Sashe 29
Tubali Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Shi kuwa Dr Rayyern Mai-nasara harara ya watsa mata tare da cewa.
"Mitssssss Ni ki dena kallona ko in tsokale idanun".
Ya fad’i maganar yana me zagayeta tare da dago alkyabban ya d’aura mata akan K...!
Fawal beauty parlor sunai muku albashir da bude gidan Mata wato kigyara da kanki👩🏻🦰 da cewa suna gabatar da aiki na zamani kamar su gyaran jiki, spa kenan gyaran fuska wato facial,gyaran Kai, hair style , gyaran kafa pedicure,gyaran hannaye, manicure kitso,lalle ja da bakki,ba'a barsu abayaba suna saida kayan gyaran aure, turaruka,man shafawa, suna kwalliya wato makeup,turaren wuta, humrah,kulaccham dama abunda Baku sanshiba wato maida tsohuwa yarinya akankanin lokaci😄iya kudinka iya shagalinka💃kudai ku hanzarta zuwa ga wannan gida na mata zallah (FAWaL BEAUTY PARLOR)
Address: Main gate na fire service jimeta, opp sixty plaza.
kada kubari abaku labari😍 munai muku maraba a koda yaushe Mata yan kwalisa mace sai da gyara , yar uwa bora ba sunanki kizama mowar mai🏨 da taimakon FAWAL BEAUTY PARLOR 👩🏻🦰da kudinki qalilan kifita sab abunki ki baza kamci mai kama jiki.
Gamai buka contact CEO FAWaL BEAUTY PARLOR kan 09033901035 or 08078809930 sai kunzo, our time services from 8:am to 7pm, Monday to Saturday/ Sunday 10am to 6pm🪞🎁🛒🛍️🤝🏻
*By*
*GARKUWAR FULANI*
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*TUBALI*
PAGE 12
NA
*AYSHA ALIYU GARKUWA*
*FREE PAGE ne*
*Littafin TUBALI na kuɗine special Group 1k ƙaramin group 500 kacal 0661110170 GTBank AISHA GARKUWA ALIYU,sai ki turo min shaidar biyanki ta whatsApp number na 09097853276. Ko kuma katin MTN*
Fawal beauty parlor sunai muku albashir da bude gidan Mata wato kigyara da kanki👩🏻🦰 da cewa suna gabatar da aiki na zamani kamar su gyaran jiki, spa kenan gyaran fuska wato facial,gyaran Kai, hair style , gyaran kafa pedicure,gyaran hannaye, manicure kitso,lalle ja da bakki,ba'a barsu abayaba suna saida kayan gyaran aure, turaruka,man shafawa, suna kwalliya wato makeup,turaren wuta, humrah,kulaccham dama abunda Baku sanshiba wato maida tsohuwa yarinya akankanin lokaci😄iya kudinka iya shagalinka💃kudai ku hanzarta zuwa ga wannan gida na mata zallah (FAWaL BEAUTY PARLOR)
Address: Main gate na fire service jimeta, opp sixty plaza.
kada kubari abaku labari😍 munai muku maraba a koda yaushe Mata yan kwalisa mace sai da gyara , yar uwa bora ba sunanki kizama mowar mai🏨 da taimakon FAWAL BEAUTY PARLOR 👩🏻🦰da kudinki qalilan kifita sab abunki ki baza kamci mai kama jiki.
Gamai buka contact CEO FAWaL BEAUTY PARLOR kan 09033901035 or 08078809930 sai kunzo, our time services from 8:am to 7pm, Monday to Saturday/ Sunday 10am to 6pm🪞🎁🛒🛍️🤝🏻
Kafad’anta wanda ya sauk’o ya rufe bayanta.
Batare kuma daya sake cewa komai ba, ya juya fuskarsar nan amurtuk’e.
Bottle water da kuma phone d’insa ya d’auka, kana ya zo ya wuce ta gefenta.
Itakuwa Jannart Idanunta ta rumtse da k’arfi, tare dasa hakwaranta ahankali ta cije lips d’inta.
“Duk wata macen da tasan ciwon kanta, bata yawo ahaka kamar yanda ke kikeyi, sannan mata da yawa suna sirrranta kansu, amma ke kina bayyana k’azantarki.”
Ta maimaita maganar daya fad’a mata d’in, wanda yasa tajin zafi har acikin zuciyarta, cikin kuma k’unan rai da b’acin ran kalaman nasa da wata iriyar fitinenneyar kunya mai masifar kashe ido da jiki tace.
“Waye shi da har yake fad’amin irin way’annan bak’ak’en maganganun, meya gani ajikina haka? Sannan akan me zai rufamin wannan abunnasa me shegen mayataccen k’amshi?.”
Ta fad’i maganar tana me d’an zame alkyabba’n ajikinta, dare da juya bayanta ta kalli jikinta, saboda tanason sanin mai ya gani ajikinta da har zai fada mata irin wannan maganan.
Karab kuwa Idanunta suka sauka akan jinin, dake jikin farin wandon ta, wanda da alama kuma daga jikinta jinin ya fito.
Idanunta tad’an zazzaro waje cike da mamaki da wata sabuwar kunya tace.
“What period dina kuma? Innalillahi Wa’inna Ilaihirraju’un Period at this time, Oh My God!!”
Ta fad’a da d’an k’arfi, cikin kuma muryar dake bayyana tsananin takaicinta, saboda Sam bata tab’a tunanin period din nata zaizo a irin lokacin ba, kasancewar tasan da sauran lokacin daya rage masa, har na tsawon kwana uku kafun yazo.
“But amma why yazo yanzu? Meyasa Meyasa?”
Tayiwa kanta tambayar tana me b’ata fuska, domin sam bataji dadin abunba, cikin sauri kuma taja alkyabban daya rufa mata din ta sake rufe jikinta.
Lokaci d’aya kuma taji wani irin matsanancin kunya, da takaicin kanta na taso mata, duk da kuwa tasan cewar ba laifinta bane, period dinne ya sanja time wanda ko wacce mace kan iya fuskantar hakan musamman in tashin hankali da tsinkewar zuciya ya riski mutum, amma tayi matuk’ar takaicin ganin jinin period dinta da wani da bata sani ba yayi.
Tabbas taji kunya yanzu da wani idon zata sake kallonshi? kuma shi dinma ayanzu wani irin kallo zainayi mata karo na forko a rayuwarta da taji haushin irin shigar da takeyi.
“Wata macen da batasan ciwon kanta ba, bata iya ankilta kantaba.”
Zuciyarta ta bata amsa atake.
Idanunta ta rumtse cike da takaici.
Dai-dai lokacin kuwa Salman Ya ware idanunshi a kansu tare da dawo da kallonsa gareta.
Fuskarsa dauke da d’an mamaki yace.
“Ha’a Jannart lafiya kuwa kizo mutafi mana..”
Sauran maganar tasance ta mak’ale, alokaci da yaga jikin Jannart din lullub’e da Al'kyabban, da dazu ya ganta agefen mutumin da har yanzu baisan sunanshi ba.
Jannart kuwa fuska tad’an marairaice, kana cikin sanyin jiki ta soma takowa zuwa inda Salman din ke tsaye.
“Jannart wannan Al'kyabban fa? Kin sanshi ne?”.
Salman din ya tambaya, saboda yayi mamakin ganin ya sawa Jannart din da al'kyabban k’warai.
“Shi ne ya bani.”
Jannart din ta fad’a kaitsaye, bisa kuma sanin rashin dacewar Salman din yasan gaskiya abinda yasa yasa mata, shi yasa ta fad’a masa hakan, batare kuma da ta bada wata kofar da Salman din, zaiyi mata wata tambayar ba ta soma tafiya.
Salman kuwa idanunsa ya zuba mata, yana mai Kallon yanda al'kyabban tayi mata matuk’ar kyau duk da tayi mata yawa, saidai kuma Jin tace wancan mutumin ne ya bata, yasa shi jin babu dadi acikin zuciyarsa.
Saidai kuma bashi da ikon bayyana hakan.
Ab’angaren Dr. Rayyern kuwa Koda ya fito daga wajen wasan, kaitsaye Inda motarsa ke fake ya nufa.
idanun y’an tsirarun mutanen dake wajen ke kansa, duk da cewar kuwa basusan shi din asalin waye bane, amma kallo daya zakayi mishi kafahimci cewa mutum ne mai zarra.
Baya ga haka kuma ga tarin baiwar kyau da Allah Yayi mishi.
Tun kafun ya karasa isowa Parking lot din wajen kuwa, Hadi driver’nsa ya fito tare da bud’e masa k’ofar motar.
Yana shiga kuwa driver’n ya rufe k’ofar, tare da zagayawa cikin sauri ya tada motar.
Suna ficewa daga Parking lot din kuwa, su Jannart na isowa.
Nanfa kallo kuma ya dawo kan Jannart, domin al'kyabban dake jikin nata ya k’ara bayyana asalin kyau da kuma kawata shigar dake jikinta da jawo hankalin mutanen dake wurin kanta.
Murfin motar Salman din ta bud’e, tare da zagayawa gidan baya ta zauna, wanda tayi hakanne kuma, saboda idan sunzo shiga cikin gidan tv’n nasu, kada masu tsaronta su ganta, ko kuma wani wanda yasanta .
Salman ma shiga cikin motar yayi, tare da yiwa motar keyi suka fice daga cikin wajen wasan gaba d’aya.
Jin sun hau titi ne kuma yasa ta lumshe Idanunta, tare da sauke wata irin ajiyar zuciya mai karfi.
Lallai ayau din tana cikin tarin damuwa tsananin kunya da kuma takaicin kanta da kanta.
Yayinda acikin zuciyarta kuwa take fatan Allah Yasa.
Dr Rayyern Bashir Muhammad Mai-nasara din yazo, kamar yanda wancan yayi musu alkawari, kan.
Numfashin ta fesar a hankali tare dayin mgnar zuci.
"Allah yasa kada in sake haɗuwa dashi har abadan, wannan kayan kunyar ina zan kaishi."
Tayi mgnar cike da kunya.
“Idan shi Dr Rayyern Mai-nasara kuma baizo bafa, shikenan na rasa aikina?”
Tayiwa kanta tambayar, dayasa duk taji zuciyarta ta Karye.
Salman dake driving, wanda kuma tun dazu yake satan kallonta ta cikin madubi ne yace.
“Munsamu full confidence din samun daman yin hira da Dr. Rayyern Bashir Muhammad Mai-nasara, amma kuma sai naga kamar bakya cikin farinciki, kamar akwai wani abu dake damunki, please ki fad’amin wacce irin damuwa ce haka ke damunki?”.
Idanunta dake alumshe ta bud’e, tare kuma da k’ak’alo murmushi ta daura akan fuskar ta.
“Ina farinciki mana Salman, Ina cikin farinciki Tabbas, saidai bansan me yasa ba zuciyata keson sanyamin wasu/wasi, Ina fargaban kada ace wancan mutumin raina mana hankali kawai yayi.”
Ta fad’i hakan tana me gyara zaman al'kyabban jikinta.
Salman kuwa jin hakanne yasashi yin Murmushi, cikin son karfafa mata guiwa yace.
“Karki damu Jannart Insha Allah zakiyi hira da Dr Rayyern Bashir Muhammad Mai-nasara, domin na tabbata wancan mutumin da muka hadu dashi awajen wasan polo bazaiyi mana karya ba, Lallai nagamsu akan cewar yasan shi, ki duba da kyau shima ai daga ganinsa ba karamin mutum bane, duk da kasancewarsa matashi amma yayi ruwan mutane masu kamala da dattaku”
Maida idanunta tayi ta lumshe, batare kuma da ta sake cewa Salman din komai ba, ta shiga fesar da numfashi ahankali.
Domin zuwa yanzu zuciyarta tatafi wani waje na daban.
Lumshe idanun nata da tayi kuwa, yayi dai-dai da lumshe idanun Dr Rayyern Mai-nasara, dake zaune acikin motarsa.
Gaba d’aya ya yamutsa fuskarsa, saboda yanda yakejin zuciyarsa na d’an tashi kad’an kad’an.
Tabbas jinin da yagani ajikin yarinyar ya b’ata masa rai, Yayinda kuma yasa shi jin wani irin takaici had’i da tashin zuciya.
Kwata-kwata arayuwarsa bayason ganin wani abu daya shafi jinin sirrin mace shiyasa ya wadata asibitin sa da likitoci mata da zasu iya lura da ɓangaren haihuwa Allah ya sani bai son ganin jini.
Ayanzu kuwa idan akwai abunda ke bashi matuk’ar takaici, To bai wuce yanda yarinyar ta jawo ya shiga harkarta.
D’abi’arsa ce baya shiga harkar kowa, more especially ma mata, sometimes bayan Uwa mahaifiya yakanji babu wata alaka da zai iya kullawa da wata Mace awaje ta daban, sai gashi bisa dole wata can ta shigo harkarsa.
Wanda kuma yayi imani cewa badon sanin rashin dacewar barinta ta tafi a haka da jini ajikinta ba, To da bazai tab’a bata al'kyabbarsa mai matuk’ar daraja da kyau ta sanyawa jikinta dake abude ba, domin ai bashine yace tana yawo haka babu hijab ba.
"Mitssssss Ni ki dena kallona ko in tsokale idanun".
Ya fad’i maganar yana me zagayeta tare da dago alkyabban ya d’aura mata akan K...!
Fawal beauty parlor sunai muku albashir da bude gidan Mata wato kigyara da kanki👩🏻🦰 da cewa suna gabatar da aiki na zamani kamar su gyaran jiki, spa kenan gyaran fuska wato facial,gyaran Kai, hair style , gyaran kafa pedicure,gyaran hannaye, manicure kitso,lalle ja da bakki,ba'a barsu abayaba suna saida kayan gyaran aure, turaruka,man shafawa, suna kwalliya wato makeup,turaren wuta, humrah,kulaccham dama abunda Baku sanshiba wato maida tsohuwa yarinya akankanin lokaci😄iya kudinka iya shagalinka💃kudai ku hanzarta zuwa ga wannan gida na mata zallah (FAWaL BEAUTY PARLOR)
Address: Main gate na fire service jimeta, opp sixty plaza.
kada kubari abaku labari😍 munai muku maraba a koda yaushe Mata yan kwalisa mace sai da gyara , yar uwa bora ba sunanki kizama mowar mai🏨 da taimakon FAWAL BEAUTY PARLOR 👩🏻🦰da kudinki qalilan kifita sab abunki ki baza kamci mai kama jiki.
Gamai buka contact CEO FAWaL BEAUTY PARLOR kan 09033901035 or 08078809930 sai kunzo, our time services from 8:am to 7pm, Monday to Saturday/ Sunday 10am to 6pm🪞🎁🛒🛍️🤝🏻
*By*
*GARKUWAR FULANI*
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*TUBALI*
PAGE 12
NA
*AYSHA ALIYU GARKUWA*
*FREE PAGE ne*
*Littafin TUBALI na kuɗine special Group 1k ƙaramin group 500 kacal 0661110170 GTBank AISHA GARKUWA ALIYU,sai ki turo min shaidar biyanki ta whatsApp number na 09097853276. Ko kuma katin MTN*
Fawal beauty parlor sunai muku albashir da bude gidan Mata wato kigyara da kanki👩🏻🦰 da cewa suna gabatar da aiki na zamani kamar su gyaran jiki, spa kenan gyaran fuska wato facial,gyaran Kai, hair style , gyaran kafa pedicure,gyaran hannaye, manicure kitso,lalle ja da bakki,ba'a barsu abayaba suna saida kayan gyaran aure, turaruka,man shafawa, suna kwalliya wato makeup,turaren wuta, humrah,kulaccham dama abunda Baku sanshiba wato maida tsohuwa yarinya akankanin lokaci😄iya kudinka iya shagalinka💃kudai ku hanzarta zuwa ga wannan gida na mata zallah (FAWaL BEAUTY PARLOR)
Address: Main gate na fire service jimeta, opp sixty plaza.
kada kubari abaku labari😍 munai muku maraba a koda yaushe Mata yan kwalisa mace sai da gyara , yar uwa bora ba sunanki kizama mowar mai🏨 da taimakon FAWAL BEAUTY PARLOR 👩🏻🦰da kudinki qalilan kifita sab abunki ki baza kamci mai kama jiki.
Gamai buka contact CEO FAWaL BEAUTY PARLOR kan 09033901035 or 08078809930 sai kunzo, our time services from 8:am to 7pm, Monday to Saturday/ Sunday 10am to 6pm🪞🎁🛒🛍️🤝🏻
Kafad’anta wanda ya sauk’o ya rufe bayanta.
Batare kuma daya sake cewa komai ba, ya juya fuskarsar nan amurtuk’e.
Bottle water da kuma phone d’insa ya d’auka, kana ya zo ya wuce ta gefenta.
Itakuwa Jannart Idanunta ta rumtse da k’arfi, tare dasa hakwaranta ahankali ta cije lips d’inta.
“Duk wata macen da tasan ciwon kanta, bata yawo ahaka kamar yanda ke kikeyi, sannan mata da yawa suna sirrranta kansu, amma ke kina bayyana k’azantarki.”
Ta maimaita maganar daya fad’a mata d’in, wanda yasa tajin zafi har acikin zuciyarta, cikin kuma k’unan rai da b’acin ran kalaman nasa da wata iriyar fitinenneyar kunya mai masifar kashe ido da jiki tace.
“Waye shi da har yake fad’amin irin way’annan bak’ak’en maganganun, meya gani ajikina haka? Sannan akan me zai rufamin wannan abunnasa me shegen mayataccen k’amshi?.”
Ta fad’i maganar tana me d’an zame alkyabba’n ajikinta, dare da juya bayanta ta kalli jikinta, saboda tanason sanin mai ya gani ajikinta da har zai fada mata irin wannan maganan.
Karab kuwa Idanunta suka sauka akan jinin, dake jikin farin wandon ta, wanda da alama kuma daga jikinta jinin ya fito.
Idanunta tad’an zazzaro waje cike da mamaki da wata sabuwar kunya tace.
“What period dina kuma? Innalillahi Wa’inna Ilaihirraju’un Period at this time, Oh My God!!”
Ta fad’a da d’an k’arfi, cikin kuma muryar dake bayyana tsananin takaicinta, saboda Sam bata tab’a tunanin period din nata zaizo a irin lokacin ba, kasancewar tasan da sauran lokacin daya rage masa, har na tsawon kwana uku kafun yazo.
“But amma why yazo yanzu? Meyasa Meyasa?”
Tayiwa kanta tambayar tana me b’ata fuska, domin sam bataji dadin abunba, cikin sauri kuma taja alkyabban daya rufa mata din ta sake rufe jikinta.
Lokaci d’aya kuma taji wani irin matsanancin kunya, da takaicin kanta na taso mata, duk da kuwa tasan cewar ba laifinta bane, period dinne ya sanja time wanda ko wacce mace kan iya fuskantar hakan musamman in tashin hankali da tsinkewar zuciya ya riski mutum, amma tayi matuk’ar takaicin ganin jinin period dinta da wani da bata sani ba yayi.
Tabbas taji kunya yanzu da wani idon zata sake kallonshi? kuma shi dinma ayanzu wani irin kallo zainayi mata karo na forko a rayuwarta da taji haushin irin shigar da takeyi.
“Wata macen da batasan ciwon kanta ba, bata iya ankilta kantaba.”
Zuciyarta ta bata amsa atake.
Idanunta ta rumtse cike da takaici.
Dai-dai lokacin kuwa Salman Ya ware idanunshi a kansu tare da dawo da kallonsa gareta.
Fuskarsa dauke da d’an mamaki yace.
“Ha’a Jannart lafiya kuwa kizo mutafi mana..”
Sauran maganar tasance ta mak’ale, alokaci da yaga jikin Jannart din lullub’e da Al'kyabban, da dazu ya ganta agefen mutumin da har yanzu baisan sunanshi ba.
Jannart kuwa fuska tad’an marairaice, kana cikin sanyin jiki ta soma takowa zuwa inda Salman din ke tsaye.
“Jannart wannan Al'kyabban fa? Kin sanshi ne?”.
Salman din ya tambaya, saboda yayi mamakin ganin ya sawa Jannart din da al'kyabban k’warai.
“Shi ne ya bani.”
Jannart din ta fad’a kaitsaye, bisa kuma sanin rashin dacewar Salman din yasan gaskiya abinda yasa yasa mata, shi yasa ta fad’a masa hakan, batare kuma da ta bada wata kofar da Salman din, zaiyi mata wata tambayar ba ta soma tafiya.
Salman kuwa idanunsa ya zuba mata, yana mai Kallon yanda al'kyabban tayi mata matuk’ar kyau duk da tayi mata yawa, saidai kuma Jin tace wancan mutumin ne ya bata, yasa shi jin babu dadi acikin zuciyarsa.
Saidai kuma bashi da ikon bayyana hakan.
Ab’angaren Dr. Rayyern kuwa Koda ya fito daga wajen wasan, kaitsaye Inda motarsa ke fake ya nufa.
idanun y’an tsirarun mutanen dake wajen ke kansa, duk da cewar kuwa basusan shi din asalin waye bane, amma kallo daya zakayi mishi kafahimci cewa mutum ne mai zarra.
Baya ga haka kuma ga tarin baiwar kyau da Allah Yayi mishi.
Tun kafun ya karasa isowa Parking lot din wajen kuwa, Hadi driver’nsa ya fito tare da bud’e masa k’ofar motar.
Yana shiga kuwa driver’n ya rufe k’ofar, tare da zagayawa cikin sauri ya tada motar.
Suna ficewa daga Parking lot din kuwa, su Jannart na isowa.
Nanfa kallo kuma ya dawo kan Jannart, domin al'kyabban dake jikin nata ya k’ara bayyana asalin kyau da kuma kawata shigar dake jikinta da jawo hankalin mutanen dake wurin kanta.
Murfin motar Salman din ta bud’e, tare da zagayawa gidan baya ta zauna, wanda tayi hakanne kuma, saboda idan sunzo shiga cikin gidan tv’n nasu, kada masu tsaronta su ganta, ko kuma wani wanda yasanta .
Salman ma shiga cikin motar yayi, tare da yiwa motar keyi suka fice daga cikin wajen wasan gaba d’aya.
Jin sun hau titi ne kuma yasa ta lumshe Idanunta, tare da sauke wata irin ajiyar zuciya mai karfi.
Lallai ayau din tana cikin tarin damuwa tsananin kunya da kuma takaicin kanta da kanta.
Yayinda acikin zuciyarta kuwa take fatan Allah Yasa.
Dr Rayyern Bashir Muhammad Mai-nasara din yazo, kamar yanda wancan yayi musu alkawari, kan.
Numfashin ta fesar a hankali tare dayin mgnar zuci.
"Allah yasa kada in sake haɗuwa dashi har abadan, wannan kayan kunyar ina zan kaishi."
Tayi mgnar cike da kunya.
“Idan shi Dr Rayyern Mai-nasara kuma baizo bafa, shikenan na rasa aikina?”
Tayiwa kanta tambayar, dayasa duk taji zuciyarta ta Karye.
Salman dake driving, wanda kuma tun dazu yake satan kallonta ta cikin madubi ne yace.
“Munsamu full confidence din samun daman yin hira da Dr. Rayyern Bashir Muhammad Mai-nasara, amma kuma sai naga kamar bakya cikin farinciki, kamar akwai wani abu dake damunki, please ki fad’amin wacce irin damuwa ce haka ke damunki?”.
Idanunta dake alumshe ta bud’e, tare kuma da k’ak’alo murmushi ta daura akan fuskar ta.
“Ina farinciki mana Salman, Ina cikin farinciki Tabbas, saidai bansan me yasa ba zuciyata keson sanyamin wasu/wasi, Ina fargaban kada ace wancan mutumin raina mana hankali kawai yayi.”
Ta fad’i hakan tana me gyara zaman al'kyabban jikinta.
Salman kuwa jin hakanne yasashi yin Murmushi, cikin son karfafa mata guiwa yace.
“Karki damu Jannart Insha Allah zakiyi hira da Dr Rayyern Bashir Muhammad Mai-nasara, domin na tabbata wancan mutumin da muka hadu dashi awajen wasan polo bazaiyi mana karya ba, Lallai nagamsu akan cewar yasan shi, ki duba da kyau shima ai daga ganinsa ba karamin mutum bane, duk da kasancewarsa matashi amma yayi ruwan mutane masu kamala da dattaku”
Maida idanunta tayi ta lumshe, batare kuma da ta sake cewa Salman din komai ba, ta shiga fesar da numfashi ahankali.
Domin zuwa yanzu zuciyarta tatafi wani waje na daban.
Lumshe idanun nata da tayi kuwa, yayi dai-dai da lumshe idanun Dr Rayyern Mai-nasara, dake zaune acikin motarsa.
Gaba d’aya ya yamutsa fuskarsa, saboda yanda yakejin zuciyarsa na d’an tashi kad’an kad’an.
Tabbas jinin da yagani ajikin yarinyar ya b’ata masa rai, Yayinda kuma yasa shi jin wani irin takaici had’i da tashin zuciya.
Kwata-kwata arayuwarsa bayason ganin wani abu daya shafi jinin sirrin mace shiyasa ya wadata asibitin sa da likitoci mata da zasu iya lura da ɓangaren haihuwa Allah ya sani bai son ganin jini.
Ayanzu kuwa idan akwai abunda ke bashi matuk’ar takaici, To bai wuce yanda yarinyar ta jawo ya shiga harkarta.
D’abi’arsa ce baya shiga harkar kowa, more especially ma mata, sometimes bayan Uwa mahaifiya yakanji babu wata alaka da zai iya kullawa da wata Mace awaje ta daban, sai gashi bisa dole wata can ta shigo harkarsa.
Wanda kuma yayi imani cewa badon sanin rashin dacewar barinta ta tafi a haka da jini ajikinta ba, To da bazai tab’a bata al'kyabbarsa mai matuk’ar daraja da kyau ta sanyawa jikinta dake abude ba, domin ai bashine yace tana yawo haka babu hijab ba.