← Book details Daren Goma Sha Hudu Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 48 OF 59

Sashe 48

Daren Goma Sha Hudu Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read

Jikin jaririn yyi jajir yyi 2rud'u tashi daya, sai kuka yake da wata irin shaquwa numfashinsa na sarqewa, prince daukansa yyi yana kallonsa sosai yana son gane meye ya faru da babyn, hnklinsu gbdy yyi masifar tashi,bimbii kuka take sosai babban prince idanunsa sunyi jajir shima,miqawa bimbii babyn yyi ta koma bakin gado ta zauna rumgume da jaririn a qirjinta, prince fita yyi ya tarar ubaid har lkcin be dawo ba don shine ya tafi tserar da baiwar nan data shiga keken doki a matsayin bimbii, takawa ya somayi a hnkli masu tsaron lfyrsa suka biyo bayansa yyi saurin dakatar dasu yyi nesa kadan da 6angarensa yasa hannu ya ciro usir din kiran yar tsuntsuwarsa ya hura sau uku, batare da wani 6ata lkci ba wannan yar tsuntsuwa ta bayyana ta sauka a kafadarsa, hannu yasa ya sakko da ita daga kafadarsa ya daura mata wata qaramar takarda a qafarta sannan ya dagata ya saketa tayi kudu, tsuntsuwar nan bata tsayawa ko'ina ba sai wani gd na jar qasa wata tsohuwar balarabiya na zaune a wata kujera ta katako wannan tsuntsuwa ta sauka bisa kafadarta, murmushi tsohuwar tayi don tana ganin wannan tsuntsuwa tasan saqon babban prince ne ya taddata, cire saqon takardar tayi daga qafar tsuntsuwan ita kuma ta kad'a fiffikenta ta tashi tayi tfyrt, wannan tsuhuwa mai suna deenah likita ce ta gargajiya kuma ungowar zoman ta musamman dake amsar duk wata haihuwa ta jinin sarautar burham, miqewa tayi ta shige cikin wani daki bata jima ba ta fito rataye da wata jaka ta sake jan mayafinta ta dora bisa kanta ta fita ta nufi gdn sarautar burham ta kofar yamma ta shiga kamar yadda prince ya sanar da ita, dayake tasan gdn sosai kai tsaye 6angarensa ta wuce, dakatar da ita masu tsaron kofa sukayi saida aka mata iso ta shiga, prince na ganinta yyi saurin miqewa tsaye, qarasawa tayi inda yake ta rissinar dakanta sannan ta dago ta miqa hannu ta amshi jaririn dake rumgume a qirjinsa, kallon jaririn tayi sosai taga ya sauke wata ajiyar zuciya sai kuma numfashinsa ya dagata chak tamkar anyi ruwa an dauke, dago kanta tayi suka hada idanu da babban prince ta soma girgixa masa kai alamar saidai hkr,saurin sunkuyar dakansa yyi qasa, bimbii ta matso wurin da sauri tana kallon deenah tace" mene ya same shi?" shiru taga duk sun mata, hkn yasa ta kuma shiga rud'u ta fara kiciniyar amshe jaririnta daga hannun deenah a rikice, saurin riqeta prince yyi ya kwantar dakanta a saman kafadarsa yana mata mgn a hnkli wanda ba kowa ke iya jin abunda yake fadi ba, kuka sosai ta fashe dashi sai sheshsheqa take tamkar ranta ze fita, shima idanunta sun kada sunyi jajir kukan zucci yake bana hawaye ba, deenah kallonsu tayi cike da tausayawa ta wuce jiki a sanyaye ta dauki wani farin towel ta lullu6e jaririn har fuskarshi,cikin daren wannan baqin lbr yakai ga sarauniyya mar'atussaliha ya kuma karade lunqu da saqo na wannan gd, sarauniyya rasuwar jaririn ya bugeta sosai fiye da tunanin mutum, ummu nana kuwa tuni ta lalla6a ta sanar da uxair cewa aiki yyi kyau ta 6angarenta, uxair shine ya bawa ummu nana wani ruwan guba a wata yar qaramar kwalba ta zuba cikin ruwan da zata yiwa jaririn wanka, da farko tayi masa gardama saida ya sanar da ita wannan umarni ne kai tsaye daga sarki abdallah shine ta amince ta aikata hkn, gubar tana fara aiki a bayan awanni ashirin da hudu,hknne yasa ba'a saurin fahimtar gubar a cikin jiki shiyasa suma sukayi amfani da ita ga jaririn sbd tsabar rashin imani, sarauniya sam bata da masaniya kan wannan cin amana na ummu nana amma sarki abdallah ya sani kuma yyi farin ciki da wannan lbri na mutuwar jikan nasa,washegari, fuskar kowa ta nuna alhini musamman ubaid da sumayya, israt da khulood wannan lbri sun jishi tamkar sukar mashi, hk aka yiwa wannan jariri sutura, lkcin da aka nufi maqabartar da ake binne jinin sarautar burham da gawar wannan jariri 2qiri sarki abdallah bin jabal ya dakatar da hkn yace a binne jaririn a maqabartar da ake binne bayi,wannan abu yyi masifar 6atawa sarauniyya mar'atussaliha rai ba shiri ta nufi 6angarensa saidai uxair ya sanar mata sarki yace bashi bidar ganin kowa, prince kuwa takaici da baqin ciki sun masa qawanya tabbas halin mahaifinsa hali ne na Allah tirrr, yana da baqar zuciya tamkar ta kafiran farko, 6oye 6acin ransa yyi hk aka binne jaririn a maqabartar binne bayi, prince be sanar da bimbii komai ba game da abunda ya faru kawai dai tunda ya shigo be kalli inda take ba yyi saurin shigewa wata kusurwa ya sake curtains, zama yyi ya dafe kansa ranar duk qarfin hali irin na babban prince saida ya zubda hawayen baqin ciki da qunar zucci, idanunsa sun kada sunyi jajir, jijiyoyin kansa sunyi 2rud'u har lkcin mahaifinsa be masa ta'aziyya ba sannan ya biyo shi da wannan abu, bimbii fita tayi ta nufi 6angaren su israt, tana tfy bayi na rissina mata tare da mata ta'aziyya wata girmamawa da take gani na daban ga dukkanin bayin dake 6angaren har da wadanda da suke mata kyashi da hassada,su israt na hangota suka nufota da sauri duk suka rissinar dakansu a gabanta tare da mata ta'aziyya amsawa tayi ta sanya hannu ta dago da kansu tana murmushin qarfin hali tace" mene hk kkyi?bani so kar ku sake, yan'uwa muke har gobe" murmushi suka mata, israt da bakinta baya shiru ta kalli bimbii data ga ta lula duniyar tunani tayi gyaran murya tace" sai kin cigaba da hkr tare da taka tsantsan don sharrin dake wannan gida yana da hadarin gaske tabbas kasancewarki mata ga babban prince ya zamto rubutaccen al'amari ne da babu wanda ya isa ya sauya amma har yanzu kina da tarin maqiya,kar abinda sarki yyi yau ya dame ki wataran hkn ze zama lbri" saurin kallonta bimbii tayi tace" me yyi yau din" shiru israt tayi don batayi tsammanin bimbii batasan abunda ya faru ba da batayi wannan azar6a6in ba,juyawa tayi ta kalli khulood duk sukayi shiru suka sunkuyar dakansu qasa,bimbii tace" ku fadamin abun daya faru kar ku 6oyemin komai idan har kun dauke ni a matsayin yar'uwa" dago dakai khulood tayi tace" tabbas abunda sarki abdallah ya aikata ga gudan jininsa yasha gaban kwatance da dukkanin wani zato, ya hana a binne jininsa a inda ake binne jinin wannan gd yyi umarni da a binne shi a inda ake binne bayin wannan gd, wannan abu yyiwa babban prince zafi sosai" shiru bimbii tayi kamar mai tunanin wani abu sai kuma ta tashi da sauri ta soma tfy suka bi bayanta saida suka rakata har kofar shiga 6angaren babban prince kafin suka dakata ta shige, tana shiga ta nufi wannan kusurwa da taga ya shiga ta tarar dashi yana zaune ya kwantar dakansa a jikin wani matashi, idanunsa a rufe, yaji motsin shigowarta amma be bude idanunsa ba, matsawa tayi a hnkli ta zauna kusa dashi ta dauke matashin daya jingina kansa dashi ta kwantar dakansa a jikinta ta cusa hannunta cikin gashinsa, qin bude idanunsa yyi sbd baya son taga rauninsa don ya zubda hawaye sosai hkn yasa idanunsa sukai jajir, muryarta yaji a hnkli tace" inda ake binne jinin sarauta da inda ake binne bayi wannan bashi bane burinmu kawai ya kasance mai ceto a garemu, fatanmu ya zamto ya tadda kyakykyawan rabo wurin wanda ya bamu kuma ya amshe abinshi, prince dina dai dana sani jarumin gaske ne ban ta6a ganin karayarsa sai yau" bude jajayen idanunsa yyi ya sauke su a fuskarta, kallon idanunsa tayi taga yadda suka juye sukayi jajir, murmushi ta masa shi kuma ya qurama fuskarta ido, dariya tayi tace" tashi lkcin wanka yyi" besan lkcin da murmushi ya su6uce masa shima ya miqe zaune, komawa tayi bayansa ta rumgumeshi ta baya tana rada masa wasu zantuka na sirrinsu a kunnensa wanda yasa shi murmushi, janye hannunta yyi daga jikinsa ya koma ya kwantar dakansa a matashin dayake tun farko, kallonshi tayi ya noqe kafada, murmushi tayi ta matso kusa dashi sosai ta dora fuskarta akan tashi suna jin bugun numfashin juna, a hnkli ta dora bakinta saman nashi ba zato ba tsammani yaji ta soma bashi nata darasin wanda ya shagaltar dashi sosai ya mantar dashi dukkanin tarin damuwarsa,tsarki ya tabbata ga Allah wanda ya qaddaro soyayyar wadannan masoya kuma ya basu qarfin zuciyar fuskartar qaddararsu, a wannan lkci tarihi ya maimata kansa, bimbii ita ta fara wasan shi kuma ya wuce gona da iri, tsohon darasin nan dai shi prince ya biya mata tun bata ganewa har ta soma fuskanta, wannan karon babu tirjiya ta bada kai bori yahau, prince kam qara qanqame bimbii yyi tamkar wani ze gudu masa da ita, bayan kwana uku prince da wannan rasuwa bimbii ta tare a 6angarenta, qaton gini ne har yafi 6angaren prince girma tare da yalwar bayi masu hidimtawa 6angaren nata, sumayya itace prince yasa ta kasance ta hannu damanta, israt da khulood kuwa bimbii

t
a
10/10/20, 1:12 AM - Anti qamshi🌷: *DAREN GOMA SHA HUD'U*🪔🪔

Written By Bintuu Seer

42

*You are my princess*......I love only one woman, I give you my soul pls give me your heart💕💕
Chapter 48 · 0% Book details