe mata bakinta yana sake bugunta da karfi shima yana daf da kawowa ne shiyasa ya rasa nutsuwarsa...........Jikinta ne yayi lakwas duk wani kuxari nata ya kare sai idanunta suka hau lumshewa tana shiga ganin bibbiyu cikin idanunta.
Sai da ya tabbatar da duk ya fitar da abinda ke mararashi sannan ya hakura, aikuwa yana zare jijiyarshi wani irin jini ya ambulo daga jikinta.......Yaji saukarshi kan cinyarshi, cikin gaggawa ya kunna fitila dakin yay haske kawai sai yaga idanunta suna kafewa tana jawo nunfashi da kyar ga jini sai ambulowa yake daga
gabanta.
Salati ya sanya a d'imauce ya sauka daga bed din, yay dira dira sai ya dawo bed din a gigice ya dauki jallabiyarsa yasa da gajeran wando.....Hannunsa na kyarma ya dauki wayarsa ya kira Dr Nasir yace gashinan zuwa hospital dinshi emagency........Garba ya kira a waya yace maza ya fito da mota.......Yay gaggwar maida wayar aljihunsa ya tarairayota jikinsa sai rawa yake yaga tayi lakaf komai nata ya daina aiki! Kawai sai yaji ya tsinke da al'amarin cikin gaggawa ya fita daga dakin ya kira Hajja a gigice ta fito ita da rashida suka shiga dakin.
Rashida na ganin halin da yar uwarta take sai ta fashe da wani irin kuka tana fad'in "Anti Wasila kada ki mutu ki barni wayyo na shiga ukuna." Rirrike hannunta tayi tana kuka, ita kuwa hajja ba yarinya bace ganin babu kaya a jikin Wasila ya sanya ta fahimci abinda ke faruwa, wato rashin hakurinsu yasa sun jawowa kansu matsala, na'kuda mai tafe da jini ai hadari ce sosai.
Da sauri ta umarceshi wanda yake tsaye ya rasa yanda zaiyi da ya sani yake yafi dubu....Tace"Ka dauko mata kayanta ka sa mata muje asibiti." Sai sannan ya dawo hayyacinsa ya nufi wardrobe cikin saurin gaske.
Rashida ce ta sa mata kayan shi kuma ya dauketa a hannunshi suka fita daga dakin........Garba ne ya tukasu zuwa asibitin dr nasir yayin da jikin wasila ya sake rikicewa sai salati takeyi tana yin wani irin nishi wanda kana jinsa kasan tana cikin halin ciwo........Amadu addua kawai yake mata hankalinsa duk ya tashi lokacin ita kuma ta dinga rirrike masa hannunsa tana wani irin murkususu a jikinsa.
Littafin na kudi ne....
Kika futar min da book keda Allah kika karanta baki biya ba kema keda Allah Whasap numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
*BINTA UMAR ABBALE*alliya:
'Yr Bngr Sys
*73*
A mutukar galabaice aka shiga dakin haihuwa da Wasila, Dr Nasir da wasu narses biyu suka rufu a kanta har sai da suka samu nasarar tsayar da jinin dake zuba daga jikinta, lokacin kuma ta daina duk wani yunkuri da takeyi duk karfinta ya kare bata gane wanda yake kanta, Dr Nasir ganin halin da take ciki na baraxana da rayuwarta ya sanya ya fita daga dakin da sauri, nan ya iskesu a tsaitsaye Amadu sai zurga zurga yake a gurin hankalinsa a tashe.
Dr yace."Yallabai muje ofis zamuyi magana." Amadu ya juyo yana kallonshi, ganin yanayin fuskar dr din ya sanya jikinsa yin sanyi sai kawai yabi bayanshi yana mi'kawa Allah a'lamarin.
Dr Nasir yace"Yallabai yarinyar nan ta galabaita sosai dan duk wani karfinta ya kare, ba zata iya haihuwa da kanta ba kayi hakuri ka sanya hannu yanzu mu shiga idata tiyata." Wani irin gumi ne ya shiga yanko masa, idanunsa sunyi jawur ya karbi takardar dake hannun Dr din jiki a sanyaye ya sanya hannu ya aje takadar yana me dafe kansa Dr ya mike a hankali yace"Yallabai ka kwantar da hankalinka insha Allah za'ayi nasara." Kanshi na 'kasa har dr din ya fita daga ofis din bai dago ba dik ya rasa yanda zaiyi yana ganin kamar rashin hakurinsa ne ya janyowa yarinyar shiga wannan matsala........Hannu yasa ya goge gumin fuskarshi ya mike ya fita daga ofis din da sa'bulallan jiki.....Hajja da rashida na ganin yanayin sa ai duk hankalinsu ya tashi,Rashida kam kuka tasa tana adduar Allah ya raba 'yar uwarta da wannan wahala da take ciki.
Dr Nasir na komawa dakin sai yaga nurses din sun rufu a kanta, tun kafin ma ya fadi abinda ke bakinsa daya daga cikinsu tace"Dr insha Allah zata iya haihuwa da kanta dan gashinan yaron ya soma fitowa sai da babu karfi a jikinta wanda zata taimaki kanta."
Dr nasir yace."Alhamdullhi kuyi mata duk wani kokari da kukeyi mu gani idan bata haihu ba nan da minti goma za'ayi mata Cs domin ceto rayuwarta.
yana gama maganar sai ya fita daga dakin yaje yana shaidawa Amadu halin da ake ciki hannunsa ya daga sama yana rokon Allah ya sauketa lafiya.
To cikin ikon Allah Wasila ta dan samu karfi da kuzari a jikinta ta dan dunga taimakawa kanta gurin yin nishi yayin da su kuma narses din suke mata dabaru irin nasu, har Allah yasa kan babyn ya soma fitowa sai kawai suka yanke shawarar yankata domin rage mata wahala guri daya suka yanka, aikuwa tana yin wani yunkuri babyn ya fito tare da mahaifarshi.....Lokacin taji wani irin sanyi duk wani ciwo da takeji ya dauke da kyar ta kalato miyau ta hadiya ma'kogwaronta ya bushe kamas.
Cike da farin ciki narses din suka shiga gyara babyn suna kwarzanta kyawun yarinyar gata katuwar gaske tamkar ba haihuwar fari ba.........Wasila na jinsu sama sama tsabar wuya da galabaita ta hanata motsa koda d'an ya tsanta ballanata ta bude ido taga abinda ta haifa.
Da saurin nurse ta fita cike da walwala da farin ciki ta samesu sunyi jugum jugum da sauri tace"Dr ta haihu yanzu an samu baby girl." Dr Da Amadu suka mike da sauri sai suka soma rige rigen shiga dakin Amadu sai washe baki yake kamar gonar audiga.......Ita kam rashida zubewa tayi a gurin tana sujjadar godiya ga Allah.....Dukaninsu suka shiga dakin, muryoyinsu ya sanya Wasila dan bude idonta tana kallonsu dishi dishi taga sai murna da farin ciki sukeyi suna dariya, rintse idanunta tayi tana ajiyar zuciya tabbas sai yau tasan tazo duniya ashe haka mahaifiyarta tasha wuya kafin ta haifeta.......Dr Nasir ya kalli Amadu dake kokarin zuwa gadon da take kwance yace."Yallabai ina ganin dole ayi mata karin jini saboda ta zubar da jini da yawa." Yace."Dr ayi komai idan da hali ma za'a iya daukar nawa idan zaiyi dai-dai da nata." Dr Nasir yace." okey to zan gwada yanzu."
Kusa da ita ya tsaya yana dan kallon fuskarta lokaci kankani ta rame duk tayi zuru zuru, ya kama hannunta ya rike cikin nashi, idanunta ta bude tana kallonshi, a hankali yace."Sannu." Kanta ta daga mishi ta maida idanunta ta rufe.........Hajja da Rashida suka karaso gurin suna mata sannu ba tare data bude idanunta ba ta daga musu kanta.....Hajja ta kalleshi da fadin "Gaggawa ta sanya bamu dauko komai ba dole aje a dauko mata kaya t
tana tsarki taji wani abu me yauki na biyo hannunta bata damu ba dan tun da cikinta ya tsufa take ganin abubuwa iri iri, da kyar ta mike tsaye tana cije baki ji Tayii kasan mararta yayi mata wata irin dam'ka! salati tayi ta dan rike kofar toilet din tana mai da numfashi.
A hankali ta lalla'bo ta fito lokacin baya dakin sai ta kwanta kan bed tana lumshe idonta......Bacci ya soma fizgarta taji motsin shigowarsa ya shiga toilet yay brush ya fito ya kashe fitila yaje ya kwanta kusa da ita......Kamar dai zai daure sai ya kasa hannunsa yasa ya dan janyota jikinsa yana shafa bayanta da gashinta
Gabanta ya shiga faduwa tana addua Allah yasa kada yace wani abu dan yanda take jin ciwo bata jin zata iya wani abun.....Aikuwa dai abinda yake nufi kenan dan sai kesses yake mata tare da kokarin sabule mata rigar jikinta.
Cikin sanyin murya tace"Dan Allah kayi hakuri yau cikina ciwo yake." A marairaice yace."Nayi kokarin yin hakan nakasa ki daure nayi koda sau daya ne hankalina zai kwanta." Shuru tayi masa, ya cigaba da wassaninsa da sassan jikinta yayin da take sake jin ciwo na tsantsanta a gareta ta dinga cije bakinta tana kokarin daurewa, lokacin da ya shigeta wani irin murd'a da dam'ka mararta tayi ta rirrike damtsansa tana salati! shi kuwa ai baya ma cikin nutsuwarsa dan duk sanda zai jishi cikin wannan gurin yakan manta da hankalinsa.....Jin kamar an 'kara mata ni'ima ya sanya ya kwarkwance ya dinga buga sambatu yana bugunta sam ya mance lalurar da take tare da ita.
Kuka ta dinga yi tana masa magiya ya rabu da ita, lokacin yake kara kuzari da karfi kukanta na kara ingixashi kan abinda yake yi............nishi ta dinga fitarwa sama-sama yaron dake cikinta yana dunkulewa guri guda yayinda mararta take mata wata irin dam'ka tana murd'a mata!! "Wayyo Allahna ka kawo min agaji kada na mutu na shiga uku abinda nake gudu sai ya faru."! sambatun surutun da take kenan! ya rufe mata bakinta yana sake bugunta da karfi shima yana daf da kawowa ne shiyasa ya rasa nutsuwarsa...........Jikinta ne yayi lakwas duk wani kuxari nata ya kare sai idanunta suka hau lumshewa tana shiga ganin bibbiyu cikin idanunta.
Sai da ya tabbatar da duk ya fitar da abinda ke mararashi sannan ya hakura, aikuwa yana zare jijiyarshi wani irin jini ya ambulo daga jikinta.......Yaji saukarshi kan cinyarshi, cikin gaggawa ya kunna fitila dakin yay haske kawai sai yaga idanunta suna kafewa tana jawo nunfashi da kyar ga jini sai ambulowa yake daga
gabanta.
Salati ya sanya a d'imauce ya sauka daga bed din, yay dira dira sai ya dawo bed din a gigice ya dauki jallabiyarsa yasa da gajeran wando.....Hannunsa na kyarma ya dauki wayarsa ya kira Dr Nasir yace gashinan zuwa hospital dinshi emagency........Garba ya kira a waya yace maza ya fito da mota.......Yay gaggwar maida wayar aljihunsa ya tarairayota jikinsa sai rawa yake yaga tayi lakaf komai nata ya daina aiki! Kawai sai yaji ya tsinke da al'amarin cikin gaggawa ya fita daga dakin ya kira Hajja a gigice ta fito ita da rashida suka shiga dakin.
Rashida na ganin halin da yar uwarta take sai ta fashe da wani irin kuka tana fad'in "Anti Wasila kada ki mutu ki barni wayyo na shiga ukuna." Rirrike hannunta tayi tana kuka, ita kuwa hajja ba yarinya bace ganin babu kaya a jikin Wasila ya sanya ta fahimci abinda ke faruwa, wato rashin hakurinsu yasa sun jawowa kansu matsala, na'kuda mai tafe da jini ai hadari ce sosai.
Da sauri ta umarceshi wanda yake tsaye ya rasa yanda zaiyi da ya sani yake yafi dubu....Tace"Ka dauko mata kayanta ka sa mata muje asibiti." Sai sannan ya dawo hayyacinsa ya nufi wardrobe cikin saurin gaske.
Rashida ce ta sa mata kayan shi kuma ya dauketa a hannunshi suka fita daga dakin........Garba ne ya tukasu zuwa asibitin dr nasir yayin da jikin wasila ya sake rikicewa sai salati takeyi tana yin wani irin nishi wanda kana jinsa kasan tana cikin halin ciwo........Amadu addua kawai yake mata hankalinsa duk ya tashi lokacin ita kuma ta dinga rirrike masa hannunsa tana wani irin murkususu a jikinsa.
Littafin na kudi ne....
Kika futar min da book keda Allah kika karanta baki biya ba kema keda Allah Whasap numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
*BINTA UMAR ABBALE*alliya:
'Yr Bngr Sys
*73*
A mutukar galabaice aka shiga dakin haihuwa da Wasila, Dr Nasir da wasu narses biyu suka rufu a kanta har sai da suka samu nasarar tsayar da jinin dake zuba daga jikinta, lokacin kuma ta daina duk wani yunkuri da takeyi duk karfinta ya kare bata gane wanda yake kanta, Dr Nasir ganin halin da take ciki na baraxana da rayuwarta ya sanya ya fita daga dakin da sauri, nan ya iskesu a tsaitsaye Amadu sai zurga zurga yake a gurin hankalinsa a tashe.
Dr yace."Yallabai muje ofis zamuyi magana." Amadu ya juyo yana kallonshi, ganin yanayin fuskar dr din ya sanya jikinsa yin sanyi sai kawai yabi bayanshi yana mi'kawa Allah a'lamarin.
Dr Nasir yace"Yallabai yarinyar nan ta galabaita sosai dan duk wani karfinta ya kare, ba zata iya haihuwa da kanta ba kayi hakuri ka sanya hannu yanzu mu shiga idata tiyata." Wani irin gumi ne ya shiga yanko masa, idanunsa sunyi jawur ya karbi takardar dake hannun Dr din jiki a sanyaye ya sanya hannu ya aje takadar yana me dafe kansa Dr ya mike a hankali yace"Yallabai ka kwantar da hankalinka insha Allah za'ayi nasara." Kanshi na 'kasa har dr din ya fita daga ofis din bai dago ba dik ya rasa yanda zaiyi yana ganin kamar rashin hakurinsa ne ya janyowa yarinyar shiga wannan matsala........Hannu yasa ya goge gumin fuskarshi ya mike ya fita daga ofis din da sa'bulallan jiki.....Hajja da rashida na ganin yanayin sa ai duk hankalinsu ya tashi,Rashida kam kuka tasa tana adduar Allah ya raba 'yar uwarta da wannan wahala da take ciki.
Dr Nasir na komawa dakin sai yaga nurses din sun rufu a kanta, tun kafin ma ya fadi abinda ke bakinsa daya daga cikinsu tace"Dr insha Allah zata iya haihuwa da kanta dan gashinan yaron ya soma fitowa sai da babu karfi a jikinta wanda zata taimaki kanta."
Dr nasir yace."Alhamdullhi kuyi mata duk wani kokari da kukeyi mu gani idan bata haihu ba nan da minti goma za'ayi mata Cs domin ceto rayuwarta.
yana gama maganar sai ya fita daga dakin yaje yana shaidawa Amadu halin da ake ciki hannunsa ya daga sama yana rokon Allah ya sauketa lafiya.
To cikin ikon Allah Wasila ta dan samu karfi da kuzari a jikinta ta dan dunga taimakawa kanta gurin yin nishi yayin da su kuma narses din suke mata dabaru irin nasu, har Allah yasa kan babyn ya soma fitowa sai kawai suka yanke shawarar yankata domin rage mata wahala guri daya suka yanka, aikuwa tana yin wani yunkuri babyn ya fito tare da mahaifarshi.....Lokacin taji wani irin sanyi duk wani ciwo da takeji ya dauke da kyar ta kalato miyau ta hadiya ma'kogwaronta ya bushe kamas.
Cike da farin ciki narses din suka shiga gyara babyn suna kwarzanta kyawun yarinyar gata katuwar gaske tamkar ba haihuwar fari ba.........Wasila na jinsu sama sama tsabar wuya da galabaita ta hanata motsa koda d'an ya tsanta ballanata ta bude ido taga abinda ta haifa.
Da saurin nurse ta fita cike da walwala da farin ciki ta samesu sunyi jugum jugum da sauri tace"Dr ta haihu yanzu an samu baby girl." Dr Da Amadu suka mike da sauri sai suka soma rige rigen shiga dakin Amadu sai washe baki yake kamar gonar audiga.......Ita kam rashida zubewa tayi a gurin tana sujjadar godiya ga Allah.....Dukaninsu suka shiga dakin, muryoyinsu ya sanya Wasila dan bude idonta tana kallonsu dishi dishi taga sai murna da farin ciki sukeyi suna dariya, rintse idanunta tayi tana ajiyar zuciya tabbas sai yau tasan tazo duniya ashe haka mahaifiyarta tasha wuya kafin ta haifeta.......Dr Nasir ya kalli Amadu dake kokarin zuwa gadon da take kwance yace."Yallabai ina ganin dole ayi mata karin jini saboda ta zubar da jini da yawa." Yace."Dr ayi komai idan da hali ma za'a iya daukar nawa idan zaiyi dai-dai da nata." Dr Nasir yace." okey to zan gwada yanzu."
Kusa da ita ya tsaya yana dan kallon fuskarta lokaci kankani ta rame duk tayi zuru zuru, ya kama hannunta ya rike cikin nashi, idanunta ta bude tana kallonshi, a hankali yace."Sannu." Kanta ta daga mishi ta maida idanunta ta rufe.........Hajja da Rashida suka karaso gurin suna mata sannu ba tare data bude idanunta ba ta daga musu kanta.....Hajja ta kalleshi da fadin "Gaggawa ta sanya bamu dauko komai ba dole aje a dauko mata kaya t