Sashe 22
Daren Goma Sha Hudu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Pls don Allah kuyimin afuwa kuyi hkr da wannan ba yawa...
Littafin nan na kudi ne kan naira dari uku kacal zaki samu damar karantashi, #300 ta wannan acct...0100790419,alhaji shahida nasir,union bank, saiki turon screenshrt na payment naki ta wannan layin...07041195806.....
Alkalamin Bintuu ne......
10/10/20, 1:12 AM - Anti qamshi🌷: *DAREN GOMA SHA HUD'U*🪔🪔
Written By Bintuu Seer
17
*Every second my heart beat just cox of you*........I really care about you💕
Washegarin ranar an tashi ne da ruwan sama sosai kamar da bakin k'warya shi kuwa yana tsaye a dogon corridorn dake gaban 6angarensa sanye da wata farar rigar iyaka guiwa da wando shima fari, takalmin qafarsa irin mai laushin nan ne half cover, kansa babu rawani hknne ya bawa gashin kansa damar sakko masa har kafarsa, iskar daminan dake kad'awa sai hura gashin nasa take yana rawa, hannunsa dukka suna hard'e a bayansa yana kallon iskar dake kad'a ganye bishiyu da furanni da kuma ruwan dake sauka, yanayin tsayuwarsa kawai ze tabbatar mk da yana tunanin wani abu ne, ubaid ne yazo ya tsaya a gefensa tare da rissinar dakansa qasa sannan yace"binciken ya nuna gubar an hadata ne da dafin wasu kunamai da bamu da irinsu a wannan yanki namu yawanci an fi samu irin kunaman a yankin masarautar dulham suna amfani da dafin kunaman wurin hada abuwawa dayawa ciki har da irin wannan gubar"shiru prince yyi batare daya juyo ya kalli ubaid ba sai can yace" na bata maganin kashe qarfin gubar" yana fadar hk ya juya ya soma takunsa cike da izza ya koma cikin 6angarensa, zama yyi akan wata kujera ya bud'e wani babban littafi mai dauke da tsohuwar kimiyya ta larabawa game da ilimin sanin 2kala dafin kunama da maciji yana wani nazari, lenah ce tsohuwar baiwarsa ta shigo hannunta riqe da wani faranti azurfa sai daukar idanu yake da qananan cups a saman faranti, tfy take tamkar zata karye sbd da rangwada na salon jan hnkli, le6enta jajir da jan baki ga gashin girarta tayi sama zara zara a gyare, wuyan qafarta da wata sarqa mai kwalliya, hancinta ma da dan kunne dan mitsitsi, ajiye masa farantin tayi ta risssinar dakanta qasa sannan ta sunkuya ta soma tsiyaya masa black ginger tea din data kawo masa, shi kuwa tamkar besan ta shigo ba ya cigaba da karatunsa, qara rissinar dakanta tayi ta miqa masa cup din dake hannunta tana murmushi, sai lkcin ya dago dakansa ya kalleta fuskarsa babu yabo babu fallasa ya sanya hannu ya amshi cup din ya ajiye a saman table din, daga mata hannun yyi alamar dake nuni da baya buqatar komai wannan lkci ya maida kansa ya cigaba da abunda yake, ubaid ne ya shiga kai tsaye ya wuce inda prince ke zaune tare da rissinar dakansa qasa ya ajiye masa wata farar takarda akan table din dake gabansa, a hknli yasa hannu ya dauki takarda ya soma karantawa, takardar tana dauke da sanya hannun mahaifinsa sarki abdallah yana umartarsa yyi shirin raka sarki najash bin akhir wato sarkin dake mulkin masarautar dulham tare da dansa prince amir da sauran tawagarsu da suka zo taya masarautar murnar cika shekaru dari uku da sittin da kafuwa,zasu rakasu bakin bodar da zata fitar dasu daga yankin masarautar burham don tabbatarwa sun fita daga yankin burham lfy, qara kallon takardar yyi sosai sannan ya ajiye ya kalli ubaid yace" kun bincika sosai babu wata alama dake nuni da sanya hannunsu a sanya guban nan" ubaid yace" babu alamar data nuna hkn" shiru prince akbar yyi sannan ya fito da hatiminsa yasa hannu a takardar sannan ya miqawa ubaid ya rissinar dakansa sannan ya amshi takardar ya fita, miqewa tsaye prince akbar yyi ya nufi wurin 2sharan curtains din dake sake sun rufe window ya tsaya yana kallon farfajiya waje hannunsa dukka a baya, 6angaren bimbii kuwa cikin izinin Allah sai gashi ta bud'e idanunta, le6enta ya bushe sai bin ko'ina na dakin take da kallo, lkcin herbalists din dake kula da ita ta shigo ta tarar ta bude idanu, matsowa tayi kusa da ita tana mata sannu, daga mata kai kawai tayi sannan ta mayar da idanunta ta rufe, sunyi mamakin bude idon nata sbd daren jiya maganin da suka bata sam be nuna ya dauki jikin nata, su basu san cewa prince ne ya bata antidote nasa ba kuma shine ya mata aiki don ya kashe qarfin gubar kaso sittin cikin dari,prince akbar kam beso wannan rakiya da mahaifin nasa yasashi yyi ba, yana cike da tausayin bimbii yana ganin idan ya tafi yabarta hk kwance cikin ciwo tamkar be kyautawa sadaukarwar da tayi. dominsa bane amma babu yadda ya iya hk ya soma shiri, daren ranar yaso yaje duba bimbii amma hkn be samu ba don tfyr dare zasuyi, cikin daren suka dauki hanya dukkaninsu bisa dawakansu tare da rakiyar manyan dakarin tsaro,kwanansu daya da yini guda suka isa boda dasu sarki najash, prince amir kuwa babu abunda daya hadashi da prince akbar ko a hanya, dalili kuwa shine sarki abdallah shine sanadiyyar mutuwar mahaifiyarsa, shekaru ashirin da suka gabata sarki abdallah yakai harin bazata yankin dulham inda ta qarfin tsiya yacisu a yaqi ya kwashe matansu ya maishesu bayi sannan ya kama mahaifiyar prince amir ya kawota masarautarsa ya maidata kwarkwararsa, qarshen ita kuma baqin cikin hkn yyi ajalinta, wannan shine yasanya har ranar yau gabar dake tsakanin masarautun tana nan saidai kowa cikinsu ta bayan fage yake neman durqusar da daya musamman ma masarautar dulham, sarki najash da dansa prince amir sun shirya zuwa wannan taron ne kawai don cimma manufarsu,prince amir ya rantse sai ya qunsawa sarki abdallah irin baqin cikin daya qunsa musu suma hknne yasa ya shirya poisoning din prince akbar dayake magajin masarautar burham sbd yasan mutuwar prince akbar itace hanya mafi sauqi ta ganin bayan sarki abdallah don duk wani buri nashi yana kan babban prince,rashin samun nasarar hknne yake cin ransa har yanzu, bimbii kuwa cikin hukuncin Allah sun samu sun zuqe ragowar guban dake jikinta, tana soma dawowa cikin hayyacinta suka ce ta koma bakin aikinta, hk ta dawo dakinta bata tarar dasu israt ba ta hau gado ta kwanta, khulood da israt kuwa suna bakin qorama suna shan wanki har kusan yamma sannan suka nufo dawowa, suna shiga tamkar gixo suka ga bimbii kwance bisa gado, cikin saurin suka qarasa bakin gadon suna kallonta tana bacci, zama sukayi kusa da ita israt na mata fifita ita kuma tana bacci, sai wurin yamma ta farka ta gansu zagaye da ita, murmushi tayi musu tare da hadasu ta rumgumesu suma suka qara rumgumeta suna jajanta mata abunda ya faru, cikin dauriyya ta sauka tayi wanka ta shirya ta nufi babban kitchen su khulood na biye da ita, tana shiga duk bayin dake cikin kitchen din suka bita da kallon mamaki don basu da masaniyyar samun sauqinta tunda ance gubar mutuwa tasha, ta6e baki sukayi, dayar cikinsu ta kalli bimbii tace"daman baki mutu ba don mun ji ance gubar mutuwa kk sha" israt tayi zagal tace" gata nan bata mutu ba don mutuwar ba yar aiken uban wani bace balle ya turata ta kashe" kallon israt sukayi gbdynsu sannan suka sheqe da dariya, dayar cikinsu tace"toh kema kawai ki maida fatarki kalar nata mn saiku saje" khuood tayi dariya tace" wasu idan ana mgnr siffa maikyau su daina sanya baki wlh don farar fatar ce kawai gadararsu amma ba qira da zubin zati irin na mata ba" shiru sukayi basu sake mgn ba suka cigaba da aikinsu, israt da khulood na daga gefen bimbii ta gama jera kayan marmari a farantai masu mutuqar kyawu ta nufi 6angaren prince batasan cewa yyi tfy ba, kan hanyarta ta hadu da lenah ta fito daga 6angaren prince, shigewa zatayi ta wuce abinta, lenah ta bita da kallon mamaki sai tayi saurin shan gabanta tana huce don haushi taji na ganin bimbii ta samu lfy sbd ita aka bawa aikin bimbii ta cigaba da hidimtawa prince kafin bimbii ta samu lfy, kallon rainin ta yiwa bimbii tace"uban me ya tashi kafadunki baki mutu ba" kai tsaye batare da wani shakku ba bimbii ta bata amsa tace" ubanki mn" wata irin zabura tayi ta nufo kan bimbii da niyyar bata mari taji an riqe hannunta, juyawa tayi a fusace sai tayi toxali da ummu sumayya tace" haba lenah meyesa kk hk ko kin mance dokar wannan 6angaren ne, kina son a sauya miki 6angaren aiki ne" shiru tayi sai huci take tana kallon bimbii sannan tayi gaba da sauri tabar wurin, ummu sumayya ta kalli bimbii tace"idan 6angaren prince kk nufa toh baya nan yyi tfy" turus bimbii tayi ta kasa gaba ta kasa baya, ita kuwa ummu sumayya ta wuce tabarta a wurin, babban abunda ya bawa bimbii mamaki shine wato su wadannan mutane basu dauki bawa mutum ba shiyasa dukka da abunda ya faru da ita tayi ne don kare prince matsayinta na baiwar dake kula da hidimarsa amma yaci ace ko sau daya yaje ya duba halin da take ciki, amma sbd kasancewarta baiwa be damu kota mutu kota rayu ba tfy ma yyi abinsa yabarta cikin mugun yanayi, neman wani tudu tayi ta zauna tana tunanin gd, mahaifinta da innanta yadda suke nuna mata gata tamkar zasu maidata ciki, idan kuwa bata da lfy sun shiga damuwa kenan amma nan kuwa wasu ma ftn mutuwa suke mata, shiru tayi tare da zabga tagumi, tunowa da tayi dasu khulood shine yasa ta murmushi, tabbas tasan a wannan qasa data samu kanta babu dangin iya bare na baba su khulood sun nuna mata so tsakani da Allah kuma sun fi kowa damuwa da ita da halin da take ciki, tabbas su khulood sun fi kowa sonta cikin wannan qasa..............
Littafin nan na kudi ne, idan kina da buqatar siya zaki tura #300 ta wannan.acct...0100790419, Alhaji shahida nasir,union bank, saiki turomin da screesht na payment ta wannan layin 07041195806.......
Alkalamin Bintuu ne.......
10/10/20, 1:12 AM - Anti qamshi🌷: *DAREN GOMA SHA HUD'U*🪔🪔
Written By Bintuu Seer
18
*I deeply fall in love*......the forbidden love In burham kingdom.....
Littafin nan na kudi ne kan naira dari uku kacal zaki samu damar karantashi, #300 ta wannan acct...0100790419,alhaji shahida nasir,union bank, saiki turon screenshrt na payment naki ta wannan layin...07041195806.....
Alkalamin Bintuu ne......
10/10/20, 1:12 AM - Anti qamshi🌷: *DAREN GOMA SHA HUD'U*🪔🪔
Written By Bintuu Seer
17
*Every second my heart beat just cox of you*........I really care about you💕
Washegarin ranar an tashi ne da ruwan sama sosai kamar da bakin k'warya shi kuwa yana tsaye a dogon corridorn dake gaban 6angarensa sanye da wata farar rigar iyaka guiwa da wando shima fari, takalmin qafarsa irin mai laushin nan ne half cover, kansa babu rawani hknne ya bawa gashin kansa damar sakko masa har kafarsa, iskar daminan dake kad'awa sai hura gashin nasa take yana rawa, hannunsa dukka suna hard'e a bayansa yana kallon iskar dake kad'a ganye bishiyu da furanni da kuma ruwan dake sauka, yanayin tsayuwarsa kawai ze tabbatar mk da yana tunanin wani abu ne, ubaid ne yazo ya tsaya a gefensa tare da rissinar dakansa qasa sannan yace"binciken ya nuna gubar an hadata ne da dafin wasu kunamai da bamu da irinsu a wannan yanki namu yawanci an fi samu irin kunaman a yankin masarautar dulham suna amfani da dafin kunaman wurin hada abuwawa dayawa ciki har da irin wannan gubar"shiru prince yyi batare daya juyo ya kalli ubaid ba sai can yace" na bata maganin kashe qarfin gubar" yana fadar hk ya juya ya soma takunsa cike da izza ya koma cikin 6angarensa, zama yyi akan wata kujera ya bud'e wani babban littafi mai dauke da tsohuwar kimiyya ta larabawa game da ilimin sanin 2kala dafin kunama da maciji yana wani nazari, lenah ce tsohuwar baiwarsa ta shigo hannunta riqe da wani faranti azurfa sai daukar idanu yake da qananan cups a saman faranti, tfy take tamkar zata karye sbd da rangwada na salon jan hnkli, le6enta jajir da jan baki ga gashin girarta tayi sama zara zara a gyare, wuyan qafarta da wata sarqa mai kwalliya, hancinta ma da dan kunne dan mitsitsi, ajiye masa farantin tayi ta risssinar dakanta qasa sannan ta sunkuya ta soma tsiyaya masa black ginger tea din data kawo masa, shi kuwa tamkar besan ta shigo ba ya cigaba da karatunsa, qara rissinar dakanta tayi ta miqa masa cup din dake hannunta tana murmushi, sai lkcin ya dago dakansa ya kalleta fuskarsa babu yabo babu fallasa ya sanya hannu ya amshi cup din ya ajiye a saman table din, daga mata hannun yyi alamar dake nuni da baya buqatar komai wannan lkci ya maida kansa ya cigaba da abunda yake, ubaid ne ya shiga kai tsaye ya wuce inda prince ke zaune tare da rissinar dakansa qasa ya ajiye masa wata farar takarda akan table din dake gabansa, a hknli yasa hannu ya dauki takarda ya soma karantawa, takardar tana dauke da sanya hannun mahaifinsa sarki abdallah yana umartarsa yyi shirin raka sarki najash bin akhir wato sarkin dake mulkin masarautar dulham tare da dansa prince amir da sauran tawagarsu da suka zo taya masarautar murnar cika shekaru dari uku da sittin da kafuwa,zasu rakasu bakin bodar da zata fitar dasu daga yankin masarautar burham don tabbatarwa sun fita daga yankin burham lfy, qara kallon takardar yyi sosai sannan ya ajiye ya kalli ubaid yace" kun bincika sosai babu wata alama dake nuni da sanya hannunsu a sanya guban nan" ubaid yace" babu alamar data nuna hkn" shiru prince akbar yyi sannan ya fito da hatiminsa yasa hannu a takardar sannan ya miqawa ubaid ya rissinar dakansa sannan ya amshi takardar ya fita, miqewa tsaye prince akbar yyi ya nufi wurin 2sharan curtains din dake sake sun rufe window ya tsaya yana kallon farfajiya waje hannunsa dukka a baya, 6angaren bimbii kuwa cikin izinin Allah sai gashi ta bud'e idanunta, le6enta ya bushe sai bin ko'ina na dakin take da kallo, lkcin herbalists din dake kula da ita ta shigo ta tarar ta bude idanu, matsowa tayi kusa da ita tana mata sannu, daga mata kai kawai tayi sannan ta mayar da idanunta ta rufe, sunyi mamakin bude idon nata sbd daren jiya maganin da suka bata sam be nuna ya dauki jikin nata, su basu san cewa prince ne ya bata antidote nasa ba kuma shine ya mata aiki don ya kashe qarfin gubar kaso sittin cikin dari,prince akbar kam beso wannan rakiya da mahaifin nasa yasashi yyi ba, yana cike da tausayin bimbii yana ganin idan ya tafi yabarta hk kwance cikin ciwo tamkar be kyautawa sadaukarwar da tayi. dominsa bane amma babu yadda ya iya hk ya soma shiri, daren ranar yaso yaje duba bimbii amma hkn be samu ba don tfyr dare zasuyi, cikin daren suka dauki hanya dukkaninsu bisa dawakansu tare da rakiyar manyan dakarin tsaro,kwanansu daya da yini guda suka isa boda dasu sarki najash, prince amir kuwa babu abunda daya hadashi da prince akbar ko a hanya, dalili kuwa shine sarki abdallah shine sanadiyyar mutuwar mahaifiyarsa, shekaru ashirin da suka gabata sarki abdallah yakai harin bazata yankin dulham inda ta qarfin tsiya yacisu a yaqi ya kwashe matansu ya maishesu bayi sannan ya kama mahaifiyar prince amir ya kawota masarautarsa ya maidata kwarkwararsa, qarshen ita kuma baqin cikin hkn yyi ajalinta, wannan shine yasanya har ranar yau gabar dake tsakanin masarautun tana nan saidai kowa cikinsu ta bayan fage yake neman durqusar da daya musamman ma masarautar dulham, sarki najash da dansa prince amir sun shirya zuwa wannan taron ne kawai don cimma manufarsu,prince amir ya rantse sai ya qunsawa sarki abdallah irin baqin cikin daya qunsa musu suma hknne yasa ya shirya poisoning din prince akbar dayake magajin masarautar burham sbd yasan mutuwar prince akbar itace hanya mafi sauqi ta ganin bayan sarki abdallah don duk wani buri nashi yana kan babban prince,rashin samun nasarar hknne yake cin ransa har yanzu, bimbii kuwa cikin hukuncin Allah sun samu sun zuqe ragowar guban dake jikinta, tana soma dawowa cikin hayyacinta suka ce ta koma bakin aikinta, hk ta dawo dakinta bata tarar dasu israt ba ta hau gado ta kwanta, khulood da israt kuwa suna bakin qorama suna shan wanki har kusan yamma sannan suka nufo dawowa, suna shiga tamkar gixo suka ga bimbii kwance bisa gado, cikin saurin suka qarasa bakin gadon suna kallonta tana bacci, zama sukayi kusa da ita israt na mata fifita ita kuma tana bacci, sai wurin yamma ta farka ta gansu zagaye da ita, murmushi tayi musu tare da hadasu ta rumgumesu suma suka qara rumgumeta suna jajanta mata abunda ya faru, cikin dauriyya ta sauka tayi wanka ta shirya ta nufi babban kitchen su khulood na biye da ita, tana shiga duk bayin dake cikin kitchen din suka bita da kallon mamaki don basu da masaniyyar samun sauqinta tunda ance gubar mutuwa tasha, ta6e baki sukayi, dayar cikinsu ta kalli bimbii tace"daman baki mutu ba don mun ji ance gubar mutuwa kk sha" israt tayi zagal tace" gata nan bata mutu ba don mutuwar ba yar aiken uban wani bace balle ya turata ta kashe" kallon israt sukayi gbdynsu sannan suka sheqe da dariya, dayar cikinsu tace"toh kema kawai ki maida fatarki kalar nata mn saiku saje" khuood tayi dariya tace" wasu idan ana mgnr siffa maikyau su daina sanya baki wlh don farar fatar ce kawai gadararsu amma ba qira da zubin zati irin na mata ba" shiru sukayi basu sake mgn ba suka cigaba da aikinsu, israt da khulood na daga gefen bimbii ta gama jera kayan marmari a farantai masu mutuqar kyawu ta nufi 6angaren prince batasan cewa yyi tfy ba, kan hanyarta ta hadu da lenah ta fito daga 6angaren prince, shigewa zatayi ta wuce abinta, lenah ta bita da kallon mamaki sai tayi saurin shan gabanta tana huce don haushi taji na ganin bimbii ta samu lfy sbd ita aka bawa aikin bimbii ta cigaba da hidimtawa prince kafin bimbii ta samu lfy, kallon rainin ta yiwa bimbii tace"uban me ya tashi kafadunki baki mutu ba" kai tsaye batare da wani shakku ba bimbii ta bata amsa tace" ubanki mn" wata irin zabura tayi ta nufo kan bimbii da niyyar bata mari taji an riqe hannunta, juyawa tayi a fusace sai tayi toxali da ummu sumayya tace" haba lenah meyesa kk hk ko kin mance dokar wannan 6angaren ne, kina son a sauya miki 6angaren aiki ne" shiru tayi sai huci take tana kallon bimbii sannan tayi gaba da sauri tabar wurin, ummu sumayya ta kalli bimbii tace"idan 6angaren prince kk nufa toh baya nan yyi tfy" turus bimbii tayi ta kasa gaba ta kasa baya, ita kuwa ummu sumayya ta wuce tabarta a wurin, babban abunda ya bawa bimbii mamaki shine wato su wadannan mutane basu dauki bawa mutum ba shiyasa dukka da abunda ya faru da ita tayi ne don kare prince matsayinta na baiwar dake kula da hidimarsa amma yaci ace ko sau daya yaje ya duba halin da take ciki, amma sbd kasancewarta baiwa be damu kota mutu kota rayu ba tfy ma yyi abinsa yabarta cikin mugun yanayi, neman wani tudu tayi ta zauna tana tunanin gd, mahaifinta da innanta yadda suke nuna mata gata tamkar zasu maidata ciki, idan kuwa bata da lfy sun shiga damuwa kenan amma nan kuwa wasu ma ftn mutuwa suke mata, shiru tayi tare da zabga tagumi, tunowa da tayi dasu khulood shine yasa ta murmushi, tabbas tasan a wannan qasa data samu kanta babu dangin iya bare na baba su khulood sun nuna mata so tsakani da Allah kuma sun fi kowa damuwa da ita da halin da take ciki, tabbas su khulood sun fi kowa sonta cikin wannan qasa..............
Littafin nan na kudi ne, idan kina da buqatar siya zaki tura #300 ta wannan.acct...0100790419, Alhaji shahida nasir,union bank, saiki turomin da screesht na payment ta wannan layin 07041195806.......
Alkalamin Bintuu ne.......
10/10/20, 1:12 AM - Anti qamshi🌷: *DAREN GOMA SHA HUD'U*🪔🪔
Written By Bintuu Seer
18
*I deeply fall in love*......the forbidden love In burham kingdom.....