Sashe 37
Daren Goma Sha Hudu Part 1 Complete Hausa Novel · about 9 min read
Littafin nan na kudi ne, idan kina da buqatar karantawa zaki tura #300 ta wannan acct...0100790419,alhaji shahida nasir, saiki turon da screesht ta wannan layi a whatsapp...07041195806......
Alkalamin Bintuu ne......
10/10/20, 1:12 AM - Anti qamshi🌷: *DAREN GOMA SHA HUD'U*🪔🪔
Written By Bintuu Seer
30
*Without you in my life there is no happiness*.....how long can I wait for you my love💕💕
Cikin dare ta farka ta bude idanu ta ganta kwance bisa gadon asibiti, dakin babu kowa sai ita kadai, qoqarin miqewa take zaune taji duk jikinta yyi tsami tamkar wacce ta shekara tana jinya, ciza le6enta tayi ta miqe zaune dakyar, kofar dakin taga an turo ta waiga da sauri ta gano ummu farhan, tana ganinta zaune ta qaraso da yalwar fara'a a fuskarta tana mata sannu da jiki,daga kai kawai bimbii tayi,kamar yadda ta saba mata cup ta dauka ta zuba mata zuma a ciki ta bata ta shanye, shigowar Dr.maheer cikin dakin ne yasa su kallon kofa, tsayawa yyi chak yana qarewa bimbii kallo da take zaune riqe da cup a hannunta sannan ya soma takowa a hnkli ya qaraso wurin gadon da take, kallon dayake mata ne yasa ta dago da kanta ta kalleshi suka hada idanu, sam ita bata gane shi ba amma mamakinta shine meye yasa hk kawai shi wannan mutum ze tsareta da idanu hk, Dr.maheer kuwa tsabar mamakin bimbii ne ya qamar dashi a wurin ganin yadda ta nuna 2kwata bata ma gane shi ba, kallonta yyi sosai ya nuna mata cikin dake jikinta yace" wannan meye a jikinki" ummu farhan kallon maheer tayi galala sai kuma ta mayar da dubanta kan bimbii data sunkuyar dakanta tana kallon cikin dake jikinta, yace" daman hk kk ban sani ba, sai yanzu na fahimci abunda yasa ki gudu wato sbd baki samun abunda kk buqata koh" dukkaninsu kallon maheer suke da tarin mamaki musamman bimbii da ko kusa bata fuskanci inda zancen Dr.maheer yasa gaba ba, kallon ummu farhan bimbii tayi ta nuna maheer da hannu tace" ummu wannan waye shi" murmushi ummu farhan tayi tace" shine likitan daya duba ki" murmushi bimbii tayi tace" toh meye yake fada hk" dafata ummu farhan tayi tace" ki bar wannan mgn zamuyi anjima" wannan abu ba qaramin fusata Dr.maheer yyi ba yace" kin manta dani koh sbd kin samu tsinannen daya la'anta rayuwarki,uhumm" miqewa ummu farhan tayi cike da fushi tace" ya isheka hk mn, baka ganin halin da yarinya ke ciki ne kk takura mata da wasu zantuttuka nk" bimbii ta kalleta tace" ummu wai meye ke faruwa ne dani" daidai lkcin abeed da maheer suka shigo suka tarar da abunda ke faruwa, farhan ya kalli Dr.maheer yace" wai kai waye ne kk takura mn" murmushi Dr.maheer yyi ya fizgo hannu bimbii ya cire mata drift din dake hannunta tunda ya riga ya qare sannan ya dago dakansa ya kalli farhan yace" nine mamallakinta gbdy" abeed ya kalli Dr.maheer yana son mgn kuma sai yyi shiru can dai ya dago dakansa yace" doctor ita wannan da kk gani tana da matslr lose of memory bazata gane abunda kk fada ba yanzu" saurin kallon bimbii maheer yyi cike da mamaki, farhan kuwa haushi ne ya cika shi, ita kuwa bimbii kallon kowa take a wurin galalau tamkar wata sakarya sbd bata fuskanci abunda yake faruwa ba, juyawa abeed yyi ya fice daga dakin Dr.maheer yabi bayansa, office din Dr.maheer suka shiga ya nuna masa wurin zama ya zauna, 2tiryan abeed ya labartawa Dr.maheer yanayin daya tsinci bimbii, shiru yyi ya kasa mgn, dago dakansa yyi yace" kaima bakasan waye da cikin jikinta ba kenan" kada kai abeed yyi alamar ehh, gbdy kansa ya kulle ya rasa abunda ke masa dadi, miqewa yyi ya fice daga office din shima abeed ya miqe yabi bayansa, batare da wani 6ata lkci ba Dr.maheer ya nufi neurologists dept ya samu Dr.waaz suka tattauna, washegari aka sanya bimbii cikin wani na'urar don't bincika mtslr dake faruwa da kwakwalwarta, abunda suka gani kawai shine ta samu temporary lose of memory amma with time insha'Allah all past events ze din ga dawo mata cikin brain nata, cikinta dake jikinta kuma yana da watanni shida da kwanaki, lkcin daya ga result din shiru yyi sbd shi sai yanzu ne yarda tayi losing memory, kwananta uku sukayi discharge nata amma 2qiri Dr.maheer ya nunawa abeed wlh bimbii wurinshi zata koma tunda ita din property dinsa ce yana da certificate na mallakarta, farhan da umminsa suka doge kan basu san wannan zance ba, Dr.maheer yace" idan kunki bani ita da arziki toh hukuma zata bani ita" abeed mutum ne mara son hargitsi tashi daya ya damqawa Dr.maheer bimbii, farhan baqin ciki kamar ze kashe shi, ranar qin yiwa kowa mgn yyi, bimbii kam bata san abunda ke faruwa ba sai wayar gari tayi ta nemi wannan iyali ta rasa sun tafi sun barta a asibitin ko sallama abeed be bari sun mata ba sbd kar hnklinta ya tashi ko kuma taqi amincewa, Dr.maheer ya shigo dakin dakansa ya sanar mata tfyrsu sannan ya shaida mata duk abunda ya faru, yace" yanzu gida na zaki koma da zama" wani irin kallo ta masa mai kama da harara sai kuma ta fashe da kuka tace" kai wanne irin mutum ne hk kawai zaka rabani da dan'uwana da iyayena" murmushi yyi yace" su waye iyayen nk? uhum, ko ban furta miki ba kina kallon launin fatarki da nasu kinsan basu ne iyayenki ba ai suma tsintarki sukayi da cikin da basu san daga inda kk samo shi ba,kona arziqi kona tsiya nafi gani ma dai na tsiyan ne" qura masa idanu tayi kawai tana sauraron baqaqen maganganun dake fita daga bakinsa kan cikin dake jikinta da ita kanta batasan a ina ta same shi ba, murmushin rainin hnkli ya mata daya ga tana kallonshi ya noqe kafadarsa tare da ta6e baki, badan ta so ba hk ta tashi tabi bayan Dr.maheer suka fita daga dakin suka fice compound na hospital din sai 2waige take ko zata gano ummu farhan ko farhan amma bata ga ko masu kama dasu ba, bude mata mota Dr.maheer yyi ta doge taqi shiga saida ya matso da niyyar daukanta ya cusata ciki tayi saurin shiga motar,farhan kuwa yana la6e daidai gate din fita daga hospital din yana kallon fitowarsu, hawayen dayake 6oyewa suka soma sauka kan quncinsa yana kallo har suka fice daga hospital din, tana ta 2kalle ta jikin glass din motars, har suka qaraso wani wurin inda ta hango tarin mahaya dawakai suna wucewa, wannan abun yaso tuna mata da wani abu amma ta kasa tunawa dole ta hkr, suna shiga farfajiyar gdn yyi parking yar motar shi gefe sannan ya fita ya bude mata ta fito, sai kallon gdn take har suka shiga building din maheer,two bedroom flat ne don hk ya bata daki daya, zama tayi a dan qaramin parlourn nasa sai qarewa ko'ina kallo take, shi kuwa ya shige bedroom nasa sai can ya fito sanye da three quater baqi da wata shirt ya shiga kitchen dakansa ya hada mata black tea da honey meast ya kawo gabanta ya ajiye, sannan ya tafi ya gyara mata bedroom din nata, ni kuwa nace lalle yaushe maheer ya zama bawan baqar fata,dakyar bimbii ta yarda tasha black tea, nuna mata dakinta yyi ta tashi ta shiga, dakin madaidaci mai kyau, ita gabanta har yanzu be bar faduwa ba sbd ta lura tunda ta shigo wannan gd bata ga matar gdn ba, tashi tayi da sauri ta sanya key ta rufe kofar sannan ta koma ta kwanta, maheer kuwa yazo ya buga ya buga taqi budewa so yake ta fito tayi dinner amma qirmishishi taqi bude kofar kuma tana jinsa sarai hk ya hkr ya koma yyi dinner dinsa shi kadai, bimbii kuwa kwanciya tayi ta matsantawa kanta da tunani don tana son tuna abubuwa amma kwakwalwarta tamkar ta toshe hk har kanta ya soma sara mata, hk bimbii ta cigaba da rayuwa a gdn maheer shi kuwa yana qoqari wurin bata kulawa yana ture damuwarsa kan cikin dake jikinta, ennah mahaifiyar maheer har yanzu batasan maheer ya gano baiwarsa ba don be sanar da ita ba hkma yayansa, masarautar burham kuwa tsantsar makirci ne yake kai kawo a cikinta, sarki abdallah yaqi sakin prince akbar duk kuwa da iyakar qoqarin neman afuwa da sarauniya keyi a madadinsa kullum ba dare ba rana amma sarki abdallah bin jabal shegen taurin kai ne dashi tamkar na kafiran farko, sarki abdallah yana zaune a dakin ganawar sirri shi da prince nasaar suna tattauna kan yadda zasu buda harkar kasuwanci tsakanin masarautar burham da manyan qasashe na turai, sarki abdallah bin jabal yana daya daga cikin manyan merchants na duniya dake fita da danyen gold a kasuwar duniya, shiyasa ya tara arxiki na ban mamaki, prince nasaar ya fito da wani qaramin akwati ya ajiye a gabansa yace" takardar yarjejrniyar kasuwanci ne tsakanin wannan masarauta da qasar japan" saurin daukan qaramin akwatin sarki abdallah bin jabal yyi ya bude, wata farar takarda ya gani a ciki kai tsaya yasa hannunsa ya fito da takardar ya soma warwarewa, prince nasaar yana kallonsa har ya gama warware farar takardar, hannunsa ne daya riqe takarda ya soma rawa sosai sbd qarfin gubar dake tattare da wannan takardar, dago idanunsa yyi yana kallon yana son yin mgn amma ya kasa,shi kuwa prince nasaar sai zabga murmushin qeta yake yana kallon sarki abdallah dake jan jiki,abunda ya shirya ya tafi daidai, mirqinewa sarki abdallah yyi daga kujerar dayake yana qoqarin nuna prince nasaar da hannu, prince nassar ficewa yyi daga 6angaren yana fita ya tura babbar hadimar sarki abdallah ciki kan sarki na buqatar ganinta tana shiga ta tarar da sarki abdallah cikin wannan yanayin, da gudu ta fito tana sanar da masu tsaron lfyrsa, arresting dinta sukayi kan itace tayi poisoning dinsa, wannan lbri tuni yakai kunnen sarauniyya mar'atussaliha, a gigice ta iso 6angaren ta tarar da gubar ta soma shiga jikinsa sosai,prince nasaar kuwa batare da wani bincike ba yasa takobinsa ya cire kan wannan hadima kan ita tayi poisoning din sarki, sarki abdallah kuwa ba bakin mgn balle ya furta abunda ke bakinsa yana son yin mgn amma ya kasa sai kallon nasaar yake, miqewa sarauniya tayi ta umarci kowa ya fita aka barta daga ita sai uxair sai kuma sarki, prince nasaar yaso ya tsaya amma sarauniya ta nuna shima ya fita dole ya juya ya fice,kallon uxair sarauniya tayi tace" ina son ka haxarta kai tsaye kaje a fito da prince mahaifinsa na son ganinsa" rissinar dakai uxair yyi alamar ya amsa umarninta sannan ya fita, kallon qaramin akwatin dake gefen sarki abdallah tayi ta qurawa akwatin idanu, prince nasaar kuwa tuni ya sanar da prince amir cewa aiki ya kammala, zaki ya kwanta dama wato sarki abdallah kenan, zaki ya kwanta dama shi kuwa dan zaki yana rufe, wannan itace kyakykywan dama da zasu iya amfani da ita wurin murqushe wannan masarauta ta burham, dayake a shirye suke tsaf tuni suka zagaye wannan masarauta da dakarunsu masu qarfin kayan yaqi, prince nasaar dakansa yasa a cinnawa wannan gdn kurku da prince akbar ke ciki wuta sbd so yake ya 6atar da tarihin sarki abdallah bin jabal da dukkanin ahlinsa, sarki najash wato mahaifin prince amir ya riga ya alqawarta ma sarki hamxa idan har ya taimaka musu suka ga bayan masarautar burham toh zasu samu cikakken dama wurin gauraya da manyan qasashen duniya musamman qasashen jar fata wurin kasuwanci, suna ganin kamar masarauta burham ita ta babbanke komai sbd tana da qarfi, su" 2kwata ba'a damawa dasu a kasuwar duniya........
Alkalamin Bintuu ne......
10/10/20, 1:12 AM - Anti qamshi🌷: *DAREN GOMA SHA HUD'U*🪔🪔
Written By Bintuu Seer
30
*Without you in my life there is no happiness*.....how long can I wait for you my love💕💕
Cikin dare ta farka ta bude idanu ta ganta kwance bisa gadon asibiti, dakin babu kowa sai ita kadai, qoqarin miqewa take zaune taji duk jikinta yyi tsami tamkar wacce ta shekara tana jinya, ciza le6enta tayi ta miqe zaune dakyar, kofar dakin taga an turo ta waiga da sauri ta gano ummu farhan, tana ganinta zaune ta qaraso da yalwar fara'a a fuskarta tana mata sannu da jiki,daga kai kawai bimbii tayi,kamar yadda ta saba mata cup ta dauka ta zuba mata zuma a ciki ta bata ta shanye, shigowar Dr.maheer cikin dakin ne yasa su kallon kofa, tsayawa yyi chak yana qarewa bimbii kallo da take zaune riqe da cup a hannunta sannan ya soma takowa a hnkli ya qaraso wurin gadon da take, kallon dayake mata ne yasa ta dago da kanta ta kalleshi suka hada idanu, sam ita bata gane shi ba amma mamakinta shine meye yasa hk kawai shi wannan mutum ze tsareta da idanu hk, Dr.maheer kuwa tsabar mamakin bimbii ne ya qamar dashi a wurin ganin yadda ta nuna 2kwata bata ma gane shi ba, kallonta yyi sosai ya nuna mata cikin dake jikinta yace" wannan meye a jikinki" ummu farhan kallon maheer tayi galala sai kuma ta mayar da dubanta kan bimbii data sunkuyar dakanta tana kallon cikin dake jikinta, yace" daman hk kk ban sani ba, sai yanzu na fahimci abunda yasa ki gudu wato sbd baki samun abunda kk buqata koh" dukkaninsu kallon maheer suke da tarin mamaki musamman bimbii da ko kusa bata fuskanci inda zancen Dr.maheer yasa gaba ba, kallon ummu farhan bimbii tayi ta nuna maheer da hannu tace" ummu wannan waye shi" murmushi ummu farhan tayi tace" shine likitan daya duba ki" murmushi bimbii tayi tace" toh meye yake fada hk" dafata ummu farhan tayi tace" ki bar wannan mgn zamuyi anjima" wannan abu ba qaramin fusata Dr.maheer yyi ba yace" kin manta dani koh sbd kin samu tsinannen daya la'anta rayuwarki,uhumm" miqewa ummu farhan tayi cike da fushi tace" ya isheka hk mn, baka ganin halin da yarinya ke ciki ne kk takura mata da wasu zantuttuka nk" bimbii ta kalleta tace" ummu wai meye ke faruwa ne dani" daidai lkcin abeed da maheer suka shigo suka tarar da abunda ke faruwa, farhan ya kalli Dr.maheer yace" wai kai waye ne kk takura mn" murmushi Dr.maheer yyi ya fizgo hannu bimbii ya cire mata drift din dake hannunta tunda ya riga ya qare sannan ya dago dakansa ya kalli farhan yace" nine mamallakinta gbdy" abeed ya kalli Dr.maheer yana son mgn kuma sai yyi shiru can dai ya dago dakansa yace" doctor ita wannan da kk gani tana da matslr lose of memory bazata gane abunda kk fada ba yanzu" saurin kallon bimbii maheer yyi cike da mamaki, farhan kuwa haushi ne ya cika shi, ita kuwa bimbii kallon kowa take a wurin galalau tamkar wata sakarya sbd bata fuskanci abunda yake faruwa ba, juyawa abeed yyi ya fice daga dakin Dr.maheer yabi bayansa, office din Dr.maheer suka shiga ya nuna masa wurin zama ya zauna, 2tiryan abeed ya labartawa Dr.maheer yanayin daya tsinci bimbii, shiru yyi ya kasa mgn, dago dakansa yyi yace" kaima bakasan waye da cikin jikinta ba kenan" kada kai abeed yyi alamar ehh, gbdy kansa ya kulle ya rasa abunda ke masa dadi, miqewa yyi ya fice daga office din shima abeed ya miqe yabi bayansa, batare da wani 6ata lkci ba Dr.maheer ya nufi neurologists dept ya samu Dr.waaz suka tattauna, washegari aka sanya bimbii cikin wani na'urar don't bincika mtslr dake faruwa da kwakwalwarta, abunda suka gani kawai shine ta samu temporary lose of memory amma with time insha'Allah all past events ze din ga dawo mata cikin brain nata, cikinta dake jikinta kuma yana da watanni shida da kwanaki, lkcin daya ga result din shiru yyi sbd shi sai yanzu ne yarda tayi losing memory, kwananta uku sukayi discharge nata amma 2qiri Dr.maheer ya nunawa abeed wlh bimbii wurinshi zata koma tunda ita din property dinsa ce yana da certificate na mallakarta, farhan da umminsa suka doge kan basu san wannan zance ba, Dr.maheer yace" idan kunki bani ita da arziki toh hukuma zata bani ita" abeed mutum ne mara son hargitsi tashi daya ya damqawa Dr.maheer bimbii, farhan baqin ciki kamar ze kashe shi, ranar qin yiwa kowa mgn yyi, bimbii kam bata san abunda ke faruwa ba sai wayar gari tayi ta nemi wannan iyali ta rasa sun tafi sun barta a asibitin ko sallama abeed be bari sun mata ba sbd kar hnklinta ya tashi ko kuma taqi amincewa, Dr.maheer ya shigo dakin dakansa ya sanar mata tfyrsu sannan ya shaida mata duk abunda ya faru, yace" yanzu gida na zaki koma da zama" wani irin kallo ta masa mai kama da harara sai kuma ta fashe da kuka tace" kai wanne irin mutum ne hk kawai zaka rabani da dan'uwana da iyayena" murmushi yyi yace" su waye iyayen nk? uhum, ko ban furta miki ba kina kallon launin fatarki da nasu kinsan basu ne iyayenki ba ai suma tsintarki sukayi da cikin da basu san daga inda kk samo shi ba,kona arziqi kona tsiya nafi gani ma dai na tsiyan ne" qura masa idanu tayi kawai tana sauraron baqaqen maganganun dake fita daga bakinsa kan cikin dake jikinta da ita kanta batasan a ina ta same shi ba, murmushin rainin hnkli ya mata daya ga tana kallonshi ya noqe kafadarsa tare da ta6e baki, badan ta so ba hk ta tashi tabi bayan Dr.maheer suka fita daga dakin suka fice compound na hospital din sai 2waige take ko zata gano ummu farhan ko farhan amma bata ga ko masu kama dasu ba, bude mata mota Dr.maheer yyi ta doge taqi shiga saida ya matso da niyyar daukanta ya cusata ciki tayi saurin shiga motar,farhan kuwa yana la6e daidai gate din fita daga hospital din yana kallon fitowarsu, hawayen dayake 6oyewa suka soma sauka kan quncinsa yana kallo har suka fice daga hospital din, tana ta 2kalle ta jikin glass din motars, har suka qaraso wani wurin inda ta hango tarin mahaya dawakai suna wucewa, wannan abun yaso tuna mata da wani abu amma ta kasa tunawa dole ta hkr, suna shiga farfajiyar gdn yyi parking yar motar shi gefe sannan ya fita ya bude mata ta fito, sai kallon gdn take har suka shiga building din maheer,two bedroom flat ne don hk ya bata daki daya, zama tayi a dan qaramin parlourn nasa sai qarewa ko'ina kallo take, shi kuwa ya shige bedroom nasa sai can ya fito sanye da three quater baqi da wata shirt ya shiga kitchen dakansa ya hada mata black tea da honey meast ya kawo gabanta ya ajiye, sannan ya tafi ya gyara mata bedroom din nata, ni kuwa nace lalle yaushe maheer ya zama bawan baqar fata,dakyar bimbii ta yarda tasha black tea, nuna mata dakinta yyi ta tashi ta shiga, dakin madaidaci mai kyau, ita gabanta har yanzu be bar faduwa ba sbd ta lura tunda ta shigo wannan gd bata ga matar gdn ba, tashi tayi da sauri ta sanya key ta rufe kofar sannan ta koma ta kwanta, maheer kuwa yazo ya buga ya buga taqi budewa so yake ta fito tayi dinner amma qirmishishi taqi bude kofar kuma tana jinsa sarai hk ya hkr ya koma yyi dinner dinsa shi kadai, bimbii kuwa kwanciya tayi ta matsantawa kanta da tunani don tana son tuna abubuwa amma kwakwalwarta tamkar ta toshe hk har kanta ya soma sara mata, hk bimbii ta cigaba da rayuwa a gdn maheer shi kuwa yana qoqari wurin bata kulawa yana ture damuwarsa kan cikin dake jikinta, ennah mahaifiyar maheer har yanzu batasan maheer ya gano baiwarsa ba don be sanar da ita ba hkma yayansa, masarautar burham kuwa tsantsar makirci ne yake kai kawo a cikinta, sarki abdallah yaqi sakin prince akbar duk kuwa da iyakar qoqarin neman afuwa da sarauniya keyi a madadinsa kullum ba dare ba rana amma sarki abdallah bin jabal shegen taurin kai ne dashi tamkar na kafiran farko, sarki abdallah yana zaune a dakin ganawar sirri shi da prince nasaar suna tattauna kan yadda zasu buda harkar kasuwanci tsakanin masarautar burham da manyan qasashe na turai, sarki abdallah bin jabal yana daya daga cikin manyan merchants na duniya dake fita da danyen gold a kasuwar duniya, shiyasa ya tara arxiki na ban mamaki, prince nasaar ya fito da wani qaramin akwati ya ajiye a gabansa yace" takardar yarjejrniyar kasuwanci ne tsakanin wannan masarauta da qasar japan" saurin daukan qaramin akwatin sarki abdallah bin jabal yyi ya bude, wata farar takarda ya gani a ciki kai tsaya yasa hannunsa ya fito da takardar ya soma warwarewa, prince nasaar yana kallonsa har ya gama warware farar takardar, hannunsa ne daya riqe takarda ya soma rawa sosai sbd qarfin gubar dake tattare da wannan takardar, dago idanunsa yyi yana kallon yana son yin mgn amma ya kasa,shi kuwa prince nasaar sai zabga murmushin qeta yake yana kallon sarki abdallah dake jan jiki,abunda ya shirya ya tafi daidai, mirqinewa sarki abdallah yyi daga kujerar dayake yana qoqarin nuna prince nasaar da hannu, prince nassar ficewa yyi daga 6angaren yana fita ya tura babbar hadimar sarki abdallah ciki kan sarki na buqatar ganinta tana shiga ta tarar da sarki abdallah cikin wannan yanayin, da gudu ta fito tana sanar da masu tsaron lfyrsa, arresting dinta sukayi kan itace tayi poisoning dinsa, wannan lbri tuni yakai kunnen sarauniyya mar'atussaliha, a gigice ta iso 6angaren ta tarar da gubar ta soma shiga jikinsa sosai,prince nasaar kuwa batare da wani bincike ba yasa takobinsa ya cire kan wannan hadima kan ita tayi poisoning din sarki, sarki abdallah kuwa ba bakin mgn balle ya furta abunda ke bakinsa yana son yin mgn amma ya kasa sai kallon nasaar yake, miqewa sarauniya tayi ta umarci kowa ya fita aka barta daga ita sai uxair sai kuma sarki, prince nasaar yaso ya tsaya amma sarauniya ta nuna shima ya fita dole ya juya ya fice,kallon uxair sarauniya tayi tace" ina son ka haxarta kai tsaye kaje a fito da prince mahaifinsa na son ganinsa" rissinar dakai uxair yyi alamar ya amsa umarninta sannan ya fita, kallon qaramin akwatin dake gefen sarki abdallah tayi ta qurawa akwatin idanu, prince nasaar kuwa tuni ya sanar da prince amir cewa aiki ya kammala, zaki ya kwanta dama wato sarki abdallah kenan, zaki ya kwanta dama shi kuwa dan zaki yana rufe, wannan itace kyakykywan dama da zasu iya amfani da ita wurin murqushe wannan masarauta ta burham, dayake a shirye suke tsaf tuni suka zagaye wannan masarauta da dakarunsu masu qarfin kayan yaqi, prince nasaar dakansa yasa a cinnawa wannan gdn kurku da prince akbar ke ciki wuta sbd so yake ya 6atar da tarihin sarki abdallah bin jabal da dukkanin ahlinsa, sarki najash wato mahaifin prince amir ya riga ya alqawarta ma sarki hamxa idan har ya taimaka musu suka ga bayan masarautar burham toh zasu samu cikakken dama wurin gauraya da manyan qasashen duniya musamman qasashen jar fata wurin kasuwanci, suna ganin kamar masarauta burham ita ta babbanke komai sbd tana da qarfi, su" 2kwata ba'a damawa dasu a kasuwar duniya........