Sashe 68
Tubali Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Idanu Mamyn ta Dan tsura masa cike da mamaki, saboda wannan ne karo na farko da taga Rayyern din acikin yanayin zallar damuwa.
Rayyen kuwa da yayi nisa acikin duniyar tunaninsa, Sam baisan cewa Mamyn ta shigo ba.
Gaba daya hankalinsa ya tafi, izuwa sabuwar k’addarar daya samu kansa aciki.
Yayinda har yanzu ya kasa tantance wani irin aure ne aka daura masa, Sam ya kasa tantance marabar auren dana dole, shi ya sani bayason lamarin mace acikin rayuwarsa, but why za’a takura masa? Yasan meye aure yasan manufarsa yasan hakkokin mata a kan mijinta.
Yasan bashi da lokacin saukesu da reno da tattalin mace yadda ya kamata shiyasa bai kawo mace a rayuwarsa meyasa zasu liƙa mishi ita a dole su lika mata shi a dole.
“Rayyern! Rayyern!!”
https://chat.whatsapp.com/IM6PrgYNy9s6lP0aXmBkaN
Samun zafafan saukakan kayayyakin zamani na mata tun daga kan leshi, shadda, atamfa, material, jaka da takalmi, hijab..... da dai sauransu akan farashi mai sauki da rahusa sai a kamfanin Garkuwa collection. Bama wannan kadai ba akwai kayan order da muke yi shi ma duk a cikin rahusan da saukin kudi. Ba mu tsaya nan ba ina kuke yan kasar *NIGER* albishirinku kuma kuna iya siyan kayanmu ya isa gareku cikin aminci ba tare da bata lokaci ba. maza yan’uwa ku garzayo ku gane wa kanku wannan rahusar da kuke jin labari. Kayanmu ko a kasuwa ba zaka samu farashinsu ba. gidanmu gidan duniyar leshi, atamfa shadda, material da sauransu. Sai kun zo. Muna maraba da kai a kowanne gari kake.
GARKUWA COLLECTION! Siyan nagari mayar da kudi gida!
By
*GARKUWAR FULANI*
https://chat.whatsapp.com/IM6PrgYNy9s6lP0aXmBkaN
Samun zafafan saukakan kayayyakin zamani na mata tun daga kan leshi, shadda, atamfa, material, jaka da takalmi, hijab..... da dai sauransu akan farashi mai sauki da rahusa sai a kamfanin Garkuwa collection. Bama wannan kadai ba akwai kayan order da muke yi shi ma duk a cikin rahusan da saukin kudi. Ba mu tsaya nan ba ina kuke yan kasar *NIGER* albishirinku kuma kuna iya siyan kayanmu ya isa gareku cikin aminci ba tare da bata lokaci ba. maza yan’uwa ku garzayo ku gane wa kanku wannan rahusar da kuke jin labari. Kayanmu ko a kasuwa ba zaka samu farashinsu ba. gidanmu gidan duniyar leshi, atamfa shadda, material da sauransu. Sai kun zo. Muna maraba da kai a kowanne gari kake.
GARKUWA COLLECTION! Siyan nagari mayar da kudi gida!
Mamy ta kira sunansa da d’an k’arfi, wanda hakan yasa shi dawowa daga duniyar tunanin daya fad’a.
D’ago da kansa yayi Ahankali ya kalli Mamy’n, da ta tsare shi da ido.
“Mamy yaushe kika shigo?”
Ya tambaya da dan mamaki akan fuskarsa.
“Tayaya zaka san lokacin dana shigo, bayan kanason takurawa rayuwarka, dason sawa kanka damuwa akan abunda kasan ya zama wajibi akanka.”
Mamyn ta fad’a.
Longoɓar da kansa yayi, kamar zaice wani abu kuma saiyayi shiru.
Mamy kuwa Ajiyar zuciya ta sauk’e, had’e da cewa.
“Idan akwai magananin zazzab’i awajenka, ko paracetamol ne ka bani, Jannart ce jikinta duk ya d’au zafi.”
Jin abunda Mamyn ta fad’a ne kuma yasashi d’ago kansa ahankali ya kalleta, fuska ya kwab’e kana cikin muryarsa mai kama da shagwab’a yace.
“Ni kam Mamy bani da wani magannin zazzab’i.”
Harara Mamyn ta watsa mishi tare da gyara tsayuwarta tace.
“Taya zaka cemin babu bayan bakaje ka duba ba.”
Sake langwabar da kansa yayi, still yace.
“Mamy nasan fa babunne, kuma yanzu ni bana ajiye magani, saidai ko ki tambayi Ramadan.”
“Katashi Kai kaje ka karb’omin maganin awajen Ramadan.”
Mamyn ta fad’a adake.
Jin hakanne kuma yasa shi mik’ewa jiki asanyaye, ya nufi dakin su Ramadan.
Yana zuwa kuwa ya samu Ramadan da Riyyam-nsra kowannensu na rike da waya ahannu.
Ko Kallon kirki baiyi musu ba, ya tsaya tare da d’age kansa sama, kana yace.
“Ramadan bani paracetamol.”
Da mamaki Ramadan yake kallonsa, kamar zaiyi magana kuma saiya fasa, kaitsaye ya bud’e wani Dan box maganin zazzab’i ya ciro ya mik’awa Rayyern din.
Yana karb’a kuwa ya fice, inda ya samu Mamy abakin k’ofa ya mik’a mata.
Amsan maganin Mamy tayi, batare da tace masa komai ba kuma ta juya ta sauk’a k’asa.
Shikuwa d’akinsa ya koma, zuciyarsa cike da takaici.
Domin shi sai yanzu ne ma yakejin haushin yarinyar da aketa kira da Jannart din.
Mamy kuwa kaitsaye kitchine ta nufa, bayan ta d’auki abincinne kuma ta wuce sashin Jannart.
Jannart kuwa dai-dai lokacin ta fito daga wanka, bayan tayi wankanne kuma ta sake maida doguwar rigar da ta cire.
Tana tsaka da maida hijab dinta ne kuma, Mamy ta shigo hannunta dauke da cup da kuma plate din indomei.
Akan wani Dan stull Mamy ta ajiye cup da plate din, tare da duban Jannart din Cikin kulawa tace.
“Yauwa Jannart kinfito ko, ga abinci nan kici, sai kisha magani saboda naji jikinki akwai zafin zazzab’i.”
Kai Jannart din ta Dan sunkuyar kasa, kana aladabce tace.
“Mamy nakoshi.”
“A’a kam Jannart, saboda kefa na shiga kitchine na dafa abincin nan, saboda haka ki zauna kici, kada kiyimin gardama kinji, koso kikeyi na barki haka, Allah ya kama mu kefa amanace awajen mu, zo maza ki zauna kici.”
Mamyn ta fad’i haka cikin matukar kulawa.
Wanda hakanne kuma yasa Jannart din karasowa, ta zauna akan lallausan sofan dake malale agaban gadon.
Abincin Mamy ta ajiye mata, Ahankali kuma ta soma tsakuran abincin tana kaiwa bakinta.
Kasancewar kuma da gaske bata wani jin yunwa sosai ne, yasa bata wani ci abincin sosai ba, saidai tea din da Tasha har fiye da rabin kofin.
Dan matsar da plate din abincin tayi gefe, tare da yiwa Mamy alama akan ta koshi.
Hakanne ko yasa Mamy b’are maganin ta bata tasha.
“Ki kwanta to ki huta, Dan Allah karki sakeyin kuka kinji Jannart, kinga shine ya haddasa miki wannan zazzab’in.”
Mamy ta fadi haka tana me daukan plate da cup din abincin.
“To Mamy.” Jannart din ta fad’a, tana me mikewa tsaye ta haura saman gadon ta kwanta.
Murmushi Mamy tayi saboda a iya yaudin kawai ta yada da hankali,da kuma biyayyar da yarinyar take dashi.
Cikin kula tace.
“A'a Jannart tashi kiyi addu’a kinji, kada bacci ya daukeki batare da kinyi addu’a ba.”
Aikuwa da d’an hanzari Jannart din ta tashi zaune, hannayenta ta hade waje guda, falaq,suratul nass, da kuma suratul Iqlas, k’afa uku uku, kursiyu da amarasulu sai kuma Hasbiyallahu la’ilaha illahuwa, alaihi tawakkaltu wa huwa rabbul arshil azim, k’afa 7, sai kuma suratul Khafirun kafa uku shima.
Bayan ta shafa ne kuma ta koma ta kwanta.
Mamy kuwa cike da farincikin samun ya kuma surkuwa ta gari, ta ragewa Jannart gaba daya hasken wutan dake dakin.
Bayan sunyiwa juna saida safe ne kuma Mamyn ta juya ta fita.
Bayan ta maida plate and cup din kitchine ne kuma, kaitsaye Mamyn dakin Abba ta nufa.
Koda taje Zaune ta sameshi akan gado.
Zama ita dinma tayi agefensa, kana cikin tausasa murya tace.
“Tabbas Rayyern ya samu mata, yayi dace da yarinyar arziki mai ladabi da biyayya”.
Cikin jin daɗi Abba ya juyi ya fuskanceta yana mai jinjina kai alamun gamsuwa.
Ita kuwa Mamy cikin girmamawa tace.
“Toh amma Alhaji meyasa ka umarceni dana kaita wancan dakin, bayan ganan sashin Rayyern.”
Murmushi Abba yayi, tare da maida kallonsa gareta yace.
“Nace ki kaita wancan part dinne Saboda, sai anyi gyara a b’angaren Rayyern kafun ta koma can.
Kadafa ki manta fa amaryace, Koda cewar auren ba dan shiri bane, amma yana da kyau a inganta mata komai nata”.
Da sauri tace.
“Eh gsky hakane kam”.
Ɗan gyara zamanshi yayi tare da cewa.
“Sannan kuma baki ga dan naki bahagon yaro bane, kwata-kwata na kasa gane inda ya dosa, Sam bai fahimci abunda muke nuna masa ba, atakaicema gani yake kamar takurasa mukeson yi.
Bayan haka kuma ganan Ramadan shima yana saman.
To dole yanzu zai dawo k’asa, kafun adai-dai-ta komai ta koma side din nasu.”
Kai Mamy ta jinjina cike da gamsuwa.
Kasancewar ta gaji ne kuma yasa ta zame ta kwanta gefensa.
Acan b’angaren Rayyern kuwa, akwance kawai yake amma duk zuciyarsa babu dadi.
Ak’alla saida ya kwashe sama da 50mn kafun bacci b’arawo ya iya satan shi.
Jannart kuwa tun fitan Mamy ta lumshe idanunta.
Yayinda tunani kala-kala ke yawo aciki kwakwalwarta, akaro na farko kenan tun tashinta izuwa yanzu, da zata kwana awani gida sab’anin nasu dan ko gidan Barrister Kabir Daddy bai taɓa barin ta ta kwana ba sai kuma asibiti.
Tunani ne fal zuciyarta, saidai kuma kamar yanda tayiwa Mamy al'ƙawari, batayi kuka ba, da taimakon maganin zazzabin da tasha ne kuma bacci ya dauketa.
Yayinda acan gidan Alhaji Idi Sale Dakata kuwa, kowa ya kwana sharbar bacci batare da tunanin Jannart bata cikin gidan ba, Domin wasu daga cikin mutanen gidan har da gwartin su, saidai banda Junaid Wanda ya taso sad’ab sad’ab ya nufi d’akin Jannart din, saboda gaba daya ya kasa bacci.
Daya rufe idanunsa Surar Jannart dinne keyi masa gizo, shiyasa yazo domin rage zafin abunda ke damunsa.
Koda ya karasa kofar dakin nata, kaitsaye ya tura kansa ciki.
Saidai kuma rashin ganinta da baiyi acikin dakinba, yasa shi cije labbansa, lokaci daya kuma ya raya cewar ko tana toilet Murmushin mugunta yayi, tare da nufan toilet din kaitsaye.
Tura kofar yayi batare daya jira komai ba kuma ya soma zare belt din wandonsa, saboda ya gama targetting yana ganinta zai Afka mata, amma kuma saidai meye?
Wayam haka yaga toilet din, ba alaman ma anshigesa tsawon sama da 1hour.
Tsuka yaja tare da fitowa, yana kwafa haka ya fice daga cikin dakin, cike da takaicin rasa damar da yayi.
Badan ransa yaso ba haka ya koma sashinsa ya kwanta a tunaninsa ko tana dakin Mom.
*Washegari*
8:00 am dai-dai Mom ta gama kammala musu breakfast, wanda kuma har zuwa tsawon wannan lokacin ba taga Jannart ta fito ba.
Hakanne kuwa yasa bayan ta gama setting dining table, kaitsaye tatafi izuwa dakin Jannart din.
Koda ta isa bakin kofar knocking ta fara yi, har na tsawon mintuna 2 kuwa bataji ko motsin za’a bud’e kofar ba, hakan yasa Ahankali ta tura kofar d’akin, tare da kutsa kanta ciki.
“Jannart! Jannart!!” Momyn ta kira sunan Jannart din, saboda rashin ganinta da tayi adakin.
Rayyen kuwa da yayi nisa acikin duniyar tunaninsa, Sam baisan cewa Mamyn ta shigo ba.
Gaba daya hankalinsa ya tafi, izuwa sabuwar k’addarar daya samu kansa aciki.
Yayinda har yanzu ya kasa tantance wani irin aure ne aka daura masa, Sam ya kasa tantance marabar auren dana dole, shi ya sani bayason lamarin mace acikin rayuwarsa, but why za’a takura masa? Yasan meye aure yasan manufarsa yasan hakkokin mata a kan mijinta.
Yasan bashi da lokacin saukesu da reno da tattalin mace yadda ya kamata shiyasa bai kawo mace a rayuwarsa meyasa zasu liƙa mishi ita a dole su lika mata shi a dole.
“Rayyern! Rayyern!!”
https://chat.whatsapp.com/IM6PrgYNy9s6lP0aXmBkaN
Samun zafafan saukakan kayayyakin zamani na mata tun daga kan leshi, shadda, atamfa, material, jaka da takalmi, hijab..... da dai sauransu akan farashi mai sauki da rahusa sai a kamfanin Garkuwa collection. Bama wannan kadai ba akwai kayan order da muke yi shi ma duk a cikin rahusan da saukin kudi. Ba mu tsaya nan ba ina kuke yan kasar *NIGER* albishirinku kuma kuna iya siyan kayanmu ya isa gareku cikin aminci ba tare da bata lokaci ba. maza yan’uwa ku garzayo ku gane wa kanku wannan rahusar da kuke jin labari. Kayanmu ko a kasuwa ba zaka samu farashinsu ba. gidanmu gidan duniyar leshi, atamfa shadda, material da sauransu. Sai kun zo. Muna maraba da kai a kowanne gari kake.
GARKUWA COLLECTION! Siyan nagari mayar da kudi gida!
By
*GARKUWAR FULANI*
https://chat.whatsapp.com/IM6PrgYNy9s6lP0aXmBkaN
Samun zafafan saukakan kayayyakin zamani na mata tun daga kan leshi, shadda, atamfa, material, jaka da takalmi, hijab..... da dai sauransu akan farashi mai sauki da rahusa sai a kamfanin Garkuwa collection. Bama wannan kadai ba akwai kayan order da muke yi shi ma duk a cikin rahusan da saukin kudi. Ba mu tsaya nan ba ina kuke yan kasar *NIGER* albishirinku kuma kuna iya siyan kayanmu ya isa gareku cikin aminci ba tare da bata lokaci ba. maza yan’uwa ku garzayo ku gane wa kanku wannan rahusar da kuke jin labari. Kayanmu ko a kasuwa ba zaka samu farashinsu ba. gidanmu gidan duniyar leshi, atamfa shadda, material da sauransu. Sai kun zo. Muna maraba da kai a kowanne gari kake.
GARKUWA COLLECTION! Siyan nagari mayar da kudi gida!
Mamy ta kira sunansa da d’an k’arfi, wanda hakan yasa shi dawowa daga duniyar tunanin daya fad’a.
D’ago da kansa yayi Ahankali ya kalli Mamy’n, da ta tsare shi da ido.
“Mamy yaushe kika shigo?”
Ya tambaya da dan mamaki akan fuskarsa.
“Tayaya zaka san lokacin dana shigo, bayan kanason takurawa rayuwarka, dason sawa kanka damuwa akan abunda kasan ya zama wajibi akanka.”
Mamyn ta fad’a.
Longoɓar da kansa yayi, kamar zaice wani abu kuma saiyayi shiru.
Mamy kuwa Ajiyar zuciya ta sauk’e, had’e da cewa.
“Idan akwai magananin zazzab’i awajenka, ko paracetamol ne ka bani, Jannart ce jikinta duk ya d’au zafi.”
Jin abunda Mamyn ta fad’a ne kuma yasashi d’ago kansa ahankali ya kalleta, fuska ya kwab’e kana cikin muryarsa mai kama da shagwab’a yace.
“Ni kam Mamy bani da wani magannin zazzab’i.”
Harara Mamyn ta watsa mishi tare da gyara tsayuwarta tace.
“Taya zaka cemin babu bayan bakaje ka duba ba.”
Sake langwabar da kansa yayi, still yace.
“Mamy nasan fa babunne, kuma yanzu ni bana ajiye magani, saidai ko ki tambayi Ramadan.”
“Katashi Kai kaje ka karb’omin maganin awajen Ramadan.”
Mamyn ta fad’a adake.
Jin hakanne kuma yasa shi mik’ewa jiki asanyaye, ya nufi dakin su Ramadan.
Yana zuwa kuwa ya samu Ramadan da Riyyam-nsra kowannensu na rike da waya ahannu.
Ko Kallon kirki baiyi musu ba, ya tsaya tare da d’age kansa sama, kana yace.
“Ramadan bani paracetamol.”
Da mamaki Ramadan yake kallonsa, kamar zaiyi magana kuma saiya fasa, kaitsaye ya bud’e wani Dan box maganin zazzab’i ya ciro ya mik’awa Rayyern din.
Yana karb’a kuwa ya fice, inda ya samu Mamy abakin k’ofa ya mik’a mata.
Amsan maganin Mamy tayi, batare da tace masa komai ba kuma ta juya ta sauk’a k’asa.
Shikuwa d’akinsa ya koma, zuciyarsa cike da takaici.
Domin shi sai yanzu ne ma yakejin haushin yarinyar da aketa kira da Jannart din.
Mamy kuwa kaitsaye kitchine ta nufa, bayan ta d’auki abincinne kuma ta wuce sashin Jannart.
Jannart kuwa dai-dai lokacin ta fito daga wanka, bayan tayi wankanne kuma ta sake maida doguwar rigar da ta cire.
Tana tsaka da maida hijab dinta ne kuma, Mamy ta shigo hannunta dauke da cup da kuma plate din indomei.
Akan wani Dan stull Mamy ta ajiye cup da plate din, tare da duban Jannart din Cikin kulawa tace.
“Yauwa Jannart kinfito ko, ga abinci nan kici, sai kisha magani saboda naji jikinki akwai zafin zazzab’i.”
Kai Jannart din ta Dan sunkuyar kasa, kana aladabce tace.
“Mamy nakoshi.”
“A’a kam Jannart, saboda kefa na shiga kitchine na dafa abincin nan, saboda haka ki zauna kici, kada kiyimin gardama kinji, koso kikeyi na barki haka, Allah ya kama mu kefa amanace awajen mu, zo maza ki zauna kici.”
Mamyn ta fad’i haka cikin matukar kulawa.
Wanda hakanne kuma yasa Jannart din karasowa, ta zauna akan lallausan sofan dake malale agaban gadon.
Abincin Mamy ta ajiye mata, Ahankali kuma ta soma tsakuran abincin tana kaiwa bakinta.
Kasancewar kuma da gaske bata wani jin yunwa sosai ne, yasa bata wani ci abincin sosai ba, saidai tea din da Tasha har fiye da rabin kofin.
Dan matsar da plate din abincin tayi gefe, tare da yiwa Mamy alama akan ta koshi.
Hakanne ko yasa Mamy b’are maganin ta bata tasha.
“Ki kwanta to ki huta, Dan Allah karki sakeyin kuka kinji Jannart, kinga shine ya haddasa miki wannan zazzab’in.”
Mamy ta fadi haka tana me daukan plate da cup din abincin.
“To Mamy.” Jannart din ta fad’a, tana me mikewa tsaye ta haura saman gadon ta kwanta.
Murmushi Mamy tayi saboda a iya yaudin kawai ta yada da hankali,da kuma biyayyar da yarinyar take dashi.
Cikin kula tace.
“A'a Jannart tashi kiyi addu’a kinji, kada bacci ya daukeki batare da kinyi addu’a ba.”
Aikuwa da d’an hanzari Jannart din ta tashi zaune, hannayenta ta hade waje guda, falaq,suratul nass, da kuma suratul Iqlas, k’afa uku uku, kursiyu da amarasulu sai kuma Hasbiyallahu la’ilaha illahuwa, alaihi tawakkaltu wa huwa rabbul arshil azim, k’afa 7, sai kuma suratul Khafirun kafa uku shima.
Bayan ta shafa ne kuma ta koma ta kwanta.
Mamy kuwa cike da farincikin samun ya kuma surkuwa ta gari, ta ragewa Jannart gaba daya hasken wutan dake dakin.
Bayan sunyiwa juna saida safe ne kuma Mamyn ta juya ta fita.
Bayan ta maida plate and cup din kitchine ne kuma, kaitsaye Mamyn dakin Abba ta nufa.
Koda taje Zaune ta sameshi akan gado.
Zama ita dinma tayi agefensa, kana cikin tausasa murya tace.
“Tabbas Rayyern ya samu mata, yayi dace da yarinyar arziki mai ladabi da biyayya”.
Cikin jin daɗi Abba ya juyi ya fuskanceta yana mai jinjina kai alamun gamsuwa.
Ita kuwa Mamy cikin girmamawa tace.
“Toh amma Alhaji meyasa ka umarceni dana kaita wancan dakin, bayan ganan sashin Rayyern.”
Murmushi Abba yayi, tare da maida kallonsa gareta yace.
“Nace ki kaita wancan part dinne Saboda, sai anyi gyara a b’angaren Rayyern kafun ta koma can.
Kadafa ki manta fa amaryace, Koda cewar auren ba dan shiri bane, amma yana da kyau a inganta mata komai nata”.
Da sauri tace.
“Eh gsky hakane kam”.
Ɗan gyara zamanshi yayi tare da cewa.
“Sannan kuma baki ga dan naki bahagon yaro bane, kwata-kwata na kasa gane inda ya dosa, Sam bai fahimci abunda muke nuna masa ba, atakaicema gani yake kamar takurasa mukeson yi.
Bayan haka kuma ganan Ramadan shima yana saman.
To dole yanzu zai dawo k’asa, kafun adai-dai-ta komai ta koma side din nasu.”
Kai Mamy ta jinjina cike da gamsuwa.
Kasancewar ta gaji ne kuma yasa ta zame ta kwanta gefensa.
Acan b’angaren Rayyern kuwa, akwance kawai yake amma duk zuciyarsa babu dadi.
Ak’alla saida ya kwashe sama da 50mn kafun bacci b’arawo ya iya satan shi.
Jannart kuwa tun fitan Mamy ta lumshe idanunta.
Yayinda tunani kala-kala ke yawo aciki kwakwalwarta, akaro na farko kenan tun tashinta izuwa yanzu, da zata kwana awani gida sab’anin nasu dan ko gidan Barrister Kabir Daddy bai taɓa barin ta ta kwana ba sai kuma asibiti.
Tunani ne fal zuciyarta, saidai kuma kamar yanda tayiwa Mamy al'ƙawari, batayi kuka ba, da taimakon maganin zazzabin da tasha ne kuma bacci ya dauketa.
Yayinda acan gidan Alhaji Idi Sale Dakata kuwa, kowa ya kwana sharbar bacci batare da tunanin Jannart bata cikin gidan ba, Domin wasu daga cikin mutanen gidan har da gwartin su, saidai banda Junaid Wanda ya taso sad’ab sad’ab ya nufi d’akin Jannart din, saboda gaba daya ya kasa bacci.
Daya rufe idanunsa Surar Jannart dinne keyi masa gizo, shiyasa yazo domin rage zafin abunda ke damunsa.
Koda ya karasa kofar dakin nata, kaitsaye ya tura kansa ciki.
Saidai kuma rashin ganinta da baiyi acikin dakinba, yasa shi cije labbansa, lokaci daya kuma ya raya cewar ko tana toilet Murmushin mugunta yayi, tare da nufan toilet din kaitsaye.
Tura kofar yayi batare daya jira komai ba kuma ya soma zare belt din wandonsa, saboda ya gama targetting yana ganinta zai Afka mata, amma kuma saidai meye?
Wayam haka yaga toilet din, ba alaman ma anshigesa tsawon sama da 1hour.
Tsuka yaja tare da fitowa, yana kwafa haka ya fice daga cikin dakin, cike da takaicin rasa damar da yayi.
Badan ransa yaso ba haka ya koma sashinsa ya kwanta a tunaninsa ko tana dakin Mom.
*Washegari*
8:00 am dai-dai Mom ta gama kammala musu breakfast, wanda kuma har zuwa tsawon wannan lokacin ba taga Jannart ta fito ba.
Hakanne kuwa yasa bayan ta gama setting dining table, kaitsaye tatafi izuwa dakin Jannart din.
Koda ta isa bakin kofar knocking ta fara yi, har na tsawon mintuna 2 kuwa bataji ko motsin za’a bud’e kofar ba, hakan yasa Ahankali ta tura kofar d’akin, tare da kutsa kanta ciki.
“Jannart! Jannart!!” Momyn ta kira sunan Jannart din, saboda rashin ganinta da tayi adakin.