Sashe 46
Daren Goma Sha Hudu Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Littafin nan na kudi ne, idan kina da buqatar krtw zaki tura #300 a wannan acct...0100790419,alhaji shahida nasir,saiki tura screenahrt na payment naki ta whatsapp ta wannan layi......07041195806..........
Alkalamin Bintuu ne......
10/10/20, 1:12 AM - Anti qamshi🌷: *DAREN GOMA SHA HUD'U*🪔🪔
Written By Bintuu Seer
39
*I feel a lot about you darling*........My blood circulate in your blood,yeah, our love has an identity, I adore you💕💕
Qaramin kurku suka kai shi kafin sarki ya yanke masa hukunci dakansa, prince kuwa zuciyarsa a hargitse ya koma 6angarensa, ubaid ya kira yace" ka samu amintacciyar baiwa ka tura ta qasarban don isar da wannan saqo ga sumayya" miqa masa wata farar takarda yyi, rissinar dakansa yyi ya amshi takardar sannan yaja da baya ya juya ya fita, wurin qorama ya wuce ya tsaya can nesa ya hango su israt da khulood suna wanki, kamar ance israt ta juya ta hango shi tsaye ga dukkan alamu su yake son gani, shikam ubaid yana ganin sun ganshi a wayance ya soke musu wata takarda a jikin wata bishiya yyi saurin barin wurin, khulood na ganin hk tayi saurin tashi da niyyar zuwa wurin israt ta dakatar da ita suka cigaba da wankinsu suka basar sai bayin dake wanki wurin suka watse sannan israt cikin dabara taje wurin bishiyar ta zare takarda suka wuce abinsu, wurin da babu koma suka samu suka warware takardar, dayan takardar itace wacce zasu kai ga sumayya dayan kuma takardar shaidar fita ce da sanya hannun ummu nana don basu basu mai sanya hannun babban prince ba kar a zargi wani abu sai ubaid ya samu ummu nana ta sanya hannu itama kanta bata fahimci komai ba don ubaid kamar qani yake a wurinta shiyasa ta bashi sa hannunta batare da wani tunani ba, israt ta kalli khulood tace"kece zakije koh sbd shaidar fitan mutum guda ne wannan" murmushi khulood tayi tace" kece zaki iya wannan aiki sbd kin fini qarfin hali da dabara" wucewa sukayi babban kitchen suka dauki kwandunan debo kayan marmari suka nufi lambu basu jima ba suka dawo kawunansu dauke da kwanduna cike da tuffa suka kai musu babban kitchen, cikin dabara israt ta saci jiki ta nufi babban kofar fita daga masarauta, ganin bayi tayi jere masu shaidar fita suna nunawa ana basu hanyar su fita, layin yyi tsawo dayawa haka take ta Allah Allah a iso kanta har masu tsaron kofa suka iso kanta ta nuna musu shaidar fita suka bata hanya ta wuce, cikin izinin Allah tana fita saqon sarki abdallah ya iso ga masu tsaron dukkan kofofin masarauta su rufe kofar shiga da fita, batare da sun sake barin kowa ya fita ba suka hade kofa suka rufe ruf,israt kuwa qarar rufe kofan da taji ne yasa ta juyawa, farin ciki tayi da Allah ya bata damar fitowa lfy, tfy take sosai tana qetarawa ta siraran hanyoyi da suka ratsa ta gefen gidajen jama'a kunsan yanayin ginin larabawa yadda yake hk har ta qarasa qasarban, rufe kanta tayi sosai har da gefen fuskarta, tsayawa tayi tana hangen kofar shiga wurin ta ganta da qaton kwado, kofar shiga wurin be nuna mata akwai wani mahaluki sake rayuwa a cikin wurin ba, hkn ya ankarar da ita lalle karta qarasa kofar shiga wurin ta shiga wurin ta wani wurin, 2kalle take ta babu kowa don wurin bayan gari ne sosai,tsalle tayi ta haye katangar shiga wurin ta dire ciki, ko'ina yyi qura har ta soma jin tsoro anya kuwa da wani abu mai numfashi a cikin wannan gd,shiga dai take tana danna kai cikin gdn dayake da zurfi, tuntu6e tayi da wani dutse ta fadi ta riqe kafarta, sumayya kuwa tana nesa kadan da wurin ta jiyo motsin mutum, miqewa tayi da hanzari ta isa inda israt take ta bayanta sai ji tayi an saka mata wuqa a wuya, bude idanu israt tayi tana kallon sumayya tace" kiyi hkr ki sake ne don nidin isar da saqo nazo yi" sauke wuqan sumayya tayi, israt ta kalli sumayya sosai ta ganta yadda ubaid ya kwatanta kamanninta cikin takarda, ciro takardar tayi daga jikinta ta miqa mata,saurin warware takardar sumayya ta ga sanya hannun babban prince sannan ta soma krt abunda ke ciki, tana gama krtw tayi ciki da sauri, israt tabi bayanta don tana son sake ganin bimbii, kai tsaye suka shiga inda bimbii take, bimbii na dago dakanta taga israt tsaye da gudu ta taho suka rumgume juna cike da farin ciki, sumayya kuwa saurin kama hannun bimbii tayi, jaririn na hannunta shiga dasu wani wuri, wata kusurwa suka shiga ta janye center carpet din dake shimfide wurin sai ga kofa ta bayyana ta bude kofar tayi da hannunta suka hangi matattakala data shiga qasan wurin, takawa suke a hnkli sumayya na haska musu hanya da wata qatuwar fitila har suka qarasa qasan wurin, cikin qasan wurin yana da fadi sosai, rumbii tara dukiya ne sbd ta kowanne gefe diamond ne a jere sai kyalli yake da daukar idanu, dukkaninsu sake baki sukayi suna kallon wannan tarin arziqi tamkar ba za'a mutu ba,zaunar da bimbii sumayya tayi israt ta zauna kusa da ita, fita sumayya ta sakeyi taje tayi clearing komai wanda ze nuna akwai mutane a gdn sannan ta dawo ta shiga ta maida kofar wurin ta rufe kamar yadda yake a baya, befi awanni uku da faruwar hkn ba, dakarun sarki abdallah suka shigo wannan gd don bincike, sumayya kasa kunne tayi ta jinsu suna bincika kowanne lungu da saqo na wannan gd don suna tunanin nan prince ya kawo bimbii, har suka gama bincikensu ba bimbii babu alamarta, har zasu juya su tafi wani daga cikinsu ya hangi mayafin mace a saman gado, nuna ma sauran yyi suka dawo, daukan mayafin sukayi suna qara kallon ko'ina, binciken qurulla suka cigaba dayin cikin gdn har kusurwar da dakin qasan nan yake suka shiga suka gama bincikensu basu ga komai ba hk suka koma suka sanar da masarauta,sarauniya mar'atussaliha kuwa lkcin data ji wannan abu daya faru ba qaramin tashi hnklinta yyi ba bata ta6a tsammanin wannan baiwa na raye ba har kuma wai ta haife cikin jikinta, tsoron da take yanzu kar sarki abdallah bin jabal ya kuma fishi da prince sam bata fatan hk, tashi tayi cikin sauri ta nufi turakar sarki ta nemi iso, uxair ya shiga ya fito ya sanar da ita sarki bazai ganta ba, dole ta hkr ta koma 6angarenta cike da rudani,sarki abdallah bin jabal be sake fitowa ba sai washegari ya nufi fadarsa, umarni yyi kan a kawo masa abram, batare da 6ata lkci dakarun tsaron fadar suka gabatar da abram gaban sarki abdallah bin jabal, prince shima yana fadar beyi shakkar zuwa ba, yana tsaye daga gefe kansa a sunkuye har lkcin da aka gabatar da abram gaban sarki, abram kallo daya zaka masa kasan ya jigatu abunka da jar fata tuni jigatuwa da wahala ta bayyana a tare dashi, fada tayi tsit kowa na jiran yaji hukuncin da sarki abdallah ze yankewa wannan bayahude tare dansa, daga kai sarki abdallah yyi ya kalli abram yace" kamar yadda na mk alqawari na amshi buqatarka zan cika mk sbd bana alqawari na saba wannan itace nasarar da kayi saidai da kyakykyawan sharadi, shine na amince zan aurawa d'ana baiwa mara asali dalilin alqawarin dana dauka saidai aure ne dazai wakana batare da masarautarmu ta gayyaci kowa ba kuma ba za'ayi wani sha'ani ba"prince dake gefe yyi saurin dago dakansa cike da mamaki yana kallon mahaifin nasa, don be ta6a zaton mahaifin nasa ze amshi wannan buqata ta abram ba, shiru yyi yana tunani anya sarki abdallah be shirya wani tuggu ba kuwa shi yasa yyi hkn,kallon prince sarkin yyi yace" ina son daren yau ka gabatar da wannan baiwa da kk 6oye da ita ga ahlinka" rissinar dakai prince yyi alamar biyayya da amsar umarni,sarki yyi umarni da dakarin nan su saki abram, daga nan zaman fada ya watse, prince ya qarasa 6angarensa cike da tunani kan manufar sarki abdallah kan wannan batu gani yake kamar da wata a qasa kar fa sarki ya shirya masa shigo shigo ne ya samu damar damqe bimbii da dansa dake tare da ita ya aikasu lahira, zuciyarsa ta kasa nutsuwa har yanxu, lbrin wannan hukunci da sarki abdallah ya yanke tuni ya isa ga sarauniya itama dai mamaki abun ya bata, gimbiya hindu kuwa da bata jima da dawowa daga habasha ba baqin ciki da takaici ne ya cikata itama batayi zaton har yanzu bimbii na raye ba don akan idon kowa bimbii ta afka wannan dogon rami........
Littafin nan na kudi ne, idan kina da buqatar krtw zaki tura #300 ta wannan acct...0100790419, alhaji shahida nasir,union bank, saiki tura screensht na payment dinki a whatsapp ta wannan layi...07041195806....
Alkalamin Bintuu ne....
10/10/20, 1:12 AM - Anti qamshi🌷: *DAREN GOMA SHA HUD'U*🪔🪔
Written By Bintuu Seer
40
*I give you my heart,I give you my blood,I give you my soul*............I sacrifice everything to you my beloved💕💕
Alkalamin Bintuu ne......
10/10/20, 1:12 AM - Anti qamshi🌷: *DAREN GOMA SHA HUD'U*🪔🪔
Written By Bintuu Seer
39
*I feel a lot about you darling*........My blood circulate in your blood,yeah, our love has an identity, I adore you💕💕
Qaramin kurku suka kai shi kafin sarki ya yanke masa hukunci dakansa, prince kuwa zuciyarsa a hargitse ya koma 6angarensa, ubaid ya kira yace" ka samu amintacciyar baiwa ka tura ta qasarban don isar da wannan saqo ga sumayya" miqa masa wata farar takarda yyi, rissinar dakansa yyi ya amshi takardar sannan yaja da baya ya juya ya fita, wurin qorama ya wuce ya tsaya can nesa ya hango su israt da khulood suna wanki, kamar ance israt ta juya ta hango shi tsaye ga dukkan alamu su yake son gani, shikam ubaid yana ganin sun ganshi a wayance ya soke musu wata takarda a jikin wata bishiya yyi saurin barin wurin, khulood na ganin hk tayi saurin tashi da niyyar zuwa wurin israt ta dakatar da ita suka cigaba da wankinsu suka basar sai bayin dake wanki wurin suka watse sannan israt cikin dabara taje wurin bishiyar ta zare takarda suka wuce abinsu, wurin da babu koma suka samu suka warware takardar, dayan takardar itace wacce zasu kai ga sumayya dayan kuma takardar shaidar fita ce da sanya hannun ummu nana don basu basu mai sanya hannun babban prince ba kar a zargi wani abu sai ubaid ya samu ummu nana ta sanya hannu itama kanta bata fahimci komai ba don ubaid kamar qani yake a wurinta shiyasa ta bashi sa hannunta batare da wani tunani ba, israt ta kalli khulood tace"kece zakije koh sbd shaidar fitan mutum guda ne wannan" murmushi khulood tayi tace" kece zaki iya wannan aiki sbd kin fini qarfin hali da dabara" wucewa sukayi babban kitchen suka dauki kwandunan debo kayan marmari suka nufi lambu basu jima ba suka dawo kawunansu dauke da kwanduna cike da tuffa suka kai musu babban kitchen, cikin dabara israt ta saci jiki ta nufi babban kofar fita daga masarauta, ganin bayi tayi jere masu shaidar fita suna nunawa ana basu hanyar su fita, layin yyi tsawo dayawa haka take ta Allah Allah a iso kanta har masu tsaron kofa suka iso kanta ta nuna musu shaidar fita suka bata hanya ta wuce, cikin izinin Allah tana fita saqon sarki abdallah ya iso ga masu tsaron dukkan kofofin masarauta su rufe kofar shiga da fita, batare da sun sake barin kowa ya fita ba suka hade kofa suka rufe ruf,israt kuwa qarar rufe kofan da taji ne yasa ta juyawa, farin ciki tayi da Allah ya bata damar fitowa lfy, tfy take sosai tana qetarawa ta siraran hanyoyi da suka ratsa ta gefen gidajen jama'a kunsan yanayin ginin larabawa yadda yake hk har ta qarasa qasarban, rufe kanta tayi sosai har da gefen fuskarta, tsayawa tayi tana hangen kofar shiga wurin ta ganta da qaton kwado, kofar shiga wurin be nuna mata akwai wani mahaluki sake rayuwa a cikin wurin ba, hkn ya ankarar da ita lalle karta qarasa kofar shiga wurin ta shiga wurin ta wani wurin, 2kalle take ta babu kowa don wurin bayan gari ne sosai,tsalle tayi ta haye katangar shiga wurin ta dire ciki, ko'ina yyi qura har ta soma jin tsoro anya kuwa da wani abu mai numfashi a cikin wannan gd,shiga dai take tana danna kai cikin gdn dayake da zurfi, tuntu6e tayi da wani dutse ta fadi ta riqe kafarta, sumayya kuwa tana nesa kadan da wurin ta jiyo motsin mutum, miqewa tayi da hanzari ta isa inda israt take ta bayanta sai ji tayi an saka mata wuqa a wuya, bude idanu israt tayi tana kallon sumayya tace" kiyi hkr ki sake ne don nidin isar da saqo nazo yi" sauke wuqan sumayya tayi, israt ta kalli sumayya sosai ta ganta yadda ubaid ya kwatanta kamanninta cikin takarda, ciro takardar tayi daga jikinta ta miqa mata,saurin warware takardar sumayya ta ga sanya hannun babban prince sannan ta soma krt abunda ke ciki, tana gama krtw tayi ciki da sauri, israt tabi bayanta don tana son sake ganin bimbii, kai tsaye suka shiga inda bimbii take, bimbii na dago dakanta taga israt tsaye da gudu ta taho suka rumgume juna cike da farin ciki, sumayya kuwa saurin kama hannun bimbii tayi, jaririn na hannunta shiga dasu wani wuri, wata kusurwa suka shiga ta janye center carpet din dake shimfide wurin sai ga kofa ta bayyana ta bude kofar tayi da hannunta suka hangi matattakala data shiga qasan wurin, takawa suke a hnkli sumayya na haska musu hanya da wata qatuwar fitila har suka qarasa qasan wurin, cikin qasan wurin yana da fadi sosai, rumbii tara dukiya ne sbd ta kowanne gefe diamond ne a jere sai kyalli yake da daukar idanu, dukkaninsu sake baki sukayi suna kallon wannan tarin arziqi tamkar ba za'a mutu ba,zaunar da bimbii sumayya tayi israt ta zauna kusa da ita, fita sumayya ta sakeyi taje tayi clearing komai wanda ze nuna akwai mutane a gdn sannan ta dawo ta shiga ta maida kofar wurin ta rufe kamar yadda yake a baya, befi awanni uku da faruwar hkn ba, dakarun sarki abdallah suka shigo wannan gd don bincike, sumayya kasa kunne tayi ta jinsu suna bincika kowanne lungu da saqo na wannan gd don suna tunanin nan prince ya kawo bimbii, har suka gama bincikensu ba bimbii babu alamarta, har zasu juya su tafi wani daga cikinsu ya hangi mayafin mace a saman gado, nuna ma sauran yyi suka dawo, daukan mayafin sukayi suna qara kallon ko'ina, binciken qurulla suka cigaba dayin cikin gdn har kusurwar da dakin qasan nan yake suka shiga suka gama bincikensu basu ga komai ba hk suka koma suka sanar da masarauta,sarauniya mar'atussaliha kuwa lkcin data ji wannan abu daya faru ba qaramin tashi hnklinta yyi ba bata ta6a tsammanin wannan baiwa na raye ba har kuma wai ta haife cikin jikinta, tsoron da take yanzu kar sarki abdallah bin jabal ya kuma fishi da prince sam bata fatan hk, tashi tayi cikin sauri ta nufi turakar sarki ta nemi iso, uxair ya shiga ya fito ya sanar da ita sarki bazai ganta ba, dole ta hkr ta koma 6angarenta cike da rudani,sarki abdallah bin jabal be sake fitowa ba sai washegari ya nufi fadarsa, umarni yyi kan a kawo masa abram, batare da 6ata lkci dakarun tsaron fadar suka gabatar da abram gaban sarki abdallah bin jabal, prince shima yana fadar beyi shakkar zuwa ba, yana tsaye daga gefe kansa a sunkuye har lkcin da aka gabatar da abram gaban sarki, abram kallo daya zaka masa kasan ya jigatu abunka da jar fata tuni jigatuwa da wahala ta bayyana a tare dashi, fada tayi tsit kowa na jiran yaji hukuncin da sarki abdallah ze yankewa wannan bayahude tare dansa, daga kai sarki abdallah yyi ya kalli abram yace" kamar yadda na mk alqawari na amshi buqatarka zan cika mk sbd bana alqawari na saba wannan itace nasarar da kayi saidai da kyakykyawan sharadi, shine na amince zan aurawa d'ana baiwa mara asali dalilin alqawarin dana dauka saidai aure ne dazai wakana batare da masarautarmu ta gayyaci kowa ba kuma ba za'ayi wani sha'ani ba"prince dake gefe yyi saurin dago dakansa cike da mamaki yana kallon mahaifin nasa, don be ta6a zaton mahaifin nasa ze amshi wannan buqata ta abram ba, shiru yyi yana tunani anya sarki abdallah be shirya wani tuggu ba kuwa shi yasa yyi hkn,kallon prince sarkin yyi yace" ina son daren yau ka gabatar da wannan baiwa da kk 6oye da ita ga ahlinka" rissinar dakai prince yyi alamar biyayya da amsar umarni,sarki yyi umarni da dakarin nan su saki abram, daga nan zaman fada ya watse, prince ya qarasa 6angarensa cike da tunani kan manufar sarki abdallah kan wannan batu gani yake kamar da wata a qasa kar fa sarki ya shirya masa shigo shigo ne ya samu damar damqe bimbii da dansa dake tare da ita ya aikasu lahira, zuciyarsa ta kasa nutsuwa har yanxu, lbrin wannan hukunci da sarki abdallah ya yanke tuni ya isa ga sarauniya itama dai mamaki abun ya bata, gimbiya hindu kuwa da bata jima da dawowa daga habasha ba baqin ciki da takaici ne ya cikata itama batayi zaton har yanzu bimbii na raye ba don akan idon kowa bimbii ta afka wannan dogon rami........
Littafin nan na kudi ne, idan kina da buqatar krtw zaki tura #300 ta wannan acct...0100790419, alhaji shahida nasir,union bank, saiki tura screensht na payment dinki a whatsapp ta wannan layi...07041195806....
Alkalamin Bintuu ne....
10/10/20, 1:12 AM - Anti qamshi🌷: *DAREN GOMA SHA HUD'U*🪔🪔
Written By Bintuu Seer
40
*I give you my heart,I give you my blood,I give you my soul*............I sacrifice everything to you my beloved💕💕