Sashe 51
Daren Goma Sha Hudu Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Ammar,adeel,areef,sunayen babies din kenan, shagali akayi d'an gaske ita kanta sarauniya tayi rawar gani a sunan yaran duk da 6acin ran dake qunshe a cikin zuciyarta, wannan shagalin suna daya gudana a masarautar burham shine yasa y'an jaridu watsa lbrin haihuwar a kafafen yad'a labarai inda hkn ya fallasa asalin mafarin soyayyar prince akbar da bimbii ga y'an jaridu, wannan lbri jaridar OMAN ita ta soma wallafashi inda sauran jaridu da kafafen yada labarai na qasaahen larabawa suka dauki lbrin da zafi zafi, abunda ya qarawa lbrin armashi shine kasancewar bimbii baqar fata wacce itace baqar fata ta farko data ta6a hada jini da jinin sarautar larabawa kuma a masarauta mai qarfi, sannan yanayin challenges da soyayyar tasu ta fuskanta yasa tuni lbrin nasu ya zamto controversial a nahiyar larabawa, hkn shine ya janyo hnklin kafafen yada labarai na duniya suka soma buga wannan labari, wannan ya kasance wata daukaka babba ga bimbii don sunanta ya soma shahara yana fita a duniya, gdn tv na NYA su suka soma aika katin gayyata ga princess bimbii mata a gdn prince akbar saidai bata samu damar amsa gayyatarsu ba, musamman kungiya ta yan jaridu daga newyork sukayo tattaki har masarautar burham don ganawa da wadannan masoya, abunda yasa yan jarida suka daukaki lbrin sbd yadda suka ga jama'a sun karbe shi, first black woman as a princess in arab kingdom,just a wonderful, prince da princess sun amince sun zanta da wadannan yan jarida, suna musu tmbyoyi suna basu amsa cike da barkwanci, you ppl will imagine how bimbii speak fluent english during the conference, abun ya qayatar ya bada citta, bimbii kuka tayi sosai lkcin data hada idanu da tawagar yan jarida wai duk ita suke so ta musu mgn, bata ta6a zaton cikin rayuwa Allah ze mata irin wannan daukakan ba, sarauniya mar'atussaliha kuwa yau da dare ta kira wasu yan mata biyu daga cikin kuyanginta su mata rakiya tana son taka qafafunta ta zaga wannan gd,tana tafe suna binta a baya har suka yanko wani wurin da babu yalwar zirga zirgar bayi, hango ummu nana tayi suna mgn da uxair irin mgnr qus qus din nan can nesa daga inda suke, ummu nana sam batasan sarauniya ta fito zagayen shan iska ba, mamaki tayi sosai,sauya hanya sarauniya tayi suka bi ta baya, tun daga lkcin sai sarauniya ta soma sanya idanu kan shige da ficen ummu nana har ta sanya wata baiwa mai suna jalila ta bibiyi mata lamarin ummu nana, jalila ta zamto tana saka idanunta sosai kan ummu nana har kunnenta ya jiyo mata wani babban sirri, jiki na rawa ta isa ga sarauniyya ta zayyana mata abunda taji ummu nana na fada ita da uxair, ba wani zance bane sai na poisoning jaririn bimbii na farko da sukayi cikin ruwan wanka, shiru sarauniya mar'atussaliha tayi sai lkcin ta fahimci abunda ya hana prince akbar kawo yaransa 6angarenta wataqila shi yana zargin da sanin mahaifiyarsa aka cutar mata da yaro,wannan tunanin sarauniya duk abu ya dameta zuciyarta tayi baqi tunanin irin hukuncin daya kamata ta dauka kan ummu nana take na wannan cin amana data mata.
10/10/20, 1:12 AM - Anti qamshi🌷: 45*****
NIGERIA QASARMU TA GADO....waiwayen baya..
Rugar lamido tana cikin jihar gombe ne, ruga ce ta fulani kuma babbar ruga ce sosai wanda cigaba ya soma qarasawa wurin,malam abba shine mahaifin bimbii wadda suke kira baffi sai mahaifiyarta halima ita kuma suna kiranta da inno, bimbii asalin sunanta khadijah sai yayarta mai suna hauwa'u wacce tana aure a gdn uban rugarsu wato hardo, sai kuma lamido wanda yake dan qanin mahaifinta amma ya taso a gdnsu ne, lamido yaso bimbii tun tana zanin goyonta,lkcin data fara wayyo shaquwa sosai ta shiga tsakaninsu bacci kadai ke rabasu, wani lkcin hk take binsa kiwo yana kiwo tana masa waqa, lkcin data fara zama budurwa ta sai ta dena binshi kiwo saidai tabi yan matan ruga su tafi tallan nono, bimbii tayi tashen farin jini wanda hkn yasa lamido yyi saurin furta mata so don kar garin kallon ruwa kwado yyi masa qafa, yasha wahala kafin ta yarda dashi duk kuwa da shaquwar dake tsakaninsu, wata rana hamma isuhu wato wan inna dake zaune a birni yazo yaga lamido ya nemi baffi yabar lamido ya bishi birni yyi ya sanya shi krtun boko, sam baffi yaqi amincewa da wannan zance don ganin boko yake tamkar kafirci ko ficewa daga addini, wannan yasa hamma isuhu ya koma birni batare da lamido ya bishi sai da aka sake daukar dogon lkci ya sake zuwa ruga nan ma ya sake roqar alfarma wannan karo be ambaci karatun boko ba sai yace ya samar masa wani aiki a birni, dakyar da taimakon inno baffi ya kyale lamido yabi hamma isuhu birni, suna zuwa birni kuwa lamido ya nuna yana da sha'awa a karatun nasara, hamma isuhu kuwa beyi shawara da kowa ba ya miqa lamido mkrtr boko, lamido baya jimawa bezo ruga ba sbd bimbiinsa amma duk da hk be nunawa baffi ya shiga mkrtr boko ba, zuwan sa na qarshe ne ya bata wannan tsohon zoben kan tayi alqawarin bata barinsa komai rintsi ta riqe amanar soyayyarsa tayi masa wannan alqawari itama ta bashi nata zoben wanda har kwanan gobe yana hannunsa be cire ba, be jima da komawa birni ba wannan qaddarar ta 6acewar bimbii ta afku, ranar talata qungun yan mata fillon daga rugar lamido cikin har da bimbi suka shiga kasuwar jalla tallan nono, wurin qarfe shida kowaccensu ta saida nononta suka hawo akori kura ta saukesu a bakin qaramin kogi wanda sai sun tsallakeshi zasu dauki hanyar shiga rugar lamido, kwale kwale suka hau sannan suka soma ratsawa ta cikin gonaki sai sauri suke don magriba ta qarato, kunsan ance qaddara ta riga fata suna dab da shiga rugarsu kowacce dauke da kwaryar nononta akanta motar turawa masu kwasar bayi tasha gabansu, tsayawa sukayi suna kallon motar cike da fargaba har lkcin da wadannan turawa suka fito sanye suke da hula malafa, wani daga cikin turawan fuskarsa dauke da baqin tabarau ya ba blacks din dake tare dasu dama kan su kama yan matan fillon su sanyasu cikin mota, yan matan fillon na ganin hk wasu daga cikinsu suka yada kwaryoyin nonon dake kansu suka fada cikin gonaki da gudu suna 6uya a dogayen tsiron masara, sunyi nasarar chafke wasu shida daga cikinsu har da bimbii sauran kuma Allah ya basu sa'ar tserewa sune suka kai wannan lbri cikin ruga, hnklin iyayen wadannan yan mata ya tashi mutuqa musamman da suka ga kwanaki sun soma ja babu labarin ganinsu, baffi da inno da hauwa'u kwatanta tashin hnklin da suka shiga ma 6ata lkci ne, lamido kam yana birni bashi da lbrin 6acewar bimbii saida ya dawo yaji wannan mummunan lbri wanda takaisa da kwantawa cuta, saida ya shafe makonni a kwance kafin Allah ya bashi lfy ya rumgumi qaddara, wannan shine silar fitowar bimbii duniya,bari mu dawo kan lbrinmu,,,,
Inno tana saida da qosai da safe yau kamar kullum da safe ta fito tsakar gd ta kunna murhu ta dora kaskon suya ta soma zubi, wani yaro mai suna iro ne ya shigo yace" inno ki sawa adda jamila na sittin a kaskon farko" tace" toh" janyo tsohuwar jaridar dake gefenta tayi ta buda zata yago shafin ta zuba qosai ciki idanunta yyi tozali da hoton wata mace mai kama da diyarta sak, qurawa hoton jaridar idanu tayi taga matar tana riqe da hannun wani kyakykyawan balarabe, sosai take kallon hoton zuciyarta na wani irin dokawa, hannunta sai karkarwa yake ta miqe da sauri har tayi kamar zata 6arar da qullin qosan ta soma kwalawa baffi kira a rikice, yana cikin rumbu ya jiyo wannan kira da take masa tamkar bana lfy ba ya fito a dan firgice, tana ganinta ta nufo inda yake hannunta riqe da jaridar ta kalleshi muryarta na rawa tace" malam dubamin wannan hoton dake wannan jarida ka gani" amsar jaridar yyi yana kallon hoton bimbii da yan jarida suka daukesu hannunta sarqe cikin na prince, fuskarta dauke da murmushi , sosai ya gano tsantsar kamanni wannan mace da diyarsa data 6ace amma zuciyarsa bata kawo wannan itace bimbiinsu ba sbd karma su yaudari kansu, dago idanu yyi ya kalli inna yace" naga kamar suna yanayi da diyarki" tace" yanayi kawai toh wallah wannan diyata ce" murmushi baffi yyi yace" lalle kam, ki dawo cikin hnklinki wannan balarabiya ce ba bafulata na ba" mayar dakanta tayi tana sake kallon jaridar shi kuwa baffi ya wuce ya nufi wurin turken shanunsa yana tsatsar nono, inna shigewa tayi daki ta cusa wannan jaridar qasar adaka tana son lamido yazo ya krt mata abunda ke rubuce cikin wannan jarida..............
Littafin nan na kudi ne, idan kina da buqatar krtw zaki tura #300 ta wannan acct..0100790419,alhaji shahida nasir,union bank saiki tura screenshrt a whatsapp ta wannan layi...07041195806......
Alkalamin Bintuu ne....
10/10/20, 1:12 AM - Anti qamshi🌷: *DAREN GOMA SHA HUD'U*🪔🪔
Written By Bintuu Seer
46
*LOVE IS SWEET,LOVE IS BITTER*💕💕
10/10/20, 1:12 AM - Anti qamshi🌷: 45*****
NIGERIA QASARMU TA GADO....waiwayen baya..
Rugar lamido tana cikin jihar gombe ne, ruga ce ta fulani kuma babbar ruga ce sosai wanda cigaba ya soma qarasawa wurin,malam abba shine mahaifin bimbii wadda suke kira baffi sai mahaifiyarta halima ita kuma suna kiranta da inno, bimbii asalin sunanta khadijah sai yayarta mai suna hauwa'u wacce tana aure a gdn uban rugarsu wato hardo, sai kuma lamido wanda yake dan qanin mahaifinta amma ya taso a gdnsu ne, lamido yaso bimbii tun tana zanin goyonta,lkcin data fara wayyo shaquwa sosai ta shiga tsakaninsu bacci kadai ke rabasu, wani lkcin hk take binsa kiwo yana kiwo tana masa waqa, lkcin data fara zama budurwa ta sai ta dena binshi kiwo saidai tabi yan matan ruga su tafi tallan nono, bimbii tayi tashen farin jini wanda hkn yasa lamido yyi saurin furta mata so don kar garin kallon ruwa kwado yyi masa qafa, yasha wahala kafin ta yarda dashi duk kuwa da shaquwar dake tsakaninsu, wata rana hamma isuhu wato wan inna dake zaune a birni yazo yaga lamido ya nemi baffi yabar lamido ya bishi birni yyi ya sanya shi krtun boko, sam baffi yaqi amincewa da wannan zance don ganin boko yake tamkar kafirci ko ficewa daga addini, wannan yasa hamma isuhu ya koma birni batare da lamido ya bishi sai da aka sake daukar dogon lkci ya sake zuwa ruga nan ma ya sake roqar alfarma wannan karo be ambaci karatun boko ba sai yace ya samar masa wani aiki a birni, dakyar da taimakon inno baffi ya kyale lamido yabi hamma isuhu birni, suna zuwa birni kuwa lamido ya nuna yana da sha'awa a karatun nasara, hamma isuhu kuwa beyi shawara da kowa ba ya miqa lamido mkrtr boko, lamido baya jimawa bezo ruga ba sbd bimbiinsa amma duk da hk be nunawa baffi ya shiga mkrtr boko ba, zuwan sa na qarshe ne ya bata wannan tsohon zoben kan tayi alqawarin bata barinsa komai rintsi ta riqe amanar soyayyarsa tayi masa wannan alqawari itama ta bashi nata zoben wanda har kwanan gobe yana hannunsa be cire ba, be jima da komawa birni ba wannan qaddarar ta 6acewar bimbii ta afku, ranar talata qungun yan mata fillon daga rugar lamido cikin har da bimbi suka shiga kasuwar jalla tallan nono, wurin qarfe shida kowaccensu ta saida nononta suka hawo akori kura ta saukesu a bakin qaramin kogi wanda sai sun tsallakeshi zasu dauki hanyar shiga rugar lamido, kwale kwale suka hau sannan suka soma ratsawa ta cikin gonaki sai sauri suke don magriba ta qarato, kunsan ance qaddara ta riga fata suna dab da shiga rugarsu kowacce dauke da kwaryar nononta akanta motar turawa masu kwasar bayi tasha gabansu, tsayawa sukayi suna kallon motar cike da fargaba har lkcin da wadannan turawa suka fito sanye suke da hula malafa, wani daga cikin turawan fuskarsa dauke da baqin tabarau ya ba blacks din dake tare dasu dama kan su kama yan matan fillon su sanyasu cikin mota, yan matan fillon na ganin hk wasu daga cikinsu suka yada kwaryoyin nonon dake kansu suka fada cikin gonaki da gudu suna 6uya a dogayen tsiron masara, sunyi nasarar chafke wasu shida daga cikinsu har da bimbii sauran kuma Allah ya basu sa'ar tserewa sune suka kai wannan lbri cikin ruga, hnklin iyayen wadannan yan mata ya tashi mutuqa musamman da suka ga kwanaki sun soma ja babu labarin ganinsu, baffi da inno da hauwa'u kwatanta tashin hnklin da suka shiga ma 6ata lkci ne, lamido kam yana birni bashi da lbrin 6acewar bimbii saida ya dawo yaji wannan mummunan lbri wanda takaisa da kwantawa cuta, saida ya shafe makonni a kwance kafin Allah ya bashi lfy ya rumgumi qaddara, wannan shine silar fitowar bimbii duniya,bari mu dawo kan lbrinmu,,,,
Inno tana saida da qosai da safe yau kamar kullum da safe ta fito tsakar gd ta kunna murhu ta dora kaskon suya ta soma zubi, wani yaro mai suna iro ne ya shigo yace" inno ki sawa adda jamila na sittin a kaskon farko" tace" toh" janyo tsohuwar jaridar dake gefenta tayi ta buda zata yago shafin ta zuba qosai ciki idanunta yyi tozali da hoton wata mace mai kama da diyarta sak, qurawa hoton jaridar idanu tayi taga matar tana riqe da hannun wani kyakykyawan balarabe, sosai take kallon hoton zuciyarta na wani irin dokawa, hannunta sai karkarwa yake ta miqe da sauri har tayi kamar zata 6arar da qullin qosan ta soma kwalawa baffi kira a rikice, yana cikin rumbu ya jiyo wannan kira da take masa tamkar bana lfy ba ya fito a dan firgice, tana ganinta ta nufo inda yake hannunta riqe da jaridar ta kalleshi muryarta na rawa tace" malam dubamin wannan hoton dake wannan jarida ka gani" amsar jaridar yyi yana kallon hoton bimbii da yan jarida suka daukesu hannunta sarqe cikin na prince, fuskarta dauke da murmushi , sosai ya gano tsantsar kamanni wannan mace da diyarsa data 6ace amma zuciyarsa bata kawo wannan itace bimbiinsu ba sbd karma su yaudari kansu, dago idanu yyi ya kalli inna yace" naga kamar suna yanayi da diyarki" tace" yanayi kawai toh wallah wannan diyata ce" murmushi baffi yyi yace" lalle kam, ki dawo cikin hnklinki wannan balarabiya ce ba bafulata na ba" mayar dakanta tayi tana sake kallon jaridar shi kuwa baffi ya wuce ya nufi wurin turken shanunsa yana tsatsar nono, inna shigewa tayi daki ta cusa wannan jaridar qasar adaka tana son lamido yazo ya krt mata abunda ke rubuce cikin wannan jarida..............
Littafin nan na kudi ne, idan kina da buqatar krtw zaki tura #300 ta wannan acct..0100790419,alhaji shahida nasir,union bank saiki tura screenshrt a whatsapp ta wannan layi...07041195806......
Alkalamin Bintuu ne....
10/10/20, 1:12 AM - Anti qamshi🌷: *DAREN GOMA SHA HUD'U*🪔🪔
Written By Bintuu Seer
46
*LOVE IS SWEET,LOVE IS BITTER*💕💕