Sashe 57
Daren Goma Sha Hudu Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Cikin wata irin murya wacce ta amsa amo sosai a kunnenta yace" shakka babu kina da jarumtar zucci shiyasa kkyi nasarar karya tarihin wannan masarauta mai tushe da cikar asali, qasqastacciyar baiwa kamar ki bata chanchaci hada zuri'a da jinin wannan masarauta ba amma ke qarfin zucciyarki yasa kinyi nasarar hkn,tabbas kin samu lambar yabo a wurina don ina son mutum mai kafiya da kuma dauriya kan cikar burinsa kamar yadda nima nk, wannan yasa nk miki ftn alheri amma hkn ba yana nufin na amsheki bane,aa,ni mutum ne mai mgn daya bana sauyawa shiyasa bazan ta6a aminta dake ba, ki cigaba da gwada hikimarki sbd duk ranar dana samu nasara akan ki ina mai miki albishir da rayuwar qunci mai cike da nadama don har yau alqawarin kisanki yana nan babu sauyi kuma ya'yan nan nk dole sai sun dandani rayuwar bauta kamar yadda uwarsu take baiwa mara cikakken asali" tarin daya sarqeshi ya dakatar dashi da fadin wadannan baqaqen kalaman gareta, tarin ya cigaba dayi sosai hkn ne ya janyo hnklin su prince dake waje suka shigo suka nufi inda yake da sauri suna masa sannu, ita kuwa tana nan zaune ko motsi ta kasayi kawai kalaman sarki abdallah ne ke yawo a cikin kwanyar kanta, ruwan yasha kafin tarin nasa ya tsagaita kallon prince yyi yace" ka dauki iyalanka ka ficemin dasu daga nan bani son ganinsu" sakinsa prince yyi duk jikinsa yyi sanyi ya juya ya nufi inda take ya riqo hannunta ya rumgumeta ta gefensa suka fice daga dakin ya bisu da kallon takaici, suna komawa 6angarensa ya zaunar da ita a saman kujera ya tsuguna a gabanta ya soma fada mata kalmomi masu sanyi na kwantar da hnkli cike da hikima da dabara don yadda ya ganta jikinta duk a sanyaye yasan tabbas mahaifinsa ya fada mata son ranshi, murmushi tayi ta riqo hannunsa tace" ina tare da namijin duniya irin akbar ai bani da sauran damuwa idan ma da ita toh yar kadan ce" dago idanunsa yyi yana mata wani kallon mai sigogi da dama yace" meye mtslr taki kince yar kadan ce" murmushi tayi tadan marairaice fuska tace" ba wata mtsl bace kawai so nk na ziyarci nahiyar dana fito da kuma qasata" murmushi yyi yasa hannu ya kama dan mitsitsin bakinta yace" kin gaji dani kenan" dariya tayi sosai shi kuma ya wani hade rai wai shi yyi fushi tace" ashe mutum na gajiya da rayuwarsa" tsira mata idanu yyi sai kuma yyi murmushi ya dora kansa akan cinyarta ita kuma ta soma wasa da gashinsa don sumarsa tana daya daga abunda dake birgeta dashi, kwana uku da faruwar hkn, cikin dare suna kwance ubaid ya aiko wannan kyakykyawar tsuntsuwa don isar da saqon gaggawa wurin prince, yana kwance jikin gimbiyar tasa yaga shigowar wannan tsuntsuwa hkn ya tabbatar masa babu lfy, tashi yyi zaune da sauri yasa hannu ya cire saqon takardar dake kafar wannan tsuntsuwa, itama bimbii ta tashi tare da jan blanket ta rufe jikinta tana kallonshi yana krt takardar aikuwa yana gama krt saqon ya zabura ya miqe da sauri, tace" lfy,mai ya faru" batare daya bata amsa ba taga ya sanya sleeping dress nasa yyi hanyar fita, sakkowa tayi ta nemi gown dinta ta sanya tabi bayansa itama, suna fita suka ga ubaid tsaye duk da dare yyi sosai yana jiran fitowar prince suka garzaya 6angaren sarki abdallah, bakin kofar shiga turakar gbdy an sanya tsaro mai tsanani ba'a barin kowa ya shiga amma su tuni aka basu hanya suka shiga, ubaid kuma yaja ya tsaya a waje, sarauniya ce ita da uxair sai kuma wani consultant doctorn wanda musamman prince ya dauko shi don duba lfyr mahaifin nasa amma sarki abdallah yyi qememe yaqi amincewa wannan likitan ya duba lfyrshi sbd shi baya son likitan bature ya duba lfyrshi yafi son na gargajiya, sarauniya ita dakanta ta kuma kiran wannan likita da wannan dare yazo ya duba lfyr sarki don cikin wannan dare tashi daya mutuwar 6arin jiki ta same shi gashi ya shiga coma sosai tamkar bazai rayu ba, dayake abu na manyan mutane kafin kwabo likitocin bature dana gargajiya sunfi goma akansa suna qoqarin ceto rayuwarsa, daga qarshe ya soma aman jini, gashin kansa ya fara sa6ulewa tamkar wanda a kwarawa tafasasshen ruwan zafi, duk wanda yaga halin da sarki abdallah ya shiga wannan lkci sai ya zubda kwallah, hmm, duniyar kenan, kudai duba qarfin izzah irinta wannan bawan Allah amma gashi yau ya samu kansa cikin wani irin yanayi shi bai mutu ba shi bai rayu ba, dabararsa da iyawarsa sun kasa samar masa da lfy gashi ga ikon Allah, ranar hnklin kowa cikin wannan gd a tashe yake musamman prince wanda har hawaye ya zubar lkcin daya ga halin da mahaifin nasa ke ciki, asubar fari likitocin suka fito daga dakin duk suka nufo kansu, Dr.zaid ya kallesu ya soma girgiza musu kai alamar saidai kawai hkr wanda yafisu sonshi ya amshi abinsa, sarki abdallah dai rai yyi halinsa ftnmu Allah ya gafarta masa kurakuransa, wannan mutuwa ta doki iyalansa sun ji mutuwa sosai, sarauniya mar'atussaliha har suma tayi, mutuwar wannan hamshaqin sarki tuni ta zagaya kowacce kafar watsa labarai dake wannan qasa ta kuwait sai bada sanarwar mutuwar suke suna taya masarautar burham alhini, ba'a binne shi ranar ba sai washegari lkcin baqi daga sassa 2daban na duniya tun daga jinsin turawa, chinese,japanese, blacks, hk dai jirage suke ta shigowa wannan qasa ta kuwait cike da manyan mutane don samun damar halatarta jana'izar wannan hamshaqin sarki ma'abocin qarfin izzah da nuna isa da qasaita, ranar kam kowa cikin wannan qasar yasan wani jigo ya kwanta dama sbd yadda dandazon al'umma ke 6ul6ulowa daga 6angarori da dama na duniya, wannan shi ya qara tabbatar da qarfin sarki abdallah domin gsky yana da connection sosai da manya qasashen duniya, duk wannan connection din nasa be masa iyaka da mutuwa ba, idan lkci yyi dole a amsa kira.........
Hk bimbii tayi ta fama da babban prince tana kwantar masa da hnkli domin mutuwar mahaifin nasa ta ta6a shi sosai, cikin izinin ubangiji ya soma dawowa hayyacinsa da taimakonta, bayan wata uku da wannan mutuwar, yarima akbar ya shirya tfyr bimbii zuwa africa don ziyartar mahaifarta, ita kanta batasan da hkn ba sai yau yake sanar mata, wata irin rumguma tayi masa ta soma bashi kiss ta ko'ina tana masa addu'oin alheri, murmushi yyi kawai yace" naso na biki don nima ina son ziyarta nahiyar africa amma yanzu nauyi yyi min yawa saidai zuwa gaba idan Allah yakaimu" murmushi tayi kawai tace" idan ka bini wazai kula da masarauta tunda har yanzu ba'a fidda sabon sarki ba kaine ke gudanar da komai" lakace mata kumatu yyi yace" sauran idan kinje ki manta dani" dariya tayi tace" ai ban isa ba" washegari juma'a bimbii ta tashi da shiri cike da farin ciki, tawaga guda prince ya hada mata cikin tawagar nata har da wani black yoruba ne dan nijeria daga embassy na nigeria dake qasar prince ya dauko shi don yyi masu jagora, lkcin da yyi masu rakiya yaga zata shiga jirgi riqo hannunta yyi da sauri, kallon idanunsa tayi taga sunyi ja, gani yake kamar idan ta tafi qasarta bazata dawo gareshi, kamar ta fahimci tunaninsa tayi saurin yin laqe tayi kissing nashi a goshi tace" zan dawo gareka insha'Allah cikin kwanakin daka bani" murmushi yyi ya amshi ammar dake hannunta ya mishi peck a kumatu hk yabi duk yyi musu peck sannan ya miqawa hadiman dake riqe dasu, cikin tawagar yan rakiyan har da israt da khulood sai sumayya wacce prince yaba alhakin kula masa da iyali babu mishkila, yana kallo suka shige jirgi har jirgin ya soma tfy akan ruwa, tun daga lkcin ya soma jin kewar bimbii he wish daya kasance tare da ita cikin wannan tfy.........
Littafin nan na kudi ne,idan kina da buqata saiki tura #300 ta wannan acct..0100790419,alhaji shahida nasir,union bank, saiki tura screenshrt nk via whatsapp ta wannan layin..07041195806.....
Alkalamin Bintuu neâœðŸ»
10/10/20, 1:12 AM - Anti qamshi🌷: *DAREN GOMA SHA HUD'U*🪔🪔
Written By Bintuu Seer
52
*GAISUWA DA DUMBIN FATAN ALHERI GA MASOYA NA 6OYE DANA FILI UBANGIJI ALLAH YABAR ZUMUNCI*
*I feel like I have been punished*.......I miss your touch,I miss your presence, I miss your smile,I miss you love,I miss you like crazy! 💕💕
Hk bimbii tayi ta fama da babban prince tana kwantar masa da hnkli domin mutuwar mahaifin nasa ta ta6a shi sosai, cikin izinin ubangiji ya soma dawowa hayyacinsa da taimakonta, bayan wata uku da wannan mutuwar, yarima akbar ya shirya tfyr bimbii zuwa africa don ziyartar mahaifarta, ita kanta batasan da hkn ba sai yau yake sanar mata, wata irin rumguma tayi masa ta soma bashi kiss ta ko'ina tana masa addu'oin alheri, murmushi yyi kawai yace" naso na biki don nima ina son ziyarta nahiyar africa amma yanzu nauyi yyi min yawa saidai zuwa gaba idan Allah yakaimu" murmushi tayi kawai tace" idan ka bini wazai kula da masarauta tunda har yanzu ba'a fidda sabon sarki ba kaine ke gudanar da komai" lakace mata kumatu yyi yace" sauran idan kinje ki manta dani" dariya tayi tace" ai ban isa ba" washegari juma'a bimbii ta tashi da shiri cike da farin ciki, tawaga guda prince ya hada mata cikin tawagar nata har da wani black yoruba ne dan nijeria daga embassy na nigeria dake qasar prince ya dauko shi don yyi masu jagora, lkcin da yyi masu rakiya yaga zata shiga jirgi riqo hannunta yyi da sauri, kallon idanunsa tayi taga sunyi ja, gani yake kamar idan ta tafi qasarta bazata dawo gareshi, kamar ta fahimci tunaninsa tayi saurin yin laqe tayi kissing nashi a goshi tace" zan dawo gareka insha'Allah cikin kwanakin daka bani" murmushi yyi ya amshi ammar dake hannunta ya mishi peck a kumatu hk yabi duk yyi musu peck sannan ya miqawa hadiman dake riqe dasu, cikin tawagar yan rakiyan har da israt da khulood sai sumayya wacce prince yaba alhakin kula masa da iyali babu mishkila, yana kallo suka shige jirgi har jirgin ya soma tfy akan ruwa, tun daga lkcin ya soma jin kewar bimbii he wish daya kasance tare da ita cikin wannan tfy.........
Littafin nan na kudi ne,idan kina da buqata saiki tura #300 ta wannan acct..0100790419,alhaji shahida nasir,union bank, saiki tura screenshrt nk via whatsapp ta wannan layin..07041195806.....
Alkalamin Bintuu neâœðŸ»
10/10/20, 1:12 AM - Anti qamshi🌷: *DAREN GOMA SHA HUD'U*🪔🪔
Written By Bintuu Seer
52
*GAISUWA DA DUMBIN FATAN ALHERI GA MASOYA NA 6OYE DANA FILI UBANGIJI ALLAH YABAR ZUMUNCI*
*I feel like I have been punished*.......I miss your touch,I miss your presence, I miss your smile,I miss you love,I miss you like crazy! 💕💕