Sashe 18
Daren Goma Sha Hudu Part 1 Complete Hausa Novel · about 11 min read
Littafin nan na kudi ne idan kina da buqatar siye ga yadda zakiyi, zaki tura #300 kacal ta wannan acct..0100790419,alhaji shahida nasir,saiki turon da screesht ta wannan layin na whatsapp.....07041195806.....idan da buqatar kira ga layin kira nan...08080611486
Alkalamin Bintuu ne....
10/10/20, 1:12 AM - Anti qamshi🌷: *DAREN GOMA SHA HUD'U*🪔🪔
Written By Bintuu Seer
13
*You black cutie skin is the glowing skin I ever seen dear*.........soft and shiny......💕
Hannunta takai zata d'ora akan sumarsa sai kuma ta janye hannun da sauri,shiru tayi tana tunani wata zuciyar ta qara jaddada mata matsayinta ba kowa ita face baiwa mai hidima ga wannan d'an sarki bata da y'anci masa gardama, cikin dokokin da ummu sumayya ta sanar da ita shine komai prince yakeso dole ta masa a matsayinta na baiwarsa, ba shiri ta komar da hannunta saman sumarsa ta cusa hannunta ciki tana barbaza masa gashin cikin yanayi na kwantar da hnkli, shidai prince idanunsa na rufe ya amsar saqonninta, cikin sanyin murya ta soma bashi labari na qasashen africa tare da yanayin al'adunmu, abunda yasa ta za6i hk sbd tana yawan ganinshi yana karanta littattafan tarihi wato mutum ne ma'abocin son tarihi, tana ta bashi labari yana jinta duk da idanunsa a rufe suke, gani tayi kamar yyi bacci ta gyara zaman lumtsatstsen pillownsa ta sauke kansa a hnkli daga jikinta ta mayar dashi kan pillown sannan ta fara yunqurin sauka daga kan gadon, caraff, taji ya riqo hannunta batare daya bude idanun nasa ba yace" ina zakije,ki taho ki cigaba da bani labari" dawowa tayi ta kuma zama tana ta bashi labarin bata kuma yunqurin guduwa ba, shi mamakin bimbii yake cikin ransa sbd duk bayin da yake yayi kowacce saita sanya duk wata hikima da dabararta na ganin ta jawo hnklinsa kanta ya kusanceta, itako bimbii yana karantarta bata ta6a gwada wannan hikimar ba kuma ba wata alama dake nuna bimbii tana da feeling akansa, dalilin dayasa duk ahekara yake sauya baiwa shine yawancin bayin nasa basa iyawa dole sai sun afka soyayyarsa har su fara nuna masa feeling dinsu a bayyane batare da sukansu sun ankara ba, shi kuma yana ganin hk yake sauyasu sbd yana guje musu fadawa tarkon mahaifinsa sarki abdallah bin jabal don baya daukan irin hk da wasa, idan har abu ya bayyana baiwa ta fara soyayya da jinin sarauta a wannan masarauta toh fa tsatstsauran hukunci ne yake hawa kanta batare ko digon tausayi ba, duk bayin da prince akbar yake sauyawa toh soyayyarsu suka fara nuna masa a bayyane shi kuma yake jiye musu wannan hukunci sai ya sauyasu kafin su zurfafa har abu ya fito fili, duk cikin masarautan babu wanda yasan wannan dalili nasa, bimbii kuwa be ta6a ganin alamun hk daga gareta ba duk da hk dai yana ganin kamar zuwa gaba itama zata bi sawun afkawa kogin sonshi,bimbii kam sai labaru take bashi amma yyi shiru bece ya isa ba, tun tana daure bacci dayake kawo mata farmaki har ta soma gyangyadi, shikam beyi bacci ba idanunsa ne kawai a lumshe, jin tayi shiru ne ya bude idanunsa sai ganinta yyi ta jingina bayanta da jikin gadon nasa sai baccinta take, fuskarta ya qurawa idanu sai lkcin ya gano tsantsar kyawun halitta irin na bimbii, tashi yyi zaune ya cire mata mayafin data rufe kanta dashi sbd taji dadin bacci, abunda ta tufke tulin gashin kanta ya cire gashin ya sauka mata a gadon baya, gyara mata kwanciya yyi ya kwanta da ita a gefensa sannan yaja musu bargo, bimbii kuwa duk wannan abu batasan ya faru ba kawai baccinta take hnkli kwance, haba ku kuwa ba dole bimbii ta lula duniyar bacci ba yadda ta samu kwanciya a wannan gadon na alfarma mai shegen taushi ga bargo duniyar kule gashi duk ta inda ta juya qasautaccen qamshi take shaqa mai cire damuwa da kwantar da hnkli,shikam yana kwance ne wuri guda yana kallon sama ya dora hannayensa akan cikinsa ita kuwa bimbii sai wani birgima take da gyara kwanciya har ta matsa kusa dashi sosai bata sani ba, kallonta kawai yyi ya dauke kansa, bimbii tana farkawa ta tsinci kanta a cikin bargo kuma alamu sun nuna kamar ba ita kadai bace a ciki, hannunta saka tana lalibe ba zato ta shafa fuskarsa da hannun nata, wani uban ihu ta saka tare da yaye bargon sai ganinta tayi a gadon prince akbar ashe tare ma suka kwana dashi, salati tayi ta soma shafa jikinta tamkar wata mahaukaciya shi kuwa yana jinta shiru kawai yyi amma abunda take ne yasanya shi yin murmushi, tashi yyi zaune aikuwa tana ganin ya tashi tayi wani irin tsalle ta dire qasa ta kife akan guiwowinta tace" don Allah kayi hkr wlh ban san lkcin da bacci ya daukeni bane na kwana mk a gado" kallonta yyi yace" hkn ya nuna baki san aikinki bane shiyasa kk bari bacci ya dauke ki" fashe masa tayi da kuka tace" don Allah kayi hkr wlh bazan sake ba" be sake mgn ba ya sakko daga gadon, miqewa tayi da sauri gudun kar ta kuma aikata wani laifin 2kwata ta mance babu mayafi akanta ta shige dakin wanka ta soma shirya masa ruwan wanka sannan ta fito shi kuma ya taso yazo ze shiga dakin wankan, tsayawa yyi ya dora mata mayafinta sannan ya shige abinsa, saurin gyara mayafin tayi, ba jimawa taji qarar qararrawa, saurin tura kofar bathroom din tayi ta tarar dashi cikin kwarmin wankan ruwan sai fitar da tururi yake ga kumfa ta rufe saman ruwan,tausa ta soma masa da hannunta da yake jin taushinsu sosai sannan ta wanke masa sumar kansa, tana gamawa ta fita saida ya kuma danna wannan alamar tukun ta kuma shigowa ta qarasa gyara masa gashi ta shafe gashin da mayuka, har da gyaran fuska ta masa ranar ta qara fito masa da sajen daya zagaye fuskarshi, shima kansa cikin ransa ya yaba da gyaran nata sannan ta fara murza masa cream kamar kar ta dena hk yakeji har ta gama, rissinar dakanta tayi sannan ta juya ta bude kofa ta fita tana jiran fitowarsa, ya jima kafin ya fito sanye da wasu pakistan kalar sararin samaniyya yyi kyau sosai sai fitar da qamshi yake sumarsa ko sai daukar idanu yake, zama yyi a wata kujera ya kalleta ya daga mata hannu alamar ta tafi, rissinar dakai tayi sannan ta juya ta nufi hanyar fita daga 6angaren shi kuma yabita da kallo har kofa ta bude ta fice, dakinta ta wuce tayi wanka ta shirya cikin wata jar doguwar riga tare da mayafinta, tayi kyau sosai don fatarta ta fara murjewa sbd yanayin cimmar da take samu tana ci ga kuma makwanci mai kyau, kitchen ta tafi tana shiga taji bayin kitchen din na qus qus ita dai bata tasu take ba ta, honey tea ta masa ta sanya ginger kadan ta dora a faranti na alfarma ta nufi 6angaren nasa, tana shiga ta tarar dashi yana rubutu batasan rubutun me yake ba dai ta ajiye masa honey tea din a gabansa, ajiye abun rubutun yyi ya dago da idanunsa yana kallonta saurin dauke kai tayi tare da rissinar da fuskarta sannan ta soma tsiyaya masa honey tea din a qaramin cup ta dago da fuskarta tana miqa masa cup din, abunda ya bata mamaki shine ba cup din da take miqa masa yake kallo ba ita yake kallo kuma wani irin kallo yake mata wanda ta kasa tantance ma'anarsa don bata saba ganin irin kallon cikin kwayar idanun jama'a ba, riqe cup din tayi ta sunkuyar dakanta qasa, hannunsa yasa ya amshi cup din ya soma sipping a hnkli tare da lumshe idanunsa, ajiye cp din yyi ya tashi ya tafi gaban manya manyan windows dake rufe da wasu kofofin glass ya tsaya tare da kalmashe hannayensa ta baya ya qurawa glasses din windown idanu, bimbii kallonsa tayi kawai ta fahimci kamar akwai abunda ke damunsa, cikin qarfin hali ya taho wurin dayake tsaye cikin sanyin murya tace" koh akwai abunda yarima yake buqata ne" bece mata komai ba kuma juyo ya kalleta ba, ganin hkne yasa ta koma ta dauki farantin ta fita dashi, tana fita ya juyo yana kallon kofar, komawa yyi ya zauna ya lumshe idanunsa yana fitar da wata zafaffiyar ajiyar zuciya, hk abu ya cigaba da tfy tun bimbii tana tsarguwa idan prince akbar ya qureta da idanu har ta saba da kallon nasa ta dau hkn ko shima duk yana daga cikin al'adarsu wato kallon qurilla, prince nasaar shima ya takurawa bimbii har ta soma shakkar zuwa qorama don baya gjy da zuwa wurin musamman sbd ita, bimbii yanzu wannan shegen tsoron nata ya soma raguwa ta soma zama jarumar mata, prince nasaar baya ta6a samun sakin fuska a wurin bimbii shi kuwa baya zuciya don har ga Allah son bimbii yake irin sosai din nan, sai ya shafe kusan awanni yana jiran fitowar bimbii bakin qorama wanki, israt da khulood kuwa saida bimbii ta samar musu da alfarma suka dawo 6angaren prince da bauta suka shiga jerin bayin dake aiki a kitchen, musamman bimbii tace su dawo dakinta da kwana hk suke kwana su uku kamar yadda suka saba,khulood ita ta din ga koyar da bimbii girke girke irin nasu na larabawa daban daban yanzu ta kware sosai a fagen girki, israt kuma ita take koya mata waqoqi iri daban daban, suna taimaka mata sosai, yau suka tashi cikin tsantsar rudani sbd samun labari da sukayi za'a jefe yan matan bayin da sukayi ciki, hanyar 6angaren prince bimbii tayi da gudu bayin dake tsaron kofar suka qi bude mata kofa suka sanar da ita prince baya buqatar ganin kowa, shi kuwa yana tare ne da hadiminsa ubaid suna tattaunawar sirri, bimbii kuwa hk ta din ga jira amma shiru babu alamun zasu bude mata kofar, juyawa tayi ta koma ta nufi bakin qorama, bata jima da zuwa wurin ba prince nasaar ya bayyana shima, tana ganinsa ta miqe kamar zataci tuntu6e ta nufi wurinsa shima abun ya bashi mamaki ya bita da kallo, kallonsa tayi ta sunkuya bisa guiwowinta a gabansa tace" don Allah ka taimakamin ka cetomin yar uwa tana cikin yan matan da za'a jefe yau" shiru yyi sai kuma ya kalleta da murmushi yace" wannan alfarma tana da wahalar gaske sbd sarki abdallah dakansa ne yasa hannu a jefesu babu wanda ya isa ya dakatar da hk duk cikin masarautan nan amma...." sai kuma yyi shiru tace" amma me?" yace" zan iya sanyawa a saceta akaita masarautarmu saidai wannan tamkar qunar bakin wake ne da tarar aradu da fadin kai don idan har aka samu mtsl toh gsky nikaina ina cikin mtsl amma karki damu zan iya yin komai sbd ke sbd na yarda da ingancin soyayyar da nk miki" kallonsa tayi da mugun mamaki ta nuna kanta tace" so kuma?" daga mata kai yyi alamar ehh, tace"don Allah ka dena fadar hk bani so" yace" baki sona kenan" tace" Aa, amma tsakanimu akwai bambanci mai karfi wanda yyi mn iyaka kayi hkr" murmushi yyi yace"bana mgn biyu kuma duk abunda nakeso babu makawa sai na same shi komai wuya ki fahimci hkn" bimbii sake baki tayi tana kallonshi tana waiwaye kar wani ya ganta tare da dan sarkin, takawa yyi ya wuce ya haye dokinsa yabarta a wurin,ranar ta makara sosai na zuwa 6angaren prince shi kuwa yana kallon kofa yaga shigowarta amma shiru sai yanzu taxo ta tarar ya bada umarni kar bayin dake tsaron kofarsa su barta ta shigo,qememe suka hanata shiga hk ta juya ta koma dakinsu ta tarar dasu israt sunyi jugum jugum ita ta zauna gefensu tayi shiru, tmbyrta israt tayi koda wani kyakykyawan labari, shiru tayi sannan ta zayyana musu yadda sukayi da prince nasaar, shiru sukayi don tabbas sun san wannan matakin yana da girma, kallon bimbii khulood tayi tace"kuma shi da kansa ya sanar dake ze miki wannan alfarma, gsky yaudararki yake don kuwa wannan abu mataki ne mai tsauri mai cike da kasada" duk abunda suke zantawa lenah na la6e tana jinsu, cikin sauri ta nufi 6angaren prince akbar jikinta har rawa yake, bata samu ganin prince ba sai ubaid ta samu ta zayyane masa abunda taji su bimbii na zantawa,batare da wani 6ata lkci ba ubaid ya shiga 6angaren prince ya tarar dashi a zaune, sunkuyawa yyi daidai kunnensa ya rada masa abunda lenah ta sanar dashi, shiru yyi sannan ya miqe dakansa ranar ya nufi 6angaren prince nasaar, cike da mamaki prince nasaar ya kalli babban prince don yasn ba qaramar mgn bace ta kawo shida kansa har 6angarensa, baiwarsa ce ta kawo musu green tea duk suka zauna a wasu kujeru suna fuskantar juna, prince akbar ya kalli prince nasaar yace" ina son ka janye kudirinka da kk dashi na shirin sace daya daga cikin bayin da aka zartas musu da hukuncin jefawa don ba zaka samu nasara ba kuma yin hkn tamkar hada masarautu biyu fada ne" cike da mamaki prince nasaar ya dago dakai yana kallon prince akbar, mamaki yake a ina yaji wannan sirrin dayasan duk duniya bimbii ce kawai ta sani toh ko ita ta sanar da babban prince wannan zancen, murmushi prince akbar yyi masa yace"ina baka shawara kar ka sake kayi wannan kuskuren don ba riba cikinsa kuma zaka sanya rayuka dayawa cikin qunci" har prince akbar ya gama jawabinsa be furta komai sai daga qarshe kawai yyi murmushin yaqe yace" zan so naji a ina prince yaji wannan labari na qanxon kurege duk da nasan cewa kai mutum mai taka tsantsan" murmushi prince akbar yyi tare da miqewa yace" ni zan wuce fata dai kayi aiki da hange don qaramar mgn kan iya zama babba" hk prince akbar yabar prince nasaar cike da tunani, washegari bimbii ta shiga kitchen ta shirya abun sha ta nufi 6angaren prince tana zuwa kofa ta bude mata ta shige, yana ganinta yyi saurin dauke kansa ya cigaba da abunda yake batare daya ba shigowar nata wani muhimmaci ba......
Alkalamin Bintuu ne....
10/10/20, 1:12 AM - Anti qamshi🌷: *DAREN GOMA SHA HUD'U*🪔🪔
Written By Bintuu Seer
13
*You black cutie skin is the glowing skin I ever seen dear*.........soft and shiny......💕
Hannunta takai zata d'ora akan sumarsa sai kuma ta janye hannun da sauri,shiru tayi tana tunani wata zuciyar ta qara jaddada mata matsayinta ba kowa ita face baiwa mai hidima ga wannan d'an sarki bata da y'anci masa gardama, cikin dokokin da ummu sumayya ta sanar da ita shine komai prince yakeso dole ta masa a matsayinta na baiwarsa, ba shiri ta komar da hannunta saman sumarsa ta cusa hannunta ciki tana barbaza masa gashin cikin yanayi na kwantar da hnkli, shidai prince idanunsa na rufe ya amsar saqonninta, cikin sanyin murya ta soma bashi labari na qasashen africa tare da yanayin al'adunmu, abunda yasa ta za6i hk sbd tana yawan ganinshi yana karanta littattafan tarihi wato mutum ne ma'abocin son tarihi, tana ta bashi labari yana jinta duk da idanunsa a rufe suke, gani tayi kamar yyi bacci ta gyara zaman lumtsatstsen pillownsa ta sauke kansa a hnkli daga jikinta ta mayar dashi kan pillown sannan ta fara yunqurin sauka daga kan gadon, caraff, taji ya riqo hannunta batare daya bude idanun nasa ba yace" ina zakije,ki taho ki cigaba da bani labari" dawowa tayi ta kuma zama tana ta bashi labarin bata kuma yunqurin guduwa ba, shi mamakin bimbii yake cikin ransa sbd duk bayin da yake yayi kowacce saita sanya duk wata hikima da dabararta na ganin ta jawo hnklinsa kanta ya kusanceta, itako bimbii yana karantarta bata ta6a gwada wannan hikimar ba kuma ba wata alama dake nuna bimbii tana da feeling akansa, dalilin dayasa duk ahekara yake sauya baiwa shine yawancin bayin nasa basa iyawa dole sai sun afka soyayyarsa har su fara nuna masa feeling dinsu a bayyane batare da sukansu sun ankara ba, shi kuma yana ganin hk yake sauyasu sbd yana guje musu fadawa tarkon mahaifinsa sarki abdallah bin jabal don baya daukan irin hk da wasa, idan har abu ya bayyana baiwa ta fara soyayya da jinin sarauta a wannan masarauta toh fa tsatstsauran hukunci ne yake hawa kanta batare ko digon tausayi ba, duk bayin da prince akbar yake sauyawa toh soyayyarsu suka fara nuna masa a bayyane shi kuma yake jiye musu wannan hukunci sai ya sauyasu kafin su zurfafa har abu ya fito fili, duk cikin masarautan babu wanda yasan wannan dalili nasa, bimbii kuwa be ta6a ganin alamun hk daga gareta ba duk da hk dai yana ganin kamar zuwa gaba itama zata bi sawun afkawa kogin sonshi,bimbii kam sai labaru take bashi amma yyi shiru bece ya isa ba, tun tana daure bacci dayake kawo mata farmaki har ta soma gyangyadi, shikam beyi bacci ba idanunsa ne kawai a lumshe, jin tayi shiru ne ya bude idanunsa sai ganinta yyi ta jingina bayanta da jikin gadon nasa sai baccinta take, fuskarta ya qurawa idanu sai lkcin ya gano tsantsar kyawun halitta irin na bimbii, tashi yyi zaune ya cire mata mayafin data rufe kanta dashi sbd taji dadin bacci, abunda ta tufke tulin gashin kanta ya cire gashin ya sauka mata a gadon baya, gyara mata kwanciya yyi ya kwanta da ita a gefensa sannan yaja musu bargo, bimbii kuwa duk wannan abu batasan ya faru ba kawai baccinta take hnkli kwance, haba ku kuwa ba dole bimbii ta lula duniyar bacci ba yadda ta samu kwanciya a wannan gadon na alfarma mai shegen taushi ga bargo duniyar kule gashi duk ta inda ta juya qasautaccen qamshi take shaqa mai cire damuwa da kwantar da hnkli,shikam yana kwance ne wuri guda yana kallon sama ya dora hannayensa akan cikinsa ita kuwa bimbii sai wani birgima take da gyara kwanciya har ta matsa kusa dashi sosai bata sani ba, kallonta kawai yyi ya dauke kansa, bimbii tana farkawa ta tsinci kanta a cikin bargo kuma alamu sun nuna kamar ba ita kadai bace a ciki, hannunta saka tana lalibe ba zato ta shafa fuskarsa da hannun nata, wani uban ihu ta saka tare da yaye bargon sai ganinta tayi a gadon prince akbar ashe tare ma suka kwana dashi, salati tayi ta soma shafa jikinta tamkar wata mahaukaciya shi kuwa yana jinta shiru kawai yyi amma abunda take ne yasanya shi yin murmushi, tashi yyi zaune aikuwa tana ganin ya tashi tayi wani irin tsalle ta dire qasa ta kife akan guiwowinta tace" don Allah kayi hkr wlh ban san lkcin da bacci ya daukeni bane na kwana mk a gado" kallonta yyi yace" hkn ya nuna baki san aikinki bane shiyasa kk bari bacci ya dauke ki" fashe masa tayi da kuka tace" don Allah kayi hkr wlh bazan sake ba" be sake mgn ba ya sakko daga gadon, miqewa tayi da sauri gudun kar ta kuma aikata wani laifin 2kwata ta mance babu mayafi akanta ta shige dakin wanka ta soma shirya masa ruwan wanka sannan ta fito shi kuma ya taso yazo ze shiga dakin wankan, tsayawa yyi ya dora mata mayafinta sannan ya shige abinsa, saurin gyara mayafin tayi, ba jimawa taji qarar qararrawa, saurin tura kofar bathroom din tayi ta tarar dashi cikin kwarmin wankan ruwan sai fitar da tururi yake ga kumfa ta rufe saman ruwan,tausa ta soma masa da hannunta da yake jin taushinsu sosai sannan ta wanke masa sumar kansa, tana gamawa ta fita saida ya kuma danna wannan alamar tukun ta kuma shigowa ta qarasa gyara masa gashi ta shafe gashin da mayuka, har da gyaran fuska ta masa ranar ta qara fito masa da sajen daya zagaye fuskarshi, shima kansa cikin ransa ya yaba da gyaran nata sannan ta fara murza masa cream kamar kar ta dena hk yakeji har ta gama, rissinar dakanta tayi sannan ta juya ta bude kofa ta fita tana jiran fitowarsa, ya jima kafin ya fito sanye da wasu pakistan kalar sararin samaniyya yyi kyau sosai sai fitar da qamshi yake sumarsa ko sai daukar idanu yake, zama yyi a wata kujera ya kalleta ya daga mata hannu alamar ta tafi, rissinar dakai tayi sannan ta juya ta nufi hanyar fita daga 6angaren shi kuma yabita da kallo har kofa ta bude ta fice, dakinta ta wuce tayi wanka ta shirya cikin wata jar doguwar riga tare da mayafinta, tayi kyau sosai don fatarta ta fara murjewa sbd yanayin cimmar da take samu tana ci ga kuma makwanci mai kyau, kitchen ta tafi tana shiga taji bayin kitchen din na qus qus ita dai bata tasu take ba ta, honey tea ta masa ta sanya ginger kadan ta dora a faranti na alfarma ta nufi 6angaren nasa, tana shiga ta tarar dashi yana rubutu batasan rubutun me yake ba dai ta ajiye masa honey tea din a gabansa, ajiye abun rubutun yyi ya dago da idanunsa yana kallonta saurin dauke kai tayi tare da rissinar da fuskarta sannan ta soma tsiyaya masa honey tea din a qaramin cup ta dago da fuskarta tana miqa masa cup din, abunda ya bata mamaki shine ba cup din da take miqa masa yake kallo ba ita yake kallo kuma wani irin kallo yake mata wanda ta kasa tantance ma'anarsa don bata saba ganin irin kallon cikin kwayar idanun jama'a ba, riqe cup din tayi ta sunkuyar dakanta qasa, hannunsa yasa ya amshi cup din ya soma sipping a hnkli tare da lumshe idanunsa, ajiye cp din yyi ya tashi ya tafi gaban manya manyan windows dake rufe da wasu kofofin glass ya tsaya tare da kalmashe hannayensa ta baya ya qurawa glasses din windown idanu, bimbii kallonsa tayi kawai ta fahimci kamar akwai abunda ke damunsa, cikin qarfin hali ya taho wurin dayake tsaye cikin sanyin murya tace" koh akwai abunda yarima yake buqata ne" bece mata komai ba kuma juyo ya kalleta ba, ganin hkne yasa ta koma ta dauki farantin ta fita dashi, tana fita ya juyo yana kallon kofar, komawa yyi ya zauna ya lumshe idanunsa yana fitar da wata zafaffiyar ajiyar zuciya, hk abu ya cigaba da tfy tun bimbii tana tsarguwa idan prince akbar ya qureta da idanu har ta saba da kallon nasa ta dau hkn ko shima duk yana daga cikin al'adarsu wato kallon qurilla, prince nasaar shima ya takurawa bimbii har ta soma shakkar zuwa qorama don baya gjy da zuwa wurin musamman sbd ita, bimbii yanzu wannan shegen tsoron nata ya soma raguwa ta soma zama jarumar mata, prince nasaar baya ta6a samun sakin fuska a wurin bimbii shi kuwa baya zuciya don har ga Allah son bimbii yake irin sosai din nan, sai ya shafe kusan awanni yana jiran fitowar bimbii bakin qorama wanki, israt da khulood kuwa saida bimbii ta samar musu da alfarma suka dawo 6angaren prince da bauta suka shiga jerin bayin dake aiki a kitchen, musamman bimbii tace su dawo dakinta da kwana hk suke kwana su uku kamar yadda suka saba,khulood ita ta din ga koyar da bimbii girke girke irin nasu na larabawa daban daban yanzu ta kware sosai a fagen girki, israt kuma ita take koya mata waqoqi iri daban daban, suna taimaka mata sosai, yau suka tashi cikin tsantsar rudani sbd samun labari da sukayi za'a jefe yan matan bayin da sukayi ciki, hanyar 6angaren prince bimbii tayi da gudu bayin dake tsaron kofar suka qi bude mata kofa suka sanar da ita prince baya buqatar ganin kowa, shi kuwa yana tare ne da hadiminsa ubaid suna tattaunawar sirri, bimbii kuwa hk ta din ga jira amma shiru babu alamun zasu bude mata kofar, juyawa tayi ta koma ta nufi bakin qorama, bata jima da zuwa wurin ba prince nasaar ya bayyana shima, tana ganinsa ta miqe kamar zataci tuntu6e ta nufi wurinsa shima abun ya bashi mamaki ya bita da kallo, kallonsa tayi ta sunkuya bisa guiwowinta a gabansa tace" don Allah ka taimakamin ka cetomin yar uwa tana cikin yan matan da za'a jefe yau" shiru yyi sai kuma ya kalleta da murmushi yace" wannan alfarma tana da wahalar gaske sbd sarki abdallah dakansa ne yasa hannu a jefesu babu wanda ya isa ya dakatar da hk duk cikin masarautan nan amma...." sai kuma yyi shiru tace" amma me?" yace" zan iya sanyawa a saceta akaita masarautarmu saidai wannan tamkar qunar bakin wake ne da tarar aradu da fadin kai don idan har aka samu mtsl toh gsky nikaina ina cikin mtsl amma karki damu zan iya yin komai sbd ke sbd na yarda da ingancin soyayyar da nk miki" kallonsa tayi da mugun mamaki ta nuna kanta tace" so kuma?" daga mata kai yyi alamar ehh, tace"don Allah ka dena fadar hk bani so" yace" baki sona kenan" tace" Aa, amma tsakanimu akwai bambanci mai karfi wanda yyi mn iyaka kayi hkr" murmushi yyi yace"bana mgn biyu kuma duk abunda nakeso babu makawa sai na same shi komai wuya ki fahimci hkn" bimbii sake baki tayi tana kallonshi tana waiwaye kar wani ya ganta tare da dan sarkin, takawa yyi ya wuce ya haye dokinsa yabarta a wurin,ranar ta makara sosai na zuwa 6angaren prince shi kuwa yana kallon kofa yaga shigowarta amma shiru sai yanzu taxo ta tarar ya bada umarni kar bayin dake tsaron kofarsa su barta ta shigo,qememe suka hanata shiga hk ta juya ta koma dakinsu ta tarar dasu israt sunyi jugum jugum ita ta zauna gefensu tayi shiru, tmbyrta israt tayi koda wani kyakykyawan labari, shiru tayi sannan ta zayyana musu yadda sukayi da prince nasaar, shiru sukayi don tabbas sun san wannan matakin yana da girma, kallon bimbii khulood tayi tace"kuma shi da kansa ya sanar dake ze miki wannan alfarma, gsky yaudararki yake don kuwa wannan abu mataki ne mai tsauri mai cike da kasada" duk abunda suke zantawa lenah na la6e tana jinsu, cikin sauri ta nufi 6angaren prince akbar jikinta har rawa yake, bata samu ganin prince ba sai ubaid ta samu ta zayyane masa abunda taji su bimbii na zantawa,batare da wani 6ata lkci ba ubaid ya shiga 6angaren prince ya tarar dashi a zaune, sunkuyawa yyi daidai kunnensa ya rada masa abunda lenah ta sanar dashi, shiru yyi sannan ya miqe dakansa ranar ya nufi 6angaren prince nasaar, cike da mamaki prince nasaar ya kalli babban prince don yasn ba qaramar mgn bace ta kawo shida kansa har 6angarensa, baiwarsa ce ta kawo musu green tea duk suka zauna a wasu kujeru suna fuskantar juna, prince akbar ya kalli prince nasaar yace" ina son ka janye kudirinka da kk dashi na shirin sace daya daga cikin bayin da aka zartas musu da hukuncin jefawa don ba zaka samu nasara ba kuma yin hkn tamkar hada masarautu biyu fada ne" cike da mamaki prince nasaar ya dago dakai yana kallon prince akbar, mamaki yake a ina yaji wannan sirrin dayasan duk duniya bimbii ce kawai ta sani toh ko ita ta sanar da babban prince wannan zancen, murmushi prince akbar yyi masa yace"ina baka shawara kar ka sake kayi wannan kuskuren don ba riba cikinsa kuma zaka sanya rayuka dayawa cikin qunci" har prince akbar ya gama jawabinsa be furta komai sai daga qarshe kawai yyi murmushin yaqe yace" zan so naji a ina prince yaji wannan labari na qanxon kurege duk da nasan cewa kai mutum mai taka tsantsan" murmushi prince akbar yyi tare da miqewa yace" ni zan wuce fata dai kayi aiki da hange don qaramar mgn kan iya zama babba" hk prince akbar yabar prince nasaar cike da tunani, washegari bimbii ta shiga kitchen ta shirya abun sha ta nufi 6angaren prince tana zuwa kofa ta bude mata ta shige, yana ganinta yyi saurin dauke kansa ya cigaba da abunda yake batare daya ba shigowar nata wani muhimmaci ba......