Sashe 43
Tubali Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Murmushin Jin dadi dukansu sukayi, Yayinda Riyyam da har yanzu yake cikin gidan, ya matso kusa da Rayyern din da sauri.
Hannun Rayyern din ya kamo, tare da d’an langwab’ar da kansa gefe, kana cike da soyayya hadi da kulawa yace.
“Masha Allah Hamma Rayyern, Naji dadi daka ji sauki, sannu ya jikin naka?”
Kansa yad’an jinjinawa Riyyam din, tare da dan gyara zamansa, Ahankali yace.
“Da sauki.”
“Hamma Rayyern sannu ya jikin naka?.”
Cewar Ramadan daya taso ya matso kusa da Hamman nasa.
Kai Rayyern din ya jinjina alaman da sauki, dai-dai lokacinne kuma idanunsa suka sauka akan agogo.
Ganin lokaci ne kuma yasashi dan fiddo idanunsa, tare da Kallon Abba da Mamynsa cikin marairaice fuska yace.
“Abba 11:30 pm, narasa sallan magriba, da Isha, Ayyah Abba mai yasa baka tasheni ba.”
Kai Abban ya girgiza tare da cewa.
“Tayaya zan tasheka Rayyern? Ai rashin lafiya ya kauda komai, yanzu ba gashi ka tashi ba, kuma Alhamdulillah ciwon naka da sauki, sai kaje ka rama sallolin da ake binka, tun kafun 12 am ya cika.
Kansa ya jinjina alaman “To.”
Inda Kaitsaye Ramadan ya wuce sama ya had’a masa ruwan wanka acikin bathtub.
Da taimakon Ramadan din kuma ya haura sama yayi wanka.
Koda ya fito daga wankan, wani brown din jallabiya ya saka, tare da shumfud’a sallaya ya tada sallah.
30mn kuwa cas ya dauka yana sallan, bayan ya gama biyan duka sallolin nasa ne kuma ya sauk’o k’asa.
Inda har yanzu suna zaune a falon.
Gefen Abbansa ya zauna ya d’an kallon mamynsa dake cewa.
“Sam Rayyern, baka kula da kanka saboda kwata kwata bakacin abinci, d’azu ma haka kafita bakasa komai acikinka ba sai kayan zak’i.”
Kaitsaye kitchine Mamyn ta wuce, batare kuma da taji ta cewarsa ba, ta hado masa ferfesun kaza, da kuma gasashshen kifi, hadi da ruwan tea mai kauri.
Ganin kuma yanda iyayen nasa suka sakashi agaba ne yasa shi dagewa yaci, duk da cewar bayajin dadin bakinsa, amma haka yaci sosai.
Koda ya kammala cin abincin sama ya haura, saboda still wani sabon bacci yakeji a idanunsa.
Haurawansa sama dinne kuma yasa, Riyyam-nsra mik’ewa tsaye.
Cikin alamun bacci da kuma gajiya yace.
“Abba Mamy Yah Ramadan ni zan tafi, dama na zaunane kawai saboda inason naga tashin Hamma Rayyern.”
Kai Ramadan ya dago tare da Kallon Riyyam din, Cikin nuna damuwarsa ga Riyyam din kuma yace.
“Gaskiya ba zaka tafi yanzu ba Riyyam, ka ko san k’arfe nawa? Yau kam dai ka kwana anan kabari gobe da safe Idan mukayi breakfast saika tafi.”
“K’warai kuwa Riyyam dare yayi yanzu shabiyu fa, Ina zaka samu abun hawa ma, ka kwana anan kawai, yanzu ai duk munzama daya”
Cewar Mamy da ta cab’i zancen.
Abba dake zaune, kuwa baice musu komai ba.
Ganin hakanne kuma yasa Ramadan kama hannun Riyyam din suka haura sama.
Koda suka isa saman direct dakin Ramadan din suka nufa
*Mainasara hospital*
Abba ne da Aunty Dijat suka turo kofar d’akin da Jannart take, a nitse suka kutsa kai ciki.
Dai-dai lokacin kuma Jannart ta ɗan fara motsa kwayar idanunta.
Wanda kuma ganin hakan yasa dukansu cikin sauri suka k’arasa shigowa cikin dakin.
Barrister Kabir da farin cikinsa ya kasa buya ne yace.
“Alhamdulillah Masha Allah Jannart ta farfad’o, Alhamdulillah.”
Jannart kuwa jin sautin Abban nata acikin kunnuwanta ne, yasaka ta kara Ware idanunta tare da yunkura ta tashi zaune.
Kallon Abban nata tayi tare kuma da sakin sassayan ajiyan zuciya mai cike da burbushi kuka, kana Ahankali tace.
“Abbana.”
“Na’am Jannart ya jikinki? Ina da Ina keyi miki ciwo?.” Abba Kabir din ya amsa mata yana me shafa kanta.
“Babu inda yakemin ciwo Abba saidai banajin karfi ajikina.”
Jannart din ta fada tana me Zuro kafafunta k’asa.
Dai-dai wannan lokacinne kuma Daddy ya turo kofar dakin ya shigo.
Yana Ganin Jannart din azaune ya saki murmushi, tare da karasowa cikin dakin, kaitsaye wajen Jannart din ya nufo, cikin nuna so da kauna hadi da tsantsar kulawa yace.
“Allah abun godiya Jannart ya jikin naki?.”
Murmushi Jannart din tayi tare da langwabar dakai cikin sanyi tace.
“Daddy jikina da sauki sosai.”
Kanta Daddyn ya ci gaba da shafawa, cikin kuma muryar dake bayyana rararrashi yace.
“Kiyi hakuri kinji Jannart, kwata-kwata bansan me yake damun Yayanki Junaid ba, Sam Junaid baida wadataccen hankali, duk lokacin daya shawo giyarsa akanki yake huce duk wani haushinsa, bansan ya zanyi dashi ba Jannart, amma na d’auki samunsa amatsayin k’addarata wacce bazan taba iya sauya taba.”
Ya kare maganar yana mai matsan k’walla daga cikin idanunsa.
Wanda hakanne kuma yasa Jannart girgiza masa, Kai kana cikin sanyi tace.
“Karkayi kuka Daddy kaifa mahaifinmu ne, kuma zubda hawayenka asanadiyar Yah Junaid ba karamin masifa zai haifar masa ba.”
Shiru gaba daya dakin ya dauka, inda hakanne kuma yasa Momy zubawa Jannart din abinci.
Saidai kuma bataci abincin ba saida taje tayi brush tare dayin wanka kana ta kimtsa kanta da kayan da Aunty Dijat ta kawo mata wanda harda pand. Anan cikin toilet din dake cikin dakin ta gama kimtsawanta.
Bayan ta fito ne kuma ta zauna taci abincin, Duk da cewar batajin dadin bakinta kuma haka ta daure taci sabida yadda iyayen nata suka matsanta.
Kafun ta gama cin abincinne kuma Momy, tayi shirin komawa gida, acewarta zata je ta dawo.
To shima dai Daddyn kasancewar ba jimawa zaiyi bane yasa Mom'n na tafiya shima ya tafi ba jimawa, acewarsa akawai wani aiki da zaiyi.
Hakan yasa dakin ya rage daga Jannart sai Abba Kabir da Aunty Dijat da kuma Hafeeza.
Wanda Hafeezan ne kuma ta kamo hannun Dijat, tare da cewa
“Momy taso muje kiga waje.”
Yadda take tajan hannun tane tana d’aga sautin cewa su fitane yasa Dijat din ta mike kasancewar tasan ba'a son cika hayaniya kan mara lfy.
Koda suka fito harabar wajen kuwa, akan wani kekkyawan kujeran silver Dijat din ta zauna.
Ko mintuna 3 ba ayiba da fitar tasuba.
Barrister Kabir ya gyara zamanshi tare da jawo kujerar da yake kai ya ƙara matsowa kusa da Janbart
Zama yayi agefen Jannart din.
Wanda hakan yasa ta d’ago Idanunta dake cike tab da hawaye ta kalleshi.
Kai ya fara jujjuya mata yana mai jin rauni.
Gaba daya fuskarta ne ya sauya, Yayinda rauni da kuma matsanancin damuwa ya bayyana akan fuskarta.
Cikin kuna da kuma ciwon da takeji acikin zuciyarta ta ɗan gyara konciyar da tayi murya a sanyaye tace.
“Abba”.
Cikin tarin kulawa yace.
“Na'am Jannart”.
Ɗan yunƙurowa tayi ta ɗan tashi ta jingina da jikin gini.
Murya can ƙasa hawaye na kwaranya tace.
“Abba Yah Junaid ya tsaneni. Yah Junaid shine babban matsalata aduniya, Yah Junaid baya k’aunata Koda kad’an, Abba sai yaushe ne nima zan zama y’a kamar kowa? Sai yaushe ne zan samu ingantaccen farinciki? Sai yaushe zuciyata zata huta da kuncin rayuwa? Yaushe Daddy zai fara daukan mataki akan abubuwan da Yah Junaid keyi min Abba ka rabani da gidan Daddy mana dan Allah ka medani gidanka...”
Dan tsagaitawa da maganan tayi tare da dafe saitin kirjinta dakeyi mata zafi.
Cikin kuma muryar kuka tace.
“Abba zuciyata tana gab da bugawa, matukar rayuwata taci gaba da tafiya ahaka,Abba mutuwa zanyi, Domin wata kilan hakan shine zai zamo silar farincikina.”
Saurin rufe mata baki Barrister Kabir yayi, cikin kuma muryar dake bayyana tsananin takaicinsa da tausayawa da son fara fahimtar da ita wani abun da bata saniba sabida fara shirin kawo mata sauyi a rayuwarta yace.
“Bazaki tabbata ahaka ba Jannart Insha Allah haske yana nan zuwa, sannan ki rabu da maganan Junaid dana Daddynki.
Domin kuwa Dadynki *HANKAKA NE*...!!!”
Littafin TUBALI na kuɗine ki biya kafin ki karanta cikin salama special Group 1k ne karamin group 500 kacal 0661110170 GTBank AISHA GARKUWA ALIYU sai ki turo min shaidar biyanki ta whatsApp number na 09097853276.
*GARKUWAR taku ce dai MA'AURATA, da masu shirin aure, da masu jego, da yan gayu masu son k’amshi kece raini, da gyaran da zaike maimaita muku dararen forkon kuruciya*
Ko kunsan Jikinmu na da sinadaran hormones da suke taimakawa dan’adam akan komai musamman lokacin da mace take mu’amalar aure da mijinta. Mafi akasari wannan hormones din ne ke samun matsala ko su yi sanyi koma su daina aiki kwata-kwata shi ne dalilin da zai sa mace tace bata jin sha’awa ko bata san dadin aure ba. Albishirinku ina da kayan da ke taimakawa wannan sinadaran du dawo aiki tukuru don karkato miki da kimarki wajan mai gida sannan su taimakawa wannan sinadaran hormones dinki su dinka secreting din ni’ima wadatacciya da zata taimaka miki ki gamsu mijinki ya gamsu fiye da tunaninki. Note: Kayana ba sa tsinka ruwan ni’ima suna dai taimakawa hormones dinki ne su tsattsafo da ni’imar musamman wacca cutar sanyi ko dattin mahaifa ya dankarar da su ya hana su yin aikinsu yanda ya kamata. Haka zalika idan kina da kyau ki kara da wanka. Zaki iya amfani da magani na na gargajiya wanda zai gyara miki sex hormones din kullum ki kasance cikin humidify wato cikin damshi mai albarka kamar yanda ake son mace. Yana gyara miki mara.
Sai kamshi. Hajiyata daure ki fara amfani da turarena ki ji irin salon kamshin sa salo ne da zai daidaita ki da mijinki ya kankaro miki da kimarki a wajansa. Siyan na gari mayar da kudi gida.
Ga masu buƙata ga number' wayata wanda nake whatsApp dashi 09097853276 kimin mgn ta whatsApp in har kin tabbatar kin shirya saya mu dai-dai ta, kayana ba ƙanana bane, shiyasa bana harkan karanta, muddin kinsan baki shirya sayaba Please kada kiyi min mgn ki bari sai kin shirya kuɗinki a hannu, ba ina nufin kayana bana talaka bane, no akwai ƙananan set na masu karamin karfi, banson aimin mgn a ɓatamin lokacin aiyukana a shirme baki shiryaba. Shine karantan da bana so.
0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU. In kin shirya ga number ta ga kuma account number ta wanda in mun gama mgn zaki turo kudin ki, kana insa miki kaya a mota, duk ƙasar da kike kayana zaije gareki, amman fa in kinada dalilin zuwan nasune🤝🏻sayan na gari meda kudi gida.
GARKUWAR MA'AURATA
By
*GARKUWAR FULANI*
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*TUBALI*
PAGE 18
NA
*AYSHA ALIYU GARKUWA*
Hannun Rayyern din ya kamo, tare da d’an langwab’ar da kansa gefe, kana cike da soyayya hadi da kulawa yace.
“Masha Allah Hamma Rayyern, Naji dadi daka ji sauki, sannu ya jikin naka?”
Kansa yad’an jinjinawa Riyyam din, tare da dan gyara zamansa, Ahankali yace.
“Da sauki.”
“Hamma Rayyern sannu ya jikin naka?.”
Cewar Ramadan daya taso ya matso kusa da Hamman nasa.
Kai Rayyern din ya jinjina alaman da sauki, dai-dai lokacinne kuma idanunsa suka sauka akan agogo.
Ganin lokaci ne kuma yasashi dan fiddo idanunsa, tare da Kallon Abba da Mamynsa cikin marairaice fuska yace.
“Abba 11:30 pm, narasa sallan magriba, da Isha, Ayyah Abba mai yasa baka tasheni ba.”
Kai Abban ya girgiza tare da cewa.
“Tayaya zan tasheka Rayyern? Ai rashin lafiya ya kauda komai, yanzu ba gashi ka tashi ba, kuma Alhamdulillah ciwon naka da sauki, sai kaje ka rama sallolin da ake binka, tun kafun 12 am ya cika.
Kansa ya jinjina alaman “To.”
Inda Kaitsaye Ramadan ya wuce sama ya had’a masa ruwan wanka acikin bathtub.
Da taimakon Ramadan din kuma ya haura sama yayi wanka.
Koda ya fito daga wankan, wani brown din jallabiya ya saka, tare da shumfud’a sallaya ya tada sallah.
30mn kuwa cas ya dauka yana sallan, bayan ya gama biyan duka sallolin nasa ne kuma ya sauk’o k’asa.
Inda har yanzu suna zaune a falon.
Gefen Abbansa ya zauna ya d’an kallon mamynsa dake cewa.
“Sam Rayyern, baka kula da kanka saboda kwata kwata bakacin abinci, d’azu ma haka kafita bakasa komai acikinka ba sai kayan zak’i.”
Kaitsaye kitchine Mamyn ta wuce, batare kuma da taji ta cewarsa ba, ta hado masa ferfesun kaza, da kuma gasashshen kifi, hadi da ruwan tea mai kauri.
Ganin kuma yanda iyayen nasa suka sakashi agaba ne yasa shi dagewa yaci, duk da cewar bayajin dadin bakinsa, amma haka yaci sosai.
Koda ya kammala cin abincin sama ya haura, saboda still wani sabon bacci yakeji a idanunsa.
Haurawansa sama dinne kuma yasa, Riyyam-nsra mik’ewa tsaye.
Cikin alamun bacci da kuma gajiya yace.
“Abba Mamy Yah Ramadan ni zan tafi, dama na zaunane kawai saboda inason naga tashin Hamma Rayyern.”
Kai Ramadan ya dago tare da Kallon Riyyam din, Cikin nuna damuwarsa ga Riyyam din kuma yace.
“Gaskiya ba zaka tafi yanzu ba Riyyam, ka ko san k’arfe nawa? Yau kam dai ka kwana anan kabari gobe da safe Idan mukayi breakfast saika tafi.”
“K’warai kuwa Riyyam dare yayi yanzu shabiyu fa, Ina zaka samu abun hawa ma, ka kwana anan kawai, yanzu ai duk munzama daya”
Cewar Mamy da ta cab’i zancen.
Abba dake zaune, kuwa baice musu komai ba.
Ganin hakanne kuma yasa Ramadan kama hannun Riyyam din suka haura sama.
Koda suka isa saman direct dakin Ramadan din suka nufa
*Mainasara hospital*
Abba ne da Aunty Dijat suka turo kofar d’akin da Jannart take, a nitse suka kutsa kai ciki.
Dai-dai lokacin kuma Jannart ta ɗan fara motsa kwayar idanunta.
Wanda kuma ganin hakan yasa dukansu cikin sauri suka k’arasa shigowa cikin dakin.
Barrister Kabir da farin cikinsa ya kasa buya ne yace.
“Alhamdulillah Masha Allah Jannart ta farfad’o, Alhamdulillah.”
Jannart kuwa jin sautin Abban nata acikin kunnuwanta ne, yasaka ta kara Ware idanunta tare da yunkura ta tashi zaune.
Kallon Abban nata tayi tare kuma da sakin sassayan ajiyan zuciya mai cike da burbushi kuka, kana Ahankali tace.
“Abbana.”
“Na’am Jannart ya jikinki? Ina da Ina keyi miki ciwo?.” Abba Kabir din ya amsa mata yana me shafa kanta.
“Babu inda yakemin ciwo Abba saidai banajin karfi ajikina.”
Jannart din ta fada tana me Zuro kafafunta k’asa.
Dai-dai wannan lokacinne kuma Daddy ya turo kofar dakin ya shigo.
Yana Ganin Jannart din azaune ya saki murmushi, tare da karasowa cikin dakin, kaitsaye wajen Jannart din ya nufo, cikin nuna so da kauna hadi da tsantsar kulawa yace.
“Allah abun godiya Jannart ya jikin naki?.”
Murmushi Jannart din tayi tare da langwabar dakai cikin sanyi tace.
“Daddy jikina da sauki sosai.”
Kanta Daddyn ya ci gaba da shafawa, cikin kuma muryar dake bayyana rararrashi yace.
“Kiyi hakuri kinji Jannart, kwata-kwata bansan me yake damun Yayanki Junaid ba, Sam Junaid baida wadataccen hankali, duk lokacin daya shawo giyarsa akanki yake huce duk wani haushinsa, bansan ya zanyi dashi ba Jannart, amma na d’auki samunsa amatsayin k’addarata wacce bazan taba iya sauya taba.”
Ya kare maganar yana mai matsan k’walla daga cikin idanunsa.
Wanda hakanne kuma yasa Jannart girgiza masa, Kai kana cikin sanyi tace.
“Karkayi kuka Daddy kaifa mahaifinmu ne, kuma zubda hawayenka asanadiyar Yah Junaid ba karamin masifa zai haifar masa ba.”
Shiru gaba daya dakin ya dauka, inda hakanne kuma yasa Momy zubawa Jannart din abinci.
Saidai kuma bataci abincin ba saida taje tayi brush tare dayin wanka kana ta kimtsa kanta da kayan da Aunty Dijat ta kawo mata wanda harda pand. Anan cikin toilet din dake cikin dakin ta gama kimtsawanta.
Bayan ta fito ne kuma ta zauna taci abincin, Duk da cewar batajin dadin bakinta kuma haka ta daure taci sabida yadda iyayen nata suka matsanta.
Kafun ta gama cin abincinne kuma Momy, tayi shirin komawa gida, acewarta zata je ta dawo.
To shima dai Daddyn kasancewar ba jimawa zaiyi bane yasa Mom'n na tafiya shima ya tafi ba jimawa, acewarsa akawai wani aiki da zaiyi.
Hakan yasa dakin ya rage daga Jannart sai Abba Kabir da Aunty Dijat da kuma Hafeeza.
Wanda Hafeezan ne kuma ta kamo hannun Dijat, tare da cewa
“Momy taso muje kiga waje.”
Yadda take tajan hannun tane tana d’aga sautin cewa su fitane yasa Dijat din ta mike kasancewar tasan ba'a son cika hayaniya kan mara lfy.
Koda suka fito harabar wajen kuwa, akan wani kekkyawan kujeran silver Dijat din ta zauna.
Ko mintuna 3 ba ayiba da fitar tasuba.
Barrister Kabir ya gyara zamanshi tare da jawo kujerar da yake kai ya ƙara matsowa kusa da Janbart
Zama yayi agefen Jannart din.
Wanda hakan yasa ta d’ago Idanunta dake cike tab da hawaye ta kalleshi.
Kai ya fara jujjuya mata yana mai jin rauni.
Gaba daya fuskarta ne ya sauya, Yayinda rauni da kuma matsanancin damuwa ya bayyana akan fuskarta.
Cikin kuna da kuma ciwon da takeji acikin zuciyarta ta ɗan gyara konciyar da tayi murya a sanyaye tace.
“Abba”.
Cikin tarin kulawa yace.
“Na'am Jannart”.
Ɗan yunƙurowa tayi ta ɗan tashi ta jingina da jikin gini.
Murya can ƙasa hawaye na kwaranya tace.
“Abba Yah Junaid ya tsaneni. Yah Junaid shine babban matsalata aduniya, Yah Junaid baya k’aunata Koda kad’an, Abba sai yaushe ne nima zan zama y’a kamar kowa? Sai yaushe ne zan samu ingantaccen farinciki? Sai yaushe zuciyata zata huta da kuncin rayuwa? Yaushe Daddy zai fara daukan mataki akan abubuwan da Yah Junaid keyi min Abba ka rabani da gidan Daddy mana dan Allah ka medani gidanka...”
Dan tsagaitawa da maganan tayi tare da dafe saitin kirjinta dakeyi mata zafi.
Cikin kuma muryar kuka tace.
“Abba zuciyata tana gab da bugawa, matukar rayuwata taci gaba da tafiya ahaka,Abba mutuwa zanyi, Domin wata kilan hakan shine zai zamo silar farincikina.”
Saurin rufe mata baki Barrister Kabir yayi, cikin kuma muryar dake bayyana tsananin takaicinsa da tausayawa da son fara fahimtar da ita wani abun da bata saniba sabida fara shirin kawo mata sauyi a rayuwarta yace.
“Bazaki tabbata ahaka ba Jannart Insha Allah haske yana nan zuwa, sannan ki rabu da maganan Junaid dana Daddynki.
Domin kuwa Dadynki *HANKAKA NE*...!!!”
Littafin TUBALI na kuɗine ki biya kafin ki karanta cikin salama special Group 1k ne karamin group 500 kacal 0661110170 GTBank AISHA GARKUWA ALIYU sai ki turo min shaidar biyanki ta whatsApp number na 09097853276.
*GARKUWAR taku ce dai MA'AURATA, da masu shirin aure, da masu jego, da yan gayu masu son k’amshi kece raini, da gyaran da zaike maimaita muku dararen forkon kuruciya*
Ko kunsan Jikinmu na da sinadaran hormones da suke taimakawa dan’adam akan komai musamman lokacin da mace take mu’amalar aure da mijinta. Mafi akasari wannan hormones din ne ke samun matsala ko su yi sanyi koma su daina aiki kwata-kwata shi ne dalilin da zai sa mace tace bata jin sha’awa ko bata san dadin aure ba. Albishirinku ina da kayan da ke taimakawa wannan sinadaran du dawo aiki tukuru don karkato miki da kimarki wajan mai gida sannan su taimakawa wannan sinadaran hormones dinki su dinka secreting din ni’ima wadatacciya da zata taimaka miki ki gamsu mijinki ya gamsu fiye da tunaninki. Note: Kayana ba sa tsinka ruwan ni’ima suna dai taimakawa hormones dinki ne su tsattsafo da ni’imar musamman wacca cutar sanyi ko dattin mahaifa ya dankarar da su ya hana su yin aikinsu yanda ya kamata. Haka zalika idan kina da kyau ki kara da wanka. Zaki iya amfani da magani na na gargajiya wanda zai gyara miki sex hormones din kullum ki kasance cikin humidify wato cikin damshi mai albarka kamar yanda ake son mace. Yana gyara miki mara.
Sai kamshi. Hajiyata daure ki fara amfani da turarena ki ji irin salon kamshin sa salo ne da zai daidaita ki da mijinki ya kankaro miki da kimarki a wajansa. Siyan na gari mayar da kudi gida.
Ga masu buƙata ga number' wayata wanda nake whatsApp dashi 09097853276 kimin mgn ta whatsApp in har kin tabbatar kin shirya saya mu dai-dai ta, kayana ba ƙanana bane, shiyasa bana harkan karanta, muddin kinsan baki shirya sayaba Please kada kiyi min mgn ki bari sai kin shirya kuɗinki a hannu, ba ina nufin kayana bana talaka bane, no akwai ƙananan set na masu karamin karfi, banson aimin mgn a ɓatamin lokacin aiyukana a shirme baki shiryaba. Shine karantan da bana so.
0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU. In kin shirya ga number ta ga kuma account number ta wanda in mun gama mgn zaki turo kudin ki, kana insa miki kaya a mota, duk ƙasar da kike kayana zaije gareki, amman fa in kinada dalilin zuwan nasune🤝🏻sayan na gari meda kudi gida.
GARKUWAR MA'AURATA
By
*GARKUWAR FULANI*
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*TUBALI*
PAGE 18
NA
*AYSHA ALIYU GARKUWA*