← Book details Kaunar Mu Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 2 OF 62

Sashe 2

Kaunar Mu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Table ya nuna mata Yana cewa"
Ko exams ne mamana bazan taba barinki ki fita bakici komaiba indai I'm around.

Suna zama table din su duka hameeda datakai drink din fridge itama tazo ta zauna sai alokacin suke gaidasa ya amsa cikin kulawa Yana cewa"
Ummy takirani hajja ta sake 'dago rigimar wai sai andawo dake agabanta so takeyi taga aurenki kafin ta mutu.

Dariya tayi tareda kallon hameeda tace"
Hamee kinji nice hajja keson ganin aurena kifada mata raayina idan kunyi waya sbd dady yanzu ina kiranta ko ummy zata fara min kukan tanason ganina dady ba'a Nigeria zanyi aurebafa anan bana tunanin zan samu choice dina acan.

Murmushi yayi yace"
Mamana kifara zuwa Nigeria din tukuna zakisan choices naki duka suna can bama choice kadaiba,
And idan kina maganar life ne kije idan kinje Zaki bani labari sbd KHALID is also gonna be around.

Kallon Hameeda tayi tana dariya tace"
Hameeda ki shirya bazan iya zuwa badake ba I think it's time muje mu zauna dasu ammy right.

Chips hameeda ta tura cikin baki badan tanajin taste dinsa ba ta daga Kai tana qaqalo murmushi sbd yanda dadyn ke fira da fifin cikin tsananin kulawa sai can can yake jefota.

Cikin qarfin hali tace"
Dady 'yayan ammy shima wannan Khalid din Yana ciki???

Kallonta yayi cikin kulawa yace"
Hameeda yanzu duk bakusan 'yayan ammynku ba I tot kuna tambayarsu idan kunyi waya da ammyn.,
To dady ai bamusansu bane.

Babban danta tun kafin na auri mamanku ta haifesa MUHD SAHEEB MAKARFI yanzu baya Nigeria Amma Yana south Africa acan yake zama sai KHALID MAKARFI sukadaine yayanta so gskia yakamata kusan yan uwanku shiyasama dole ku koma gurin ummyn sbd abubuwa ma da yawa kamar wannan din.
#mamuh.

KU nunamin qaunarku ta hanyar dannamin subscribe @lafazitv
https://youtu.be/MJxY0y_SrOc
Littafin QAUNARMU na kudi ne akan naira 200 kacal.

Katura kudinka zuwa wannan account din...
2260792279
Maryam sani
Zenith Bank
Ka tura shedan biyanka ga wannan numbern
07067124863
Kokuma katura katin wayarka zuwa wannan numbern
0903 234 5899*_ZAFAFA BIYAR NA KUDINE KA NEMI WAINNAN NUMBERS DIN KA BIYA KA KARANTA CIKIN AMINCI_*
07067124863
09032345899
cigaba da cin abincin fifi tayi tana sauraran hirar su batace uffan ba da dan sauri take dan tuttura abincin tana lura da time,tana aje fork jakarta ta soma jawowa a gurguje ta mike tsaye tace dady pls can i go now?waaro idanun sa waje yay,a shagwabe tace pls,se ya rankwafo kai yana kallon ta kamar me tunanin wani abu can yace emmm not until u give ne a hug,da yar dariyar ta ta taho ta rungume sa sosai yana me sakar mata murmushi cikin tsananin nuna kulawar sa yace akula ok?tace ok bye..dad i love u..bai amsa ba wani irin kallon kauna me fallasa tsananin so yake biyota da shi.. taku dayan biyu tayi sai ta juyo kamar wanda aka tsakure ta tace,"hamee?dago kai hamida tayi ta bita da sassanyar murmushi me ciwon datake jin shi har can kasar zuciar ta.."tace natafi schl..bye..Gyada kai Hameeda tayi Bata ce uffan ba ta mayar mata da murmushi
Me dan fadi..
tun kan ta maida kallon ta kan dinninh table taga dady shima yana shirin mikewa da alaman zai bar wajen cike da mamaki tace"dady har ka koshi?yace yes dear dama na zauna ne sabida mufida ta samu ta ci abinci,u go ahead ni zanje daki..
murmushin karfin hali ta kwakwalo tace ok Nan ya wuce ya haura sama tayi jugum tana bin bayan sa da kallo
In akwai abunda yake mata ciwo bai
Wuce wannan yanayin datake shiga ciki,nobody have her time,rabon dady yay zama na musamman akan dining table domin ta ita kadai bazata iya tunawa..."oh Allah its always about fifi nikam ko oho..wani lumshe idanun tayi hade da sauke nannauyan ajiyan zuciya can ta mike tayi wicewar ta daki..

Classic bentley stance code shiya sauke ta a kofar makarantar su batare da ta maida hanklin ta kan kowa ba ta haura fifth floor inda ake gabatar da practical din sun
Ta riga da tayi lattin mintuna talatin amma dake ta saba da halin ta na creating drama so tana bude kofar ajin tayi lumui cikin sanda tace hey guys,"anan kusan duka ajin suka juyo suka kalle ta,ganib hakan ya sata ta boye fuskanta ta tana toshe bakin ta ridicoliusly.

Kawarta maheeda ce ta watsa mata harara tana mata alaman shushhhh da hannu..kwabe fuska tayi a shashance tana duban lecturer da sauran daliban da duk suka tsura mata ido tace sorry tazo ta wuce sadaf sadaf ta nemi waje ta tsaya,sauke ajiyan zucia lab co-odinator yayi yace "and that was mufida mande, now lets get back to business. ,jin haka wani dariya ne ya kufce mata inda hanklin kowa ya sake dawo kan ta tun kan malamin sun yy magana ta mike tsaye ta rike kunnen ta kamar marainiya tana cewa sorry sir..rasa abun cewa yyi yana girgiza kai ya rasa ta meyasa fifi taki sa seriousness arayuwan ta
" ya bita da hararar jan kunne yace sit down,tana xama kuwa ta fashe da dariya duk ajin suma suka dauka da dariyar.

Wani hakurin ta sake bayarwa wannan karon da kyar dai aka agama practical din nan tare da ita cikin lumana...

Khadijat mufida nuhu mande,itace dalibar data fi kowa kokari a set dinsu duk dama bata dauki duniyar nan abakin komai ba,rayuwar ta kawai takeyi bata taba tsaurara tsanani akan dukkan lamarin ta ba.

Duk abunda xai bata nishadi da jin dadin rayuwa bata wasa da shi,great sense of humourn ta wajen iya mu'amala da mutane ya sa kusan kowani dalibi a makarntar ya san da zaman ta.

"Fifi mande" shine nick name din da kowa yake kiranta da shi tun suna shekarar su na farko,sosai sunan ya zaga ko ina in baka san ta dan wani abu ba dole zaka san ta dan wani abun dan duk inda shakatawa dajin dadin rayuwa yake to ita ne akan gaba
Aguje take biyo maheeda abaya dake tafiyar ta cikin masifa tana kukkuni
Mahee..maheeda pls now,juyowa maheeda tayi a masife Tace da Allah malama dakata min
Sau nawa na kira wayar ki?

Tace sau takwas..

Wani angry face maheeda ta sa tace and?...
matsowa kusa da ita tayi ta kama cheeks din ta tana mata murmushi tace and dady ne ya jawo komai wallahy...kinsan wani abu mahee?

Maheeda dake mugun son jin gulma tace what?..yatsinawa fifi tayi cikin iya zolaya tace nothing..in kina son ji ki biyo ni cike da takun ta na rigima ta wice gaba maheeda taja tsuka ta shiga biyo bayan ta..

Hadadden student cofee stall ta nufa nan take tayi odering kofuna biyu na shayin dayafi kowanne jin kayan hadi da dadi da tsada..
suna sha suna yar hirar su ahaka basa yin minti 10 batare da wani ko wata ta katse su da gaisuwa ba
dake mufida kusan favourite din kowa ne a makarantar so duk inda ta xauna sekaga mutane suna son mata magana in one way or the other,wani ajiyayyan numfashi ta saki tace wa maheeda gurl friend saura kwana nawa mugama karatun nan ma?Mahee ta yatsina idanun ta ta zuki shayin ta da alaman rashin kulawa,can tace 1 month i ques,wai meye ne zaki fada min kinsan na matsu inji kike ja min rai?..,dariya fifi tayi tace calm down dama nasan matsalar ki ai sarauniyar son jin gulma ..mahee tace whateva nan mufida ta matso kusa kamar me neman mata yar tsegumi tace ke maheeda ki shirya wannan karon ina so muyi abun da babu wanda ya taba yi a ranar graduation dinsa
Maheeda Tace kamar yay fa?

Tace i mean party ina son in hada babban get togher da ni da dukan abokai na amma kafin nan ina son muje yawon
Shakatawa ina son sauran ragowar college time dina ya zamto wanda bazan taba mancewa da shi arayuwata ba
..Maheee ta ce ehem?karatun fa?tace ohhh mance da wannan zamuyi catch up,.mahee dagaske nake miki
I want to go wild maheeda tace ure alwys wild,tayi kwafa ta maida bayan ta kan kujeran cikin dauke numfashi tace wannan karon ina nufin"wildest"..

Mahee tace hmmm to me kike shirya mana ne haka? shiru tayi sanda ta karashe shanye shayin ta tas sannan tace alot.

Starting from today?..maheeda ta dan dube ta tace and hamida?

Tace oho wallhy bansan ko zata amince ba amma zan tabo ta inji,tace i hope she did nan suka gama yar hirarrakin su suka watse kowa ta nufi gida
Kafin satin ya kare ita da kawarta maheeda da meena yar gidan dr fatima yonas datake daukar ta kamar yar uwan ta da duk sauran gang na friends din ta suka taru suka harhada
Nau'i nau'i na shirye shiryen yadda zasu more rayuwar su a cikin wayannan kwanaki.

Ameed dake shi doctor ne so bai ciika samun lokacin kansa ba amma da shike yana matukar kaunar fifi hakan ya kukkusa ya mata alkwarin samun kulawar sa a dukkan wayannan kwanakin
Fifi tana sane da cewa zasu bar germany zuwa nigeria maybe na har abada amma se ta barshi aranta batare da ta nuna ma kawayen ta ba
bayan tawainiyar ta hameeda da dad dinsu dr fatima ce da yayan ta Ameed da meena suke da masaniya akan tafiyar sun ahakan ma tanajin dan babu yadda ta iya ne,aranta ji take kamar in ta rabu da germany hala tayi tafiyar karshe kenan na har abada waya sani ko ma a nigeria zata mutu.

Tun daga lokacin takanyi abune ta inda kowa zaiji matukar nishadin wanda tasan hala bazasu taba mancewa da hakan aransu ba..
Chapter 2 · 0% Book details