← Book details Daren Goma Sha Hudu Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 49 OF 59

Sashe 49

Daren Goma Sha Hudu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Israt da khulood kuwa bimbii ta y'antasu sun fita daga sawun bayi sun zama masu y'anci, prince yasa mugun tsaro a 6amgaren nata sannan sumayya idonta nakan duk wani motsi na bayin dake hidimtawa 6angaren, sumayya ita ke kula da duk wani abun sha ko ci na nata, bimbii dai itace mata, babbar baiwa kuma masoyiya ga prince akbar, bata bari wata baiwa ta zama babbar baiwa ga prince dinta ba, gbdy ta babbanke komai tamkar ba bimbii da kk sani ba don kuwa idanunta ya bud'e da wayo da dabara taga babu sarki sai Allah, kunsan ance duniya mkrt ce,bimbii dai tayi karatun rayuwa da wayonka da hikimar ma yaka qare cikin rayuwa,6angaren abram kam prince ya hada masa sha tara ta arxiqi ya koma spain, abram na da wani babban matsayi a wurin prince akbar duk da kasancewarsa bayahude bazai ta6a mancewa dashi ba don ya bada kyakykyawar gudummawa wurin samar da farin cikinsa, sarki abu ansar ya samu lbrin abubuwan da suka wakana kuma tabbas ranshi yyi mutuqar 6aci hknne yasa ya rubutowa sarki abdallah bin jabal rubutacciyar wasiqa mai qunshe da zafafan kalmomi, wannan wasiqa tayi masifar qonawa sarki abdallah rai don cikin wasiqar har sarki abu ansar yana aibata masarautar burham cewar sun gur6ata jinin masarautarsu ta zama garmai na bayi baqar fata, wannan kalami shi tunzura sarki abdallah sosai har ya rantse sai ya dauki ran bimbii tunkan ta 6ata jinin sarautar burham, sarki abu ansar kuwa tuni ya tsinke wannan yarjejeniya na hada yarsa aure da prince yace yarsa tafi qarfin tayi kishi da qasqantacciyar baiwa mara asali, sarki abdallah ya dakatar dakansa da halartar taron manyan sarakuna saidai ya tura prince ya wakilce shi sbd yana jin kunyar hada ido da sauran sarakunan larabawa bisa kuskuren da masarautarsa ta tafka na hada jini da baqar fata, yau da dare tana tafe bayinta na biye da ita har suka isa 6angaren prince, duk suka dakata a kofa ta wuce ta shige ciki, sanye take da farar doguwar riga mai adon duwatsu, gashin kanta a tufke yasha gyara sai zabga qamshi take tana shiga ta ganshi sanye da wata farar riga ta shiga wanka yana zaune hannunsa riqe da awarwaron nan nata, dago da kansa yyi yana kallonta tana tahowa wurinsa hannunta riqe da qaramin faranti, riqar data sanya ta fito da sirrin dirinta sosai hkn ya bawa ma'adanan jikinta damar watayawa, zuba mata idanu yyi sosai musamman boobs nata dake tsatstsaye tamkar wani maye,kashe masa idanu tayi da murmushi a fuskarta, besan me lkcin data qaraso wurin dayake zaune saida ta hure masa idanu ya dawo cikin sense nashi,hannunsa ta kama ya miqe suka shiga dakin wanka, ruwa ta hada masa mai dumi cikin kwarmin ta sanya sinadaran wanka ya shiga, tana tsaye tana masa tausa saida ya daga mata hannu sannan ta dakata, juyawa tayi da niyyar fita ta bashi damar qarasa wankan,hannunsa yasa ya riqota ta dawo tana zaton ko yana da buqatar wani abu ne taji yace" baki qarasa min wanka ba zaki fita" noqe kafada tayi ta dan turo baki gaba tace" nidai ban iya yiwa babba wanka ba" bece mata uffan ba yyi saida murmushin da yyi aikuwa bata ankara ba yyi wuf ya jata cikin kwarmin wankan, zaro idanunta tayi waje tana facalfacal da ruwa tana son fita shi kuwa yasa karfi ya danne mata qafafu, kokawa ta kaure tsakaninsu, sai ture shi take idanunta a rufe taqi budewa, shikam dariya ta bashi sosai ya zuba mata idanu yana murmushi yace" a hk zamu kwana idan baki bude idanunki kin fara aikin ki ba amma idan baki iyawa ni barin miki saiki koya" aikuwa tana jin hk tayi saurin bude idanunta suka hada idanu, kallonshi take shi kuwa ya qara fito da jikinsa ta kalla sosai, kauda kanta tayi cike da kunya, matsowa yyi kusa da ita yaja mazargin doguwar rigar dake jikinta ya soma warwareta, saida ya cire tuffan dake tare da ita duk da tsilliyar da take, wankan ya soma qoqrin fara mata tayi saurin dakatar dashi ita ta soma masa, hkn yafi komai masa dadi har da lumshe idanu, tana yi yana satar fage ya rage zafi da abubuwan dake tsole idonsa, bata hana shi ba ta kyaleshi, hk suka gama wankan nan kusan dai kawai soyewa akayi cikin bathroom, wani lkcin idan ta kalli fatarta ta kalli nashi saita ga duhun fatarta ta bayyana sosai don shikam fari ne sol ga kuma hutu daya zauna a jikinsa, hannunsu na sarqe da juna suka fito cikin fararen kayan bacci iri daya masu taushi sai qamshi suke, gashinta na baje a tsakiyar gadon bayanta, zama tayi a bakin gado shima ya zauna kusa ya kamata suka kwanta saman gadon, shi prince gbdy ya sakalce baya iya bacci idan be kwanta a jikinta ba hk take fama dashi kullum, yadda uwa take ririta jariri kafin yyi bacci hk take masa idan tana son yyi bacci ya kyaleta ta huta da fitinarsa, rayuwa suke mai cike da farin ciki,koda sunyi fada toh ba jimawa zasu jone kamar basu ba, cikin watanni uku alamomin juna biyu ya bayyana ga bimbii, tayi bulbul, komai na jikinta ya qara cikowa, ita kanta idan ta tuna matsayin a baya ta kuma duba gatan data da tsinci kanta yanzu silar mijinta saita qara yiwa Allah godiya, prince yana fahimtar bimbii nada ciki ya shirya musu tfyr bazata, ya sanar da mahaifinsa tfyr amma be sanar dashi har da iyalinsa ze tafi ba, cikin daren asabar jirginsu yahau saman teku inda suka nufin yankin turai wato qasar birtaniyya, bimbii na zaune gefensa tana kallon ruwan teku hkn na tuna mata wasu muhimman abubuwan da suka faru cikin rayuwarta tayi nisa cikin tunani taji ya riqo hannunta, juyowa tayi tana kallon kyakykyawar fuskarsa da tunda take bata ta6a mafarkin Allah ze hadata da miji mai kyau irin prince ba amma gashi qaddarar aurensa ta fito da ita duniya sun hadu,wai yau ita bimbiin inna da baffi ita ke auran dan sarki balarabe daga nahiyar larabawa,murde mata hannu yyi hkn yasa tayi yar qara cike da shagwa6a yace" me kk tunani hk" murmushi tayi ta daga hannunta tana shafa sajen daya zagaye fuskarshi ta dora yatsanta sama lip dinshi dayake jajir kamar yasa lipstick tace" har yau ban ga wanda yafi ka kyau ba" qanqance idanunsa yyi yana kallonta cike da salo tamkar mai jin bacci, beyi mgn ba don wani lkcin hk yake koda ta masa mgn idan beyi niyyar tankawa ba saidai ya bata amsa da action dinsa ko kuma ta gane amsar mgnrta cikin kwayar idanunsa, yanzun ma idanunsa ta kalla sai kawai tayi murmushi ta juyar dakanta ta cigaba da kallon ruwa, kwantar dakansa yyi a shoulder dinta ya lumshe idanunsa, kowa ya kallesu sai yyi sha'awar yanayin soyayyarsu,sunyi kwanaki saman teku kafin jirginsu ya isa birnin london, musamman aka turo hadimai daga masarautar ingila su tare shi kasancewar dan sarki daga masarautar larabawa mai qarfi kuma official visit ya kawo, kai tsaye royal louge aka wuce dasu, washegari, prince akbar bin abdallah ya gana da sarauniyar ingila Queen Elizabeth I, kwanan prince uku a qasar london ya soma shirin komawa gd, rigima sosai bimbii tasa data ga shirin komawa yake babu ita, saida yyi lallashi yyi lallashi kafin ya shawo kanta ta hkr zata zauna, gdn da bimbii take gd ne mai kyan gaske, tana da yalwar hadimai wadanda kusan dukkaninsu turawa ne, saida bimbii ba turanci, sake baki tayi lkcin data ji prince ya juye harshe yana fitar da zallar tsagwaron turanci tamkar ba balarabe ba, prince a birnin london yyi karatunsa tun daga elementary sannan ya wuce Oxford, saidai idan sun koma masarauta basu amfani da al'adar kowa sai zallar al'adarsu na iyaye da kakanni, suna ji suka rabu ya koma kuwait ita kuma ta zauna a birnin london tana rainon cikin dake tare da ita, prince ya daukar mata malamai wadanda kusan dukkaninsu turawa ne suna mata special lesson, sumayya daga baya daya koma gd ya turota ta zauna da bimbii, komai mata ake, jikinta ya soma sabawa da hutu, sarki abdallah sai bayan tfyrsu ya gane tare suka tafi hkn ba qaramin 6ata ransa yyi ba gani yake ashe har akwai abunda prince xe 6oye masa, lkcin da prince ya koma sosai sarki abdallah ya dauki dumi dashi, dakyar ya sakko da taimakon sarauniyya, ita kadai ce tasan bimbii nada ciki ta fahimci hknne yasa prince ya dauketa daga masarauta, prince kam be yarda da kowa ba tunda yasan duk ba son bimbii suke ba gani yake za'a cutar da ita da abunda ke tare da ita, maganin kar ayi kar a soma shiyasa batare da shawarci kowa ba ya yanke wannan shawarar bazai dawo da bimbii masarautar burham ba har sai ta haife abunda yake cikinta kuma sai ta sauya 2kwata daga yadda suka santa, so yake ta dawo a babbar giwa yadda inuwarta kawai zata tsorata maqiya..............

Littafin nan na kudi ne, idan kina da buqata krtw zaki tura #300 ta wannan acct...0100790419,alhaji shahida nasir,union bank,saiki turo da screenshrt na payment a whatsapp ta wannan layi...07041195806......

Alkalamin Bintuu ne.....
10/10/20, 1:12 AM - Anti qamshi🌷: *DAREN GOMA SHA HUD'U*🪔🪔

Written By Bintuu Seer

43

*My dream is only you dear*......I just want to spent my life time with you my sweet woman...only you sweetheart💕💕

5mounths later
Chapter 49 · 0% Book details