Sashe 13
Daren Goma Sha Hudu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
No editing pls.
WANNAN PAGE SHINE QARSHEN FREE PAGE NA WANNAN LITTAFI MAI BUKATAR KASANCE DANI CIKIN CIGABAN SAIKI TURO DA DARI UKUNKI#300 TA WANNAN ACCT..0100790419,ALHAJI SHAHIDA NASIR,UNION BANK,SAIKI TURO DA SCREENSHRT NA PAYMENT DINKI TA WANNAN LAYI...07041195806.....IDAN DA BUKATAR QARIN BAYANI GA LAYIN KIRA NAN...08080611486....
Alkalamin Bintuu ne...
10/10/20, 1:12 AM - Anti qamshi🌷: *DAREN GOMA SHA HUD'U*🪔🪔
Written By Bintuu Seer
10
*Zinariyar mace mai ado da tagullah,jinjinar ban girma nk miki uwargida sarautar mata, kece uwar gd kuma kece amarya a gdn Dr. usman bukar*......a jima anayi sai uwar kissa mai ado da k'amshi dake nk......Hjy Hafsatu Usman Bukarâ¤ï¸ina yinki irin totally din nan, wannan page naki ne kiyi yadda kkso dashi🌺
*When I feel boring staring at you comfort me,when I feel hopeless your words give hope,when I feel weak your smile give me strength*.......My luv to you is pure,pls accept me dear💕
Washegari suka tashi kamar yadda suka saba kullum kowacce tayi 6angaren da aikinta yake,6angaren lailah kuwa kai tsaye gdn hukunci aka wuce da ita inda alkali ya zartas da hukuncin kisa akanta amma sai ta haife cikin dake cikinta tukun, kurkun qasa suka kaita ta raini cikin nata a wurin, bimbii kullum tana cikin tunanin lailah ta rasa hanyar da zata iyabi ta taimaketa daga wannan hukuncin na zalinci amma kuma kalaman su khulood har yanzu suna yawo akanta wato idan ta kasance babbar baiwa ga prince akbar zata iya samu alfarmar ku6utar da lailah kenan daga wannan danyen hukunci, zama tayi bisa wani farin dutse tana tunanin hanyar daya dace tabi wurin samun cancantar shiga wannan gasa kuma gashi ranar gabatar da za6en yana kusantowa, miqewa tayi a hnkli ta dauki kwaryar data cika da nonon raqumi ta dora akanta ta wuce dashi babban kitchen,ranar dukkaninsu sun kammala aikin nasu da wuri suka dawo 6angarensu,israt ta zaunar da bimbii tana koya mata wasu baitoci cikin wata waqar larabci, tace" tunda kince baki iya ko baiti daya daga cikin waqoqinmu na larabci ba toh ki gwada wannan ko zata shiga da kalar rawarki" miqewa bimbii tayi ta soma rera baitocin waqar tana yar rawa sai dariya suke gbdynsu, israt ta miqe tace" ku tsaya ku ga yadda zanyi a gaban prince idan na samu shiga za6en nan" sexy dance ta soma irin nasu na larabawa tana kada cikinta da kirjinta ita suke kira raqas sharqi, dariya sosai suke mata bimbii tace" baki da dama israt kuma zaki iya irin wannan rawar a gabansa baza kiji kunya ba" tace" wacce kunya idan har xe za6en" khulood tace" amma fa bana bayin da suka shirya shiga wannan za6en suna dayawa" tsaki israt tayi tace" haushi suke bani ai" khulood tace"kayy israt a gaisheki da qoqari kice muma muna baki haushi kenan" dariya tayi tace" ku idan kune ai kamar nice na samu amma sauran bayin suna samu suna matsawa zasu soma sha mn qamshi dubi fa lenah yadda take yiwa su zainah kamar ba rukuni daya suke ba da" murmushi bimbii tayi kawai tace" toh yanxu meye abunyi kunsan dai banda rukunin a tsarin gasar" israt tace" satar jiki zamuyi kawai mu shiga" khulood tace" wacce irin shawara ce wannan kina tunanin bazasu gane rukuninmu bane" israt tace" nidai ranar tsinke wannan sarqar kafan zanyi na tafi wurin za6en" shiru bimbii tayi sai tace" gsky dole su gane mu" khulood tace"kawai mu gwada yin hkn" bimbii tace" toh Allah ya kaimu ranar" da wannan shawarar a zuciyoyinsu suka kwanta bacci kowacce tana mafarkin ta samu nasara a wannan za6e........
Yau itace ranar wannan za6e, kyawawan yan matan bayin sun jeru sahu sahu kowacce cikin sutura mai kyau a farfajiyar 6angaren prince akbar suna sauraron fitowarshi, bayin dake kula da wannan gasa kuwa sai kai kawo suke a wurin, y'ay'an sarakunan nan duk suna wurin sun hakimce, gimbiya hindu itama tayi ado sai walwali take da daukar idanu tana daga gefe a zaune itama,kofar fitowa prince kawai suke kallo suna tsammanin fitowarsa, ba jimawa kofar 6angaren nasa ta bud'e ya bayyana, sanye yake cikin wata doguwar farar jallabiya da farin rawani ya dora irqa baqi a saman rawanin sai baqar alkyabba, sajensa sai daukar ido yake sbd sheqi, gefensa ubaid ne yake take masa baya sai kuma babbar baiwarsa wacce ze musanya wato lenah,fuskarta babu annuri ko kadan sai hararar jerin yan matan take don ita tafi son kullum ta kasance da babban prince tana masa hidima,tsayawa yyi yana qarewa jerin y'an matan nan kallo, caraf idanunsa suka sauka kan bimbii dake ta faman rissinar dakanta qasa,duk cikin yan mata ita kadai ce mara hasken fata sosai,dauke idanunsa yyi akanta ya kalli ubaid yace" ku fara jarrabasu" batare da 6ata lkci ba aka soma jarrabasu,farko baiwa kowacce abun girki akayi ta canki abinci da prince yafi so ta girka ta kawo masa ya dandana, bimbii tana can baya don batason prince nasaar ya ganta shiyasa take ta sunkuyar dakanta, bimbii bata iya irin girkinsu ba tayi tsuru tsuru, kowacce sai aikinta take don ana tfy ne da lkci, ganin idanu yana zuwa kanta ne yasa ta soma aikin nata cike da tunanin abunda ya kamata tayi, tashi tayi taje ta tatso nonon raqumi ta dawa ta soma aiwatar da abunda ya kamata,chugui tayi na nonon ragumin sannan tayi green tea irin wanda ta koya a wurin maheer, daya bayan daya kowacce take miqewa taje gaban prince ta sunkuya ta riqe abunda ta girka shi kuma ya dandana yaji, bimbii itace ta qarshe cikin sanyin jiki ta qaraso don ita gani take kamar za'a mata dariya abunda ta girka, sunkuya tayi a gabansa ta riqe dan qaramin plate din data saka chuguin da small mug na green tea, sai da yadan dakata sbd ganinta da yyi mai duhun fata yana kyankyamin dandana abun nata sai kuma jan dai ya dauki small spoon din dake faranta ya debi green tea din nata ya dandana sau biyu yana dandanawa sannan ya dauki chugui kadan ya dora a saman le6ensa cike da shakku, kallon ubaid yyi tuni ya fahimci abunda yake nufi, ubaid ya kalli bimbii yace" prince yana son sanin da mene kk had'a wannan abun"ya nuna mata chugui din dake saman plate din hannunta, dago da idanunta tayi tace" da nonon raqumi na hada" komar da ita wurin nata akayi ta kuma hada chuguin yadda ta hada na farko, hk dai aka cigaba da jarrabawar har akazo fagen rawa shima bimbii ta birge kowa don komai nata fita yake daban,komai irin na al'adarta take hkn shine ya dauki hnkli kowa da prince shi kansa, prince nasaar dake gefe kuwa wani irin bala'in haushi yakeji, be ta6a tunanin zata iya shiga gasan nan ba, sauran yan matan dake wurin suma mugun haushin bimbii suka soma ji tun kafin a bayyana sakamako, gani sukayi komai nata ya dauki hnklin prince akbar saidai kafin a fadi sakamako rahoto ya shigo musu cewa bimbii tana cikin rukunin bayi ne na farko kuma suna da shakkun asalinta, prince yace" duk da hk su saki sakamakon a gaban kowa" batare da 6ata lkci ba aka bayyana bimbii a matsayin wacce ta lashe wannan za6e don prince ya yaba da salon dandanon abunda ta hada da kuma yanayin rawarta,israt wani irin tsalle tayi ta qanqame bimbii cike da farin ciki don sukam riqima ce kawai ta kawo su basu ta6a zato daya daga cikinsu zata samu nasara ba, musamman ma bimbii da take jinsin baqar fata,bimbii kuwa ta kasa dago idanunta sbd fuskoki daya aika mata da harara suke cike da hassada wasu kuma zallar qiyayyace kawai irinsu gimbiya hindu da ba shiri tabar wurin cike da mamaki babban prince fal ranta tayaya ze karye dokar gdn nan ya za6i baiwa mara cikakken asali kuma wani abun takaicin ma gata baqar fata a tarihin masarautar babu dan sarkin daya ta6a za6en baqar fata a matsayin babbar baiwa don yawancinsu basu da asali don ba jinin larabawa bane, bimbii kuwa saida aka gama za6en kafin aka gane rukuninsu amma tunda prince ya riga ya za6eta a matsayin babbar baiwa ta wuce wurin, 6angaren ummul shukri kuwa abun ya bata mata rai sosai na wannan za6en da prince yyi taya ze za6i babbar baiwarsa daga qasqantattun bayi rukunin farko wannan ai tamkar zub da qimar gdn ne, za6en bimbii a matsayin babbar baiwa ya kawo gutsiri tsoma sosai a wannan masarauta wanda hkn yakai kunne sarauniyya mar'atuusaliha ta kira ummul shukri don jin yadda akayi rukunin bayi na farko suka shiga za6en shiru ummul shukri tayi don tabbas tasan laifin kowa ze gani don su bimbii a qarqashin kulawarta suke itace tun farko tayi sake, ranar ummul shukri tasha fada a wurin sarauniya mar'atussaliha har takai da an dakatar da ita daga matsayinta na wasu kwanaki, hargitsi aka samu sosai cikin wannan gdn don mafi yawan jama'ar gdn na ganin rashin cancantar bimbii a wannan matsayi, 6angaren prince kuwa ko a jiknsa don halinsa kusan daya da mahaifinsa sarki Abdallah bin jabal akwai taurin kai da kafiya musamman akan abunda suka aminta akansa, babu wanda ya isa ya sanyashi sauyawa baiwa tunda har ya riga ya za6a, ummu sumayya ita ta wuce da bimbii wurin gyara aka gyarata kamar yadda ake yiwa duk baiwar data samu nasarar samun wannan matsayi, wani tamkamemen daki aka kaita a matsayin dakin kwananta sannan ummu sumayya ta soma sanar da bimbii abunda prince yakeso da kuma wanda baya so don mugunta sai tace mata prince baya son qamshi kuma yana son mace ta din ga yawan sanya baqaqen kaya, Allah sarki bimbii duk ta dauka hkne tace"toh" daren ranar bimbii zata soma ziyartar fadar prince,bimbii cike take da tsantsar fargaba da faduwar gaba sosai harta soma dana sanin shiga wannan gasar, maqiya da mahassada kuwa kawai jiran wayewar gari suke su ga ko bimbii zata fito wankin budurci bakin qorama.....
Littafin na kudi ne ki siya ki karanta cikin yanci ba satar fage ba, idan kin shirya siya ga trasaction detail nan, zaki tura #300 ta wannan acct..0100790419,alhaji shahida nasir,union bank,saiki turomin da screesht na payment ta whatsapp through wannan layi...07041195806, idan da neman qarin bayani ga layin kira nan..08080611486......
Alkalamin Bintuu ne.....
10/10/20, 1:12 AM - Anti qamshi🌷: *DAREN GOMA SHA HUD'U*🪔🪔
Written By Bintuu Seer
11
WANNAN PAGE SHINE QARSHEN FREE PAGE NA WANNAN LITTAFI MAI BUKATAR KASANCE DANI CIKIN CIGABAN SAIKI TURO DA DARI UKUNKI#300 TA WANNAN ACCT..0100790419,ALHAJI SHAHIDA NASIR,UNION BANK,SAIKI TURO DA SCREENSHRT NA PAYMENT DINKI TA WANNAN LAYI...07041195806.....IDAN DA BUKATAR QARIN BAYANI GA LAYIN KIRA NAN...08080611486....
Alkalamin Bintuu ne...
10/10/20, 1:12 AM - Anti qamshi🌷: *DAREN GOMA SHA HUD'U*🪔🪔
Written By Bintuu Seer
10
*Zinariyar mace mai ado da tagullah,jinjinar ban girma nk miki uwargida sarautar mata, kece uwar gd kuma kece amarya a gdn Dr. usman bukar*......a jima anayi sai uwar kissa mai ado da k'amshi dake nk......Hjy Hafsatu Usman Bukarâ¤ï¸ina yinki irin totally din nan, wannan page naki ne kiyi yadda kkso dashi🌺
*When I feel boring staring at you comfort me,when I feel hopeless your words give hope,when I feel weak your smile give me strength*.......My luv to you is pure,pls accept me dear💕
Washegari suka tashi kamar yadda suka saba kullum kowacce tayi 6angaren da aikinta yake,6angaren lailah kuwa kai tsaye gdn hukunci aka wuce da ita inda alkali ya zartas da hukuncin kisa akanta amma sai ta haife cikin dake cikinta tukun, kurkun qasa suka kaita ta raini cikin nata a wurin, bimbii kullum tana cikin tunanin lailah ta rasa hanyar da zata iyabi ta taimaketa daga wannan hukuncin na zalinci amma kuma kalaman su khulood har yanzu suna yawo akanta wato idan ta kasance babbar baiwa ga prince akbar zata iya samu alfarmar ku6utar da lailah kenan daga wannan danyen hukunci, zama tayi bisa wani farin dutse tana tunanin hanyar daya dace tabi wurin samun cancantar shiga wannan gasa kuma gashi ranar gabatar da za6en yana kusantowa, miqewa tayi a hnkli ta dauki kwaryar data cika da nonon raqumi ta dora akanta ta wuce dashi babban kitchen,ranar dukkaninsu sun kammala aikin nasu da wuri suka dawo 6angarensu,israt ta zaunar da bimbii tana koya mata wasu baitoci cikin wata waqar larabci, tace" tunda kince baki iya ko baiti daya daga cikin waqoqinmu na larabci ba toh ki gwada wannan ko zata shiga da kalar rawarki" miqewa bimbii tayi ta soma rera baitocin waqar tana yar rawa sai dariya suke gbdynsu, israt ta miqe tace" ku tsaya ku ga yadda zanyi a gaban prince idan na samu shiga za6en nan" sexy dance ta soma irin nasu na larabawa tana kada cikinta da kirjinta ita suke kira raqas sharqi, dariya sosai suke mata bimbii tace" baki da dama israt kuma zaki iya irin wannan rawar a gabansa baza kiji kunya ba" tace" wacce kunya idan har xe za6en" khulood tace" amma fa bana bayin da suka shirya shiga wannan za6en suna dayawa" tsaki israt tayi tace" haushi suke bani ai" khulood tace"kayy israt a gaisheki da qoqari kice muma muna baki haushi kenan" dariya tayi tace" ku idan kune ai kamar nice na samu amma sauran bayin suna samu suna matsawa zasu soma sha mn qamshi dubi fa lenah yadda take yiwa su zainah kamar ba rukuni daya suke ba da" murmushi bimbii tayi kawai tace" toh yanxu meye abunyi kunsan dai banda rukunin a tsarin gasar" israt tace" satar jiki zamuyi kawai mu shiga" khulood tace" wacce irin shawara ce wannan kina tunanin bazasu gane rukuninmu bane" israt tace" nidai ranar tsinke wannan sarqar kafan zanyi na tafi wurin za6en" shiru bimbii tayi sai tace" gsky dole su gane mu" khulood tace"kawai mu gwada yin hkn" bimbii tace" toh Allah ya kaimu ranar" da wannan shawarar a zuciyoyinsu suka kwanta bacci kowacce tana mafarkin ta samu nasara a wannan za6e........
Yau itace ranar wannan za6e, kyawawan yan matan bayin sun jeru sahu sahu kowacce cikin sutura mai kyau a farfajiyar 6angaren prince akbar suna sauraron fitowarshi, bayin dake kula da wannan gasa kuwa sai kai kawo suke a wurin, y'ay'an sarakunan nan duk suna wurin sun hakimce, gimbiya hindu itama tayi ado sai walwali take da daukar idanu tana daga gefe a zaune itama,kofar fitowa prince kawai suke kallo suna tsammanin fitowarsa, ba jimawa kofar 6angaren nasa ta bud'e ya bayyana, sanye yake cikin wata doguwar farar jallabiya da farin rawani ya dora irqa baqi a saman rawanin sai baqar alkyabba, sajensa sai daukar ido yake sbd sheqi, gefensa ubaid ne yake take masa baya sai kuma babbar baiwarsa wacce ze musanya wato lenah,fuskarta babu annuri ko kadan sai hararar jerin yan matan take don ita tafi son kullum ta kasance da babban prince tana masa hidima,tsayawa yyi yana qarewa jerin y'an matan nan kallo, caraf idanunsa suka sauka kan bimbii dake ta faman rissinar dakanta qasa,duk cikin yan mata ita kadai ce mara hasken fata sosai,dauke idanunsa yyi akanta ya kalli ubaid yace" ku fara jarrabasu" batare da 6ata lkci ba aka soma jarrabasu,farko baiwa kowacce abun girki akayi ta canki abinci da prince yafi so ta girka ta kawo masa ya dandana, bimbii tana can baya don batason prince nasaar ya ganta shiyasa take ta sunkuyar dakanta, bimbii bata iya irin girkinsu ba tayi tsuru tsuru, kowacce sai aikinta take don ana tfy ne da lkci, ganin idanu yana zuwa kanta ne yasa ta soma aikin nata cike da tunanin abunda ya kamata tayi, tashi tayi taje ta tatso nonon raqumi ta dawa ta soma aiwatar da abunda ya kamata,chugui tayi na nonon ragumin sannan tayi green tea irin wanda ta koya a wurin maheer, daya bayan daya kowacce take miqewa taje gaban prince ta sunkuya ta riqe abunda ta girka shi kuma ya dandana yaji, bimbii itace ta qarshe cikin sanyin jiki ta qaraso don ita gani take kamar za'a mata dariya abunda ta girka, sunkuya tayi a gabansa ta riqe dan qaramin plate din data saka chuguin da small mug na green tea, sai da yadan dakata sbd ganinta da yyi mai duhun fata yana kyankyamin dandana abun nata sai kuma jan dai ya dauki small spoon din dake faranta ya debi green tea din nata ya dandana sau biyu yana dandanawa sannan ya dauki chugui kadan ya dora a saman le6ensa cike da shakku, kallon ubaid yyi tuni ya fahimci abunda yake nufi, ubaid ya kalli bimbii yace" prince yana son sanin da mene kk had'a wannan abun"ya nuna mata chugui din dake saman plate din hannunta, dago da idanunta tayi tace" da nonon raqumi na hada" komar da ita wurin nata akayi ta kuma hada chuguin yadda ta hada na farko, hk dai aka cigaba da jarrabawar har akazo fagen rawa shima bimbii ta birge kowa don komai nata fita yake daban,komai irin na al'adarta take hkn shine ya dauki hnkli kowa da prince shi kansa, prince nasaar dake gefe kuwa wani irin bala'in haushi yakeji, be ta6a tunanin zata iya shiga gasan nan ba, sauran yan matan dake wurin suma mugun haushin bimbii suka soma ji tun kafin a bayyana sakamako, gani sukayi komai nata ya dauki hnklin prince akbar saidai kafin a fadi sakamako rahoto ya shigo musu cewa bimbii tana cikin rukunin bayi ne na farko kuma suna da shakkun asalinta, prince yace" duk da hk su saki sakamakon a gaban kowa" batare da 6ata lkci ba aka bayyana bimbii a matsayin wacce ta lashe wannan za6e don prince ya yaba da salon dandanon abunda ta hada da kuma yanayin rawarta,israt wani irin tsalle tayi ta qanqame bimbii cike da farin ciki don sukam riqima ce kawai ta kawo su basu ta6a zato daya daga cikinsu zata samu nasara ba, musamman ma bimbii da take jinsin baqar fata,bimbii kuwa ta kasa dago idanunta sbd fuskoki daya aika mata da harara suke cike da hassada wasu kuma zallar qiyayyace kawai irinsu gimbiya hindu da ba shiri tabar wurin cike da mamaki babban prince fal ranta tayaya ze karye dokar gdn nan ya za6i baiwa mara cikakken asali kuma wani abun takaicin ma gata baqar fata a tarihin masarautar babu dan sarkin daya ta6a za6en baqar fata a matsayin babbar baiwa don yawancinsu basu da asali don ba jinin larabawa bane, bimbii kuwa saida aka gama za6en kafin aka gane rukuninsu amma tunda prince ya riga ya za6eta a matsayin babbar baiwa ta wuce wurin, 6angaren ummul shukri kuwa abun ya bata mata rai sosai na wannan za6en da prince yyi taya ze za6i babbar baiwarsa daga qasqantattun bayi rukunin farko wannan ai tamkar zub da qimar gdn ne, za6en bimbii a matsayin babbar baiwa ya kawo gutsiri tsoma sosai a wannan masarauta wanda hkn yakai kunne sarauniyya mar'atuusaliha ta kira ummul shukri don jin yadda akayi rukunin bayi na farko suka shiga za6en shiru ummul shukri tayi don tabbas tasan laifin kowa ze gani don su bimbii a qarqashin kulawarta suke itace tun farko tayi sake, ranar ummul shukri tasha fada a wurin sarauniya mar'atussaliha har takai da an dakatar da ita daga matsayinta na wasu kwanaki, hargitsi aka samu sosai cikin wannan gdn don mafi yawan jama'ar gdn na ganin rashin cancantar bimbii a wannan matsayi, 6angaren prince kuwa ko a jiknsa don halinsa kusan daya da mahaifinsa sarki Abdallah bin jabal akwai taurin kai da kafiya musamman akan abunda suka aminta akansa, babu wanda ya isa ya sanyashi sauyawa baiwa tunda har ya riga ya za6a, ummu sumayya ita ta wuce da bimbii wurin gyara aka gyarata kamar yadda ake yiwa duk baiwar data samu nasarar samun wannan matsayi, wani tamkamemen daki aka kaita a matsayin dakin kwananta sannan ummu sumayya ta soma sanar da bimbii abunda prince yakeso da kuma wanda baya so don mugunta sai tace mata prince baya son qamshi kuma yana son mace ta din ga yawan sanya baqaqen kaya, Allah sarki bimbii duk ta dauka hkne tace"toh" daren ranar bimbii zata soma ziyartar fadar prince,bimbii cike take da tsantsar fargaba da faduwar gaba sosai harta soma dana sanin shiga wannan gasar, maqiya da mahassada kuwa kawai jiran wayewar gari suke su ga ko bimbii zata fito wankin budurci bakin qorama.....
Littafin na kudi ne ki siya ki karanta cikin yanci ba satar fage ba, idan kin shirya siya ga trasaction detail nan, zaki tura #300 ta wannan acct..0100790419,alhaji shahida nasir,union bank,saiki turomin da screesht na payment ta whatsapp through wannan layi...07041195806, idan da neman qarin bayani ga layin kira nan..08080611486......
Alkalamin Bintuu ne.....
10/10/20, 1:12 AM - Anti qamshi🌷: *DAREN GOMA SHA HUD'U*🪔🪔
Written By Bintuu Seer
11