← Book details Yar Bangar Siyasa Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 102 OF 108

Sashe 102

Yar Bangar Siyasa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Littafin na kudi ne....!
Kika futar min da book keda Allah kika karanta baki biya ba kema keda Allah! Whasap numbar
*07084653262*alliya:
'Yr Bngr Sys
*82*
Yace."Me yasa a sanda na nema baki bani ba sai yanzu da naji kwata-kwata bana sha'awa, kawai kije ki kwanta duk sanda na keso zanyi miki magana." Taji kamar ya da'ba mata wu'ka a ma'koshi yau itace ke masa tayin yin sex da ita yana kaucewa lallai yayi fushi da ita sosai! Jikinta a sanyaye ta saki hannunsa ta juya masa baya tana goge hawaye, Shima juya bayansa yay saboda baya so ya tsananta gurin kallonta domin kada ta rinjayeshi dan ya lura da rigar baccin dake jikinta me futar da tsaraici ce yana so ya tabbatar da shin da gaske tuban da tayi na gaskiya ne ko na karya dan ya daina yi mata rawar jiki ballanta ta cigaba da raina masa hankali.
Ganin ya juya mata baya yana jan bargon jikinsa ya sake sanyawa jikinta yin sanyi ta juyo tana kallonshi, wata zuciyar na bata shawara kawai tayi tafiyarta yayin da wata zuciyar ke cewa ki zauna dai ki cigaba da rarrashinsa kada kiyi fushi dashi.
Sai ta dauke baby zahra dake kwance a gefensu ta kwantar da ita a gadonta tayi mata addua a hankali ta dawo gadon ta kwanta kusa dashi tana nani'karsa, cikin bargon ta shiga ta zura hannunta ta rungumeshi sosai a jikinta tana sauke ajiyar zuciya,
Shima ajiyar zuciyar ya sauke yana dan sake takure jikinsa tsigar jikinsa na mikewa a hankali ya tura le'banshi na kasa a bakinshi yana dan cizawa shi kadai yasan abinda ke damunsa
Hannunta ta zura cikin rigar baccinsa ta kwance madaurin ta soma shafa faffad'an 'kirjinsa tana sake goga jikinta a nasa,
A dan fusace! ya juyo yana tureta yace."ba cewa nayi ki fita min a daki ba."
Ta narkar da muryarta tana dan hura masa iskar bakinta a fuskarsa tace"Umm! Umm! ni anan zan kwana kuma ina bukatarka a kusa dani."
Kamar ya kwada mata mari haka yaji wato tana so tasa shi yayi abinda baiyi niyya ba.
Yace."Okey ni bari na baki dakin tunda bakyajin magana."Kokarin mikewa yake ta haye jikinsa tana danne kirjinsa wai ba zai tashi ba."
Ji yay duk wani kuzari nasa ya kare dama ya yini cikin kasala da damuwa ga zazzabi sai kawai ya koma ya kwanta yana kallon ikon Allah.
Faffad'an 'kirjinsa ta shiga shafawa tana d'an murza nipple dinsa tana dan ja a hankali a hankali! Ya saki wata iriyar hamma! wacce bai san sanda ta fito ba ya wani sake mi'kewa sosai kan bed din yana mi'ka! hakan da yayi sai ya sake tabbatar mata da cewar sa'konta na ratsa masa jiki
A hankali ta soma lasar kirjinsa tana dan jan gashin kirjin da bakinta tare da tsotsar kan nononsa!
A gigice ya dafe mazaunanta! ya rike sosai ya shiga matsawa yana sakin wani irin nishi, kafin kice kwabo jijiyaraa ta kumbura tayi fam! tana jinta a jikinta na harbinta.
A gaggauce ta dam'ko wuyanta ya rankafo da ita jikinsa sosai ya kama bakinta cikin gigita da wani irin salo suka shiga tsotsar bakin junansu........Yanda suke sucking din junansu shi zai nuna maka da cewar lallai dukaninsu a bukace suke da junansu, duk sun wani gigice sai makale jikin jununsu suke suna sakin wani irin nufarfashi.....Sun jima cikin wannan yanayi kafin tayi dubarar zare bakinta ta dan gyara kafafunshi ta kwance igiyar dogon wandon dake jikinsa, ta zare wandon lokaci guda jijiyarsa tayi tsalle ta fito, ta sauke wata irin ajiyar zuciya tana lumshe idanunta tare da tand'ar baki, ji tayi wani irin ruwa na zuba a jikinta ganin joystick dinshi kawai ya sanya duk wata sha'awarta ta tashi, hannu biyu tasa kan joystick din ta shiga murzara a hankali a hankali tana shafa samanta ruwan dake fita a jiki na taimaka mata gurin wasa da ita.
Allah Sarki Amadu wargajewa yay ya saki jikinsa sosai yana ta cije le'bansa, sosai yake jin dadin abinda take masa.
Sanda ta soma shan joystick din kasa nutsuwa yay sai da ya bude idonsa ya kamo ta kamar mahaukaci ya yage rigar jikinta jikinsa sai kyarma yake yi ya soma mutsika nonowanta yana wani irin gurnani!
Wasila tayi masa wasa sosai har sai da ta tabbatar da ya samu gamsuwa sannan ta saurara masa aikam tasha addua gami da sa mata albarka yanzu duk wani lefinta da yake gani ya gushe tunda ta dauke masa damuwar dake damunsa tsayin kwanaki masu tsayi.
Tare sukayi wanka suka fito sai dai me? wani irin zazzabi ne me zafin gaske ya rufeshi wanda s

ai da ta taimaka masa gurin saka kaya ta lallabashi yasha magani kana ta rungumeshi a jikinsa tana ji tamkar ta dawo da zazzabin jikinta

Sai da bacci ya daukeshi sannan ta samu ta rintsa, aikuwa asuba nayi baby zahra ta tashesu, duk suka tashi a firgice shine yay gaggawar sakkowa daga bed din ya nufi gadon yarinyar yana dubata.
ta saka hannunta a bakinta tana ta tsotsa da alamun abincinta take nema.
Yace."Kizo ki dauketa ki bata nono tasha da alamu yunwa takeji." Ta cire bargon dake jikinta a hankali ta sakko daga bed din tazo ta dauki babyn shi kuma ya shiga toilet domin daura alwala.

'Karfe shida da rabi suna zaune a gurin karatu ita dashi suna dan hira sama sama koda rashida ta fito ta gansu haka sai ta shiga mamaki sosai! babu shakka duk wanda zai shiga tsakanin ma'aurata to kuwa watarana shine zaiji kunya......Hajja ma bayan sun gama karatun data fito ta gansu suna hira Wasila sai dariya takeyi sai ta shiga mamaki sosai, taji dadin hakan cikin ranta kuma dama tasan fadan nasu ba zaiyi tsayi ba tunda dukaninsu tasirin so na d'awainiya dasu.
Wasila wata iriyar kunya ce ta lullu'beta ganin Hajjan yasa ta tuno rashin kirkin data yi mata dazu.
Kai a kasa ta shiga gaishe daita, Hajja ta amsa fuskarta dauke da fara'a ta nuna kamar ma wani abu bai faru ba tace"Ina 'Kawata take."? Tace"Bacci take har yanzu bata tashi ba." Hajja tace"Ashe kuwa zan tafi bamu gaisa ba."
Amadu yace."Haba Hajja da wuri haka." Tace."Ka manta da maganar da mukayi d'azu daka shigo gaisheni."
Yace."Me zai hana anan ayi abun sadakar ko dole ne sai kin koma gida." Tace"Nafi so dai na koma gida nayi can kaga nan ko anyi babu makarantu da kuma 'yan 'kananun yaran da za'a bawa."
Yace."Shikkenan Hajja Allah ya saka da alkairi. " Ta amsa da "ameen ya rabbi."
Ta cigaba da cewa"Naji dadi sosai dana fito na ganku haka dan Allah ku dinga hakuri da junanku dama kwanaki naso na fahimci wani abu a tsakaninsu to sai banyi magana ba saboda nasan zaku iya shirya tsakaninku kamar dai yanzu dana dauka kamar abin zaiyi tsayi sai gashi har kun sasanta alhamdullhi dama haka akeso ku d'inke duk wata 'baraka da shaid'an zai samu gurbin zama a tsakaninku....Ke Wasila kece 'kasa dashi ke kanki kin tabbatar akwai tazara me tsayi a tsakaninku, a zamantakewar ku na lura dake kina da taurin kai wani lokacin dan Allah ki daina wannan d'abi'a domin ba hali ne mai kyau ba, duk abinda mijinki ya umarce ki dashi to kiyi kokari gurin ganin kinyi masa biyayya Ubangiji Allah ya cigaba da baku zaman lafiya gami da zuria mai albarka."
Suka amsa da "ameen" Hajja ta kalleshi a nutse tace"Dan Allah tun da dai yarinyar nan tayi ar'bain to ka kaita taga 'yan uwanta 'bangaran uwa da uba wallahi mutanan suna da kawaici kuma suna da kirki sosai, ka dinga kokarin sadata da 'yan uwanta."
Yace."Insha Allahu Hajja."

To Hajja na karyawa Garba ya shigo ya dauki jakar kayanta, Wasila da rashida kamar suyi kuka saboda alhini ita kanta Hajjan jikinta duk yayi sanyi daurewa kawai takeyi tana fad'in "Ai zan dinga zuwa akai-akai ina dubaku."
Amadu da kanshi ya kar'bi key d'in motar hannun Garba yaja domin kai Hajjan gida, su Wasila suka koma ciki da sa'bulallan jiki.

Rashida kwanciya tayi kan kujera jikinta duk a sanyaye ita kuma Wasila cikin dakinta ta shiga tana goge hawaye, wanka ta shiga tayi ta fito ta shirya jikinta sosai tayi kwalliya cikin wani irin boyal me ruwan zuma d'inki irin buba akayi masa da wani uban sirfani a wuyan rigar da yaji stons sai sheki takeyi tayi amfani da gold dinta na fitar sunan Zahra ado taci tamkar wata amarya ta baza turarruka masu kamshi a jikinta, ta shirya Zahra suka fito palo, Rashida ta dinga kwarzanta kyawun da tayi tana fad'in kamata yay kafin kowa ya fara ganin kwalliyar nan Abban Zahra ne zai fara gani.
Wasila ta wani d'ora ka'fa daya kan d'aya Rashida na daukarta a hoto da wayarta.
Sai da sukayi pictures sama da ashirin wasu ita kadai wasu ita da Rashidan da baby zahra wani kuma ita da babynta sunyi kyau har sun gaji.

Har wajen karfe hud'u da rabi na yamma bai dawo ba, tun bayan da ya tafi kai Hajja gida, kwalliyar da tayi duk ta tsufa! bayan ta idar da sal

lah ta yanke shawarar kiransa a waya.
Suna tare da Khalifa a guest house dinsa kiran wayarta ya shigo ba kasafai yake son amsa mata waya a ko'ina saboda tsaro dan ba Khalifan ne kawai a gurun ba su kusan hudu ne, sai kawai ya kashe wayar,
Ranta taji ya 'baci jikinta yay sanyi tace"Kodai bai hakura bane? Whsap ta shiga dama numbarshi ce kadai da ita, tana dubashi sai ganshi a online! abinda bata sani ba shine Amadu datar sa sai tayi kwana da kwanaki a bude saboda ba sosai yake shiga whasap din ba ko ya shiga baya dadewa yake sauka, sai kawai ta shiga tuttura masa pictures dinsu ita da baby zahra tana gama turawa ta kashe datar ta mike ta fita daga dakin.
Kicin ta nufa ta dauko had'inta na ni'ima cikin fridge ta zauna tana sha sai da tasha sosai ta mayar ta tsiyayi ruwan kaninfarin ta daya tsumu! har wani ja yayi tasha tana rinste ido saboda yaji da gafinsa da ya game mata baki, cup din ta ajiye ta fita daga kicin din.
Chapter 102 · 0% Book details