Sashe 3
Tubali Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sosai ya ci Galaxy Chocolate mai ɗan karen daɗi kamar yadda ya saba ta'ammali da kayan zaƙi.
Bayan ya gama ne, kuma yasha tea mara haɗi, wato coffee. Bayan ya kammala ne kuma ya dawo Bedroom riƙe da system a hannunshi.
Kashe wutan ɗakin yayi, kana ya kwanta.
tare dasa l system ɗinnasa a gaba.
Ajiyan zuciya ya sauƙe, Allah ya sani yana jin wani irin nishadi da sanyi na musamman in yana jin wa'azin Dattijon nan, Malam Mai-nasara, yana son tafsir din shi.
Baya gajiya da kallon fuskar tsohon.
Wannan yasa yake bibiyar shafin shi na You tube inda yake saka tafsiransa.
Lallatsa system ɗin yayi.
Jim kaɗan sai ga hoton ya bayyana.
Fuskar dattijon ya zubawa idanu.
Har bai jin abinda ake magana a kai.
Sai da yaji iska na ɗan cika mishi ido ne, ya ɗan lumshe idanun tare da sauƙe numfashi, kana ya buɗe su.
Kan rubutun dake ƙasan hoton Dattijo ya kuma kalla. Malam Mai-nasara".
Cikin sanyi can ƙasan zuciyarsa yake magana.
"Ƙarshen sunanmu iri ɗaya. Ni dai nasan Tubalin nawa sunan. Toh shi kuma menene TUBALIn nashi sunan Mai-nasara, menene asalin sunan?".
Wa zai amsa mishi waɗannan tambayoyin da zuciyarsa taƙi dena mishi su?
Numfashin gajiya ya sauƙe kana ya kauda tunanin yaci gaba da jin tafsir ɗin nashi.
Jin bacci zai kwashesa ne yasa ya rufe na'urar ya kwanta yana mai buɗe tafin fararen hannunshi yana addu'o'in.
Yana idawa ya shafa ya kwanta.
Kano Nigeria.
Sulaiman ne zaune bisa kujera matarsa, Sumayya na gefenshi.
Da sauri yace.
"Ikon Allah".
Juyowa Sumayya tayi tana cewa.
"Lfy?".
Da sauri ya matsota tare da cewa.
"Kiji ikon Allah wai Riyyam-nsra, wannan ɗan Ethiopia da nake ce miki yana masifar kama da Rayyern wai zaizo Nigeria".
Leƙowa tayi ta kalli fuskar wayarshi, inda yake TIKTOK yana bisa shafin Riyyam-nsra.
"Kai gsky kam Ni kaina ina ta'ajjudin kamanni Rayyern da yaron nan, kamar ta ƙazanta".
"Uhumm ni kaina na gaza daina mmakin kamanninsu.
To amman kin kuma ji wai zaizo Nigeria".
Riƙon da tayiwa yarsu ta gyara tare da cewa.
"Abban Nihal me abun mamaki don zai zo Nigeria, kasan celebrity’s da yawo kamar jirage".
Kanshi ya jinjina tare da cewa.
"Sumayyah ba zuwansa Nigeria bane abin mamaki."
"Toh menene abin mamakin".
Ta tambayeshi cikin kulawa.
Juyo mata fuskar wayar yayi.
Da sauri ta zsro idonta waje cike da mamaki tace.
"Dama H...!
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*TUBALI*
NA
*AYSHA ALIYU GARKUWA*
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
ASSALAMU ALAIKUM, Masoyana ma karantan littattafaina, ina mai farin cikin sanar daku, yau d’in nan MON, 18 OCT 2021 za'a fara biyan kud’in samun damar karanta littafin TUBALI akan farashi mai sauk’i Biya 500 k’aramin farashin na k’aramin group, kana sai *Special people Group* akan farashi mai sauk’i 1k kacal babban group a yawan posting babancinsu yake, zaku biya ta asusuna.
ACCOUNT NO 0661110170.
BANK NAME: AISHA ALIYU GARKUWA
BANK GTBank
sai ki turo min shaidar biyanki ta wannan numben tawa da nakeyin whatsApp da ita 09097853276.
*PLS TAKE NOTE BAND VTU*
kada kiyi min VTU ko transfer'n katin ta wannan numben etisalat d’in idan kuwa kikayi wlh babu ruwana dan na fad’i miki. Please and please in dai da hali kada ki turo min katin, kiyi min transfer'n ruwan kud’i ta bank account na, in kuma babu dama to sayi katin MTN sai ki copy number's ɗin katin ki turo min ta whatsApp.
Gareku mutanen jamhuriyar Niger ku tuntub’i Mommy akan layinta +22790899076, ta wurinta zaku biya, hoton katin zaku d’auka ku tura mata ta wannan numben a whatsApp, Special people group 1k ne (1000) k’aramin group kuma (500) kacal,
Please dan Allah babbar macece mai yara da tarin jikoki da y’ay’an jikoki mu kyautata lafazi da mu'amala gareta dan Allah don in ka girmama iyayen wasu wasu zasu girmama naki🙏🏻...
Littafin TUBALI littafine na musamman mai salo na musamman mai cike da abubuwa masu tarin yawa.
*Tausayi, Sark’ak’iya, jan hankali, Fadakarwa, Nishad’antarwa, ilimantarwa, al'ajabi, Sa'ar rayuwa, riƙon amana, cin amana, ribar kyautatawa, kana da sassayar soya mai salon narke jiki da zuciya*
Ga number wayata da nakeyin whatsApp da ita, 09097853276 idan kina son biyan kudin samun damar karanta littafin TUBALI sai ki biya ta wannan ac no din dai 0661110170 GTBank AISHA ALIYU GARKUWA, dan Allah ki biya kafin kiyi min mgn kina turo shaidar biyanki ina gani zan saki a group, in Kuma baki da ac no ko yanayin zaman wani k’asa ko wani luggun ki sayi katin MTN na 1k in special group kikeso ki turo min. In Kuma k’aramin Group kike so ki sayi katin *MTN ki copy number's din ki turo min ta whatsApp number'n na 09097853276 kada kiyi min VTU ko transfer'n katin 9mobile dan layin nada matsala*
Za'ayi tsawon mako ɗaya ana biya ina kafin in fara update domin samun sassaucin aiyukan sauraron mutane, za'a fara biya yau *MON 18 OCT 2021. Kana zan fara posting ranar MON 25 OCT 2021 rana ita yau kenan in mai kowa mai komi ya kaimu bisa rai da lfy*
🙏🏻Na rokeki da girman zatin ubangiji in dai kin san zaki sayane dan ki fidda min littafina dan Allah ki bar kud’inki kiji tausayin marainiya, kada ku cutar da marainiyar Allah,😭🙏🏻🙏🏻🙏🏻.
Nasan daga yau har zuwa na gama littafin Chart zaimin yawa zai hausawa aiyuka zasu yawaita gareni, amman babu kamar makonni ukun forko zuwa biyar, Please ina neman al'farmar uzuri in kinga kinyi min mgn ban amsa mikiba, na tuba kiyi haƙuri ba raini bane ko wulak’anci face yawan mutane wata k'il ban isa kan Chart naki bane, Amman muddin na isa na kuma bud’e na gani tabbas zan baki amsa in katine zansashi yana shiga zan saki a group in bai shiga kuma in gaya miki, in Kuma ta account kika turamin ina ganin shaidar biyanki zan saki a group, 🙏🏻Dan Allah in kinsan ba littafi ko maganin gyara namu na mata kikeso ba to kiyi haƙuri da min mgn sai na d’an samu salama🤝🏻😘🙏🏻😂.
*Sayan na gari maida kuɗi gida sai kinzo*
By
*GARKUWAR FULANI*
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*TUBALI*
PAGE 2
NA
*AYSHA ALIYU GARKUWA*
"Hausa ya keyi fa ko?". Cike da kaɗuwa Sulaiman yace.
"Eh abinda ya ban mamaki kenan.”
Sai kuma ya kalleta jin tana cewa.
"Koda yake ba mamaki wani ne ya rubuta mishi, tunda kaga ai yace.
Ethiopia Addis Ababa to Nigeria kano State. Kanawa zan zo muku.
Wata ƙil wani ne ya rubuta mishi".
Komawa yayi da baya ya jingina bayanshi da jikin kujera.
Numfashi ya ɗan fesar tare da cewa.
"Kai Sumayyah gsky da mamaki fa.
Kalli Comments ɗin mutane fa da amsar da yake basu."
Ya ƙare maganar yana shiga comments section ɗin ƙasan video'n da ya saka a shafin nasa.
Inda wani Abis Fulani yake cewa.
"Eyyeh Riyyam-nsra a Nigeria, kanawa nama fatan isa lfy".
Cike da mamaki Sumayyah ta kalli amsar da ya baiwa Abis Fulani.
"Ngd aboki na". da alamun musabaha.
Sai kuma tayi ƙasa ganin inda wani.
Ahmad MG ya fara mgn da zaro ido alamun mamaki tare da cewa.
"Riyyam-nsra da yin Hausa, ko mafarki nakeyi".
Dariya yayi tare da bashi amsa.
"Noh Ahmad zahiri ne".
Tofa wannan abun yasa comments ɗin mutane zubowa kamar ruwan sama domin shi dai ɗan ƙasar Ethiopia ne, kalarsa, harshensa, cimarsa, rayuwarsa, komai na canne, bai taɓa koda maganar Nigeria a shafinsa ba, sai gashi yau kuma yayi video cewa zaizo Nigeria, kuma yana rubutu da hausa yana kuma karantawa.
Cikin kaɗuwa Sumayyah taci gaba da bin comments ɗin mutane na farko-farko da ya iya basu amsa sabida yawan mutanen.
Cikin mamaki tace.
"Lah kalli tambayar da wani ya mishi."
Amsar wayar Sulaiman yayi.
Ya fara duba saƙon da Imran yayi mishi.
"Riyyam-nsra kasan Nigeria ne? Ko Ka taɓa zuwane? Ko wannan ne zuwan da zakayi na forko?".
Alaman murmushi yasa tare da cewa.
"Nasan abu da yawa kan Nigeria".
"Da sauri yace gaya min kaɗan daga ci."
"Ok kamar me kake son in gaya maka".
Da sauri yace.
"Ka iya taken ƙasa. Ko rantsuwar al'ƙawarin ƙasa."
Cikin lumshe ido, Riyyam-nsra dake kwance a ɗakinsa.
Ya rubuta mishi amsa, da bari in baka amsar a video."
Take kuwa ya tashi zaune yayi taken ƙasarmu Nigeria ƙasarmu ta gado kana da rantsuwar al'ƙawarin ƙasa.
Wannan video da ya saki
Yayi matuƙar jan hankali al'ummar Hausawa duniya baki ɗayansu more Especially ƴan Nigeria bama ya kanawa.
Da sauri Sulaiman ya fara rubutu.
A karo na forko a rayuwarsa da zaiyiwa wani comment a TIKTOK.
Rubutu yayi cikin harshen nasara.
"Hey Riyyam-nsra you knew much about Nigeria you are a patriot".
Yayi mgnar da gayya ne dan ya gano ko dai ɗan Nigeria ne basaja ne da karya yasa yake ciwa ɗan Ethiopia ne, wata ƙil karatune ya kaishi can.
Murmushi yayi tare da rubuta mishi amsa.
"Baƙon Nigeria dai mai kishin Nigeria amman ni ɗan Ethiopia ne.
Sai dai Nigeria ƙasar babban abokina ne da mukayi karatu tare a US."
So daga ganin wannan video, akai ta cewa.
"Haba shi yasa mana.
Nasir Ahmad ne wanda shine abokin nashi ya fito, yanata mishi tsiya a nashi shafin. Nanfa aka gane sanadin zuwansa da kuma inda ya koyi Hausa ras.
Ɗan gajeren tsaki Sulaiman yayi tare da cewa.
"Wadannan yaran gaba ɗaya TIKTOK ta haukata mana matasa wanda sune TUBALIn al'umma sai gashi kuma muɗin ma suna shirin haukatamu".
Dariya Sumayyah tayi tare da cewa.
"Dama haka ai Rayyern ɗin ke ce maka, in baka dena biyewa social media ba, zaka rasa lokacin kanka".
Kwaffa yayi tare da rufe datarsa kana yace.
"Nima fa Ibrahim ne ya sani fara wannan abun sabida, kamannin Rayyern da wannan yaron."
Daga nan sukaci gaba da hira kan kamanninsu.
Washe gari da safe ranar talata.
Gidan Alhaji Idi Sale Dakata.
Su kusan shida ne cikin falonshi.
Wanda huɗu daga cikin manyan yan kasuwane masu faɗa a ji masu juya sule ta koma million ɗaya ko tako wanne irin halin ƙaƙama ko talaka zaiji daɗi haka ko bazai jiba.
Biyu daga ciki kuma ƙusoshin gwamnati ne masu ƙarfin iko daga ta jiha zuwa ta ƙasa.
Bayan ya gama ne, kuma yasha tea mara haɗi, wato coffee. Bayan ya kammala ne kuma ya dawo Bedroom riƙe da system a hannunshi.
Kashe wutan ɗakin yayi, kana ya kwanta.
tare dasa l system ɗinnasa a gaba.
Ajiyan zuciya ya sauƙe, Allah ya sani yana jin wani irin nishadi da sanyi na musamman in yana jin wa'azin Dattijon nan, Malam Mai-nasara, yana son tafsir din shi.
Baya gajiya da kallon fuskar tsohon.
Wannan yasa yake bibiyar shafin shi na You tube inda yake saka tafsiransa.
Lallatsa system ɗin yayi.
Jim kaɗan sai ga hoton ya bayyana.
Fuskar dattijon ya zubawa idanu.
Har bai jin abinda ake magana a kai.
Sai da yaji iska na ɗan cika mishi ido ne, ya ɗan lumshe idanun tare da sauƙe numfashi, kana ya buɗe su.
Kan rubutun dake ƙasan hoton Dattijo ya kuma kalla. Malam Mai-nasara".
Cikin sanyi can ƙasan zuciyarsa yake magana.
"Ƙarshen sunanmu iri ɗaya. Ni dai nasan Tubalin nawa sunan. Toh shi kuma menene TUBALIn nashi sunan Mai-nasara, menene asalin sunan?".
Wa zai amsa mishi waɗannan tambayoyin da zuciyarsa taƙi dena mishi su?
Numfashin gajiya ya sauƙe kana ya kauda tunanin yaci gaba da jin tafsir ɗin nashi.
Jin bacci zai kwashesa ne yasa ya rufe na'urar ya kwanta yana mai buɗe tafin fararen hannunshi yana addu'o'in.
Yana idawa ya shafa ya kwanta.
Kano Nigeria.
Sulaiman ne zaune bisa kujera matarsa, Sumayya na gefenshi.
Da sauri yace.
"Ikon Allah".
Juyowa Sumayya tayi tana cewa.
"Lfy?".
Da sauri ya matsota tare da cewa.
"Kiji ikon Allah wai Riyyam-nsra, wannan ɗan Ethiopia da nake ce miki yana masifar kama da Rayyern wai zaizo Nigeria".
Leƙowa tayi ta kalli fuskar wayarshi, inda yake TIKTOK yana bisa shafin Riyyam-nsra.
"Kai gsky kam Ni kaina ina ta'ajjudin kamanni Rayyern da yaron nan, kamar ta ƙazanta".
"Uhumm ni kaina na gaza daina mmakin kamanninsu.
To amman kin kuma ji wai zaizo Nigeria".
Riƙon da tayiwa yarsu ta gyara tare da cewa.
"Abban Nihal me abun mamaki don zai zo Nigeria, kasan celebrity’s da yawo kamar jirage".
Kanshi ya jinjina tare da cewa.
"Sumayyah ba zuwansa Nigeria bane abin mamaki."
"Toh menene abin mamakin".
Ta tambayeshi cikin kulawa.
Juyo mata fuskar wayar yayi.
Da sauri ta zsro idonta waje cike da mamaki tace.
"Dama H...!
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*TUBALI*
NA
*AYSHA ALIYU GARKUWA*
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
ASSALAMU ALAIKUM, Masoyana ma karantan littattafaina, ina mai farin cikin sanar daku, yau d’in nan MON, 18 OCT 2021 za'a fara biyan kud’in samun damar karanta littafin TUBALI akan farashi mai sauk’i Biya 500 k’aramin farashin na k’aramin group, kana sai *Special people Group* akan farashi mai sauk’i 1k kacal babban group a yawan posting babancinsu yake, zaku biya ta asusuna.
ACCOUNT NO 0661110170.
BANK NAME: AISHA ALIYU GARKUWA
BANK GTBank
sai ki turo min shaidar biyanki ta wannan numben tawa da nakeyin whatsApp da ita 09097853276.
*PLS TAKE NOTE BAND VTU*
kada kiyi min VTU ko transfer'n katin ta wannan numben etisalat d’in idan kuwa kikayi wlh babu ruwana dan na fad’i miki. Please and please in dai da hali kada ki turo min katin, kiyi min transfer'n ruwan kud’i ta bank account na, in kuma babu dama to sayi katin MTN sai ki copy number's ɗin katin ki turo min ta whatsApp.
Gareku mutanen jamhuriyar Niger ku tuntub’i Mommy akan layinta +22790899076, ta wurinta zaku biya, hoton katin zaku d’auka ku tura mata ta wannan numben a whatsApp, Special people group 1k ne (1000) k’aramin group kuma (500) kacal,
Please dan Allah babbar macece mai yara da tarin jikoki da y’ay’an jikoki mu kyautata lafazi da mu'amala gareta dan Allah don in ka girmama iyayen wasu wasu zasu girmama naki🙏🏻...
Littafin TUBALI littafine na musamman mai salo na musamman mai cike da abubuwa masu tarin yawa.
*Tausayi, Sark’ak’iya, jan hankali, Fadakarwa, Nishad’antarwa, ilimantarwa, al'ajabi, Sa'ar rayuwa, riƙon amana, cin amana, ribar kyautatawa, kana da sassayar soya mai salon narke jiki da zuciya*
Ga number wayata da nakeyin whatsApp da ita, 09097853276 idan kina son biyan kudin samun damar karanta littafin TUBALI sai ki biya ta wannan ac no din dai 0661110170 GTBank AISHA ALIYU GARKUWA, dan Allah ki biya kafin kiyi min mgn kina turo shaidar biyanki ina gani zan saki a group, in Kuma baki da ac no ko yanayin zaman wani k’asa ko wani luggun ki sayi katin MTN na 1k in special group kikeso ki turo min. In Kuma k’aramin Group kike so ki sayi katin *MTN ki copy number's din ki turo min ta whatsApp number'n na 09097853276 kada kiyi min VTU ko transfer'n katin 9mobile dan layin nada matsala*
Za'ayi tsawon mako ɗaya ana biya ina kafin in fara update domin samun sassaucin aiyukan sauraron mutane, za'a fara biya yau *MON 18 OCT 2021. Kana zan fara posting ranar MON 25 OCT 2021 rana ita yau kenan in mai kowa mai komi ya kaimu bisa rai da lfy*
🙏🏻Na rokeki da girman zatin ubangiji in dai kin san zaki sayane dan ki fidda min littafina dan Allah ki bar kud’inki kiji tausayin marainiya, kada ku cutar da marainiyar Allah,😭🙏🏻🙏🏻🙏🏻.
Nasan daga yau har zuwa na gama littafin Chart zaimin yawa zai hausawa aiyuka zasu yawaita gareni, amman babu kamar makonni ukun forko zuwa biyar, Please ina neman al'farmar uzuri in kinga kinyi min mgn ban amsa mikiba, na tuba kiyi haƙuri ba raini bane ko wulak’anci face yawan mutane wata k'il ban isa kan Chart naki bane, Amman muddin na isa na kuma bud’e na gani tabbas zan baki amsa in katine zansashi yana shiga zan saki a group in bai shiga kuma in gaya miki, in Kuma ta account kika turamin ina ganin shaidar biyanki zan saki a group, 🙏🏻Dan Allah in kinsan ba littafi ko maganin gyara namu na mata kikeso ba to kiyi haƙuri da min mgn sai na d’an samu salama🤝🏻😘🙏🏻😂.
*Sayan na gari maida kuɗi gida sai kinzo*
By
*GARKUWAR FULANI*
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*TUBALI*
PAGE 2
NA
*AYSHA ALIYU GARKUWA*
"Hausa ya keyi fa ko?". Cike da kaɗuwa Sulaiman yace.
"Eh abinda ya ban mamaki kenan.”
Sai kuma ya kalleta jin tana cewa.
"Koda yake ba mamaki wani ne ya rubuta mishi, tunda kaga ai yace.
Ethiopia Addis Ababa to Nigeria kano State. Kanawa zan zo muku.
Wata ƙil wani ne ya rubuta mishi".
Komawa yayi da baya ya jingina bayanshi da jikin kujera.
Numfashi ya ɗan fesar tare da cewa.
"Kai Sumayyah gsky da mamaki fa.
Kalli Comments ɗin mutane fa da amsar da yake basu."
Ya ƙare maganar yana shiga comments section ɗin ƙasan video'n da ya saka a shafin nasa.
Inda wani Abis Fulani yake cewa.
"Eyyeh Riyyam-nsra a Nigeria, kanawa nama fatan isa lfy".
Cike da mamaki Sumayyah ta kalli amsar da ya baiwa Abis Fulani.
"Ngd aboki na". da alamun musabaha.
Sai kuma tayi ƙasa ganin inda wani.
Ahmad MG ya fara mgn da zaro ido alamun mamaki tare da cewa.
"Riyyam-nsra da yin Hausa, ko mafarki nakeyi".
Dariya yayi tare da bashi amsa.
"Noh Ahmad zahiri ne".
Tofa wannan abun yasa comments ɗin mutane zubowa kamar ruwan sama domin shi dai ɗan ƙasar Ethiopia ne, kalarsa, harshensa, cimarsa, rayuwarsa, komai na canne, bai taɓa koda maganar Nigeria a shafinsa ba, sai gashi yau kuma yayi video cewa zaizo Nigeria, kuma yana rubutu da hausa yana kuma karantawa.
Cikin kaɗuwa Sumayyah taci gaba da bin comments ɗin mutane na farko-farko da ya iya basu amsa sabida yawan mutanen.
Cikin mamaki tace.
"Lah kalli tambayar da wani ya mishi."
Amsar wayar Sulaiman yayi.
Ya fara duba saƙon da Imran yayi mishi.
"Riyyam-nsra kasan Nigeria ne? Ko Ka taɓa zuwane? Ko wannan ne zuwan da zakayi na forko?".
Alaman murmushi yasa tare da cewa.
"Nasan abu da yawa kan Nigeria".
"Da sauri yace gaya min kaɗan daga ci."
"Ok kamar me kake son in gaya maka".
Da sauri yace.
"Ka iya taken ƙasa. Ko rantsuwar al'ƙawarin ƙasa."
Cikin lumshe ido, Riyyam-nsra dake kwance a ɗakinsa.
Ya rubuta mishi amsa, da bari in baka amsar a video."
Take kuwa ya tashi zaune yayi taken ƙasarmu Nigeria ƙasarmu ta gado kana da rantsuwar al'ƙawarin ƙasa.
Wannan video da ya saki
Yayi matuƙar jan hankali al'ummar Hausawa duniya baki ɗayansu more Especially ƴan Nigeria bama ya kanawa.
Da sauri Sulaiman ya fara rubutu.
A karo na forko a rayuwarsa da zaiyiwa wani comment a TIKTOK.
Rubutu yayi cikin harshen nasara.
"Hey Riyyam-nsra you knew much about Nigeria you are a patriot".
Yayi mgnar da gayya ne dan ya gano ko dai ɗan Nigeria ne basaja ne da karya yasa yake ciwa ɗan Ethiopia ne, wata ƙil karatune ya kaishi can.
Murmushi yayi tare da rubuta mishi amsa.
"Baƙon Nigeria dai mai kishin Nigeria amman ni ɗan Ethiopia ne.
Sai dai Nigeria ƙasar babban abokina ne da mukayi karatu tare a US."
So daga ganin wannan video, akai ta cewa.
"Haba shi yasa mana.
Nasir Ahmad ne wanda shine abokin nashi ya fito, yanata mishi tsiya a nashi shafin. Nanfa aka gane sanadin zuwansa da kuma inda ya koyi Hausa ras.
Ɗan gajeren tsaki Sulaiman yayi tare da cewa.
"Wadannan yaran gaba ɗaya TIKTOK ta haukata mana matasa wanda sune TUBALIn al'umma sai gashi kuma muɗin ma suna shirin haukatamu".
Dariya Sumayyah tayi tare da cewa.
"Dama haka ai Rayyern ɗin ke ce maka, in baka dena biyewa social media ba, zaka rasa lokacin kanka".
Kwaffa yayi tare da rufe datarsa kana yace.
"Nima fa Ibrahim ne ya sani fara wannan abun sabida, kamannin Rayyern da wannan yaron."
Daga nan sukaci gaba da hira kan kamanninsu.
Washe gari da safe ranar talata.
Gidan Alhaji Idi Sale Dakata.
Su kusan shida ne cikin falonshi.
Wanda huɗu daga cikin manyan yan kasuwane masu faɗa a ji masu juya sule ta koma million ɗaya ko tako wanne irin halin ƙaƙama ko talaka zaiji daɗi haka ko bazai jiba.
Biyu daga ciki kuma ƙusoshin gwamnati ne masu ƙarfin iko daga ta jiha zuwa ta ƙasa.