Sashe 11
Daren Goma Sha Hudu Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Littafin nan na kudi ne ki biya kiyi karatu na yanci bana satar fage ba,naira dari uku kacal ta siya miki qarashen labarin DAREN GOMA SHA HUDU....zaki tura #300 ta wannan acct..0100790419,alhaji shahida nasir,union bank, sai turomin da screeshrt na payment naki ta whatsapp...07041195806, idan da buqata wani qarin bayani ga layin kira nan..08080611486
Alkalamin Bintuu ne....
10/10/20, 1:12 AM - Anti qamshi🌷: *DAREN GOMA SHA HUD'U*🪔🪔
Written By Bintuu Seer
8
*My luv to you is beyond words but looks into my eyes you will believe the real magic of your pure luv in it*........I give you my heart dear...💕
Janyo hannunta lailah tayi duk ta hadasu ta rumgume, kuka suke sosai sai can khulood tace" bazan ta6a gafartawa kaina ba lailah idan har wani mugun abu ya faru dake" rufe mata baki lailah tayi tace" ki daina fadar hk a rayuwa kowa da qaddararsa kuma babu wanda ya isa ya goce mata, qaddararmu shine mun zo lkcin da masu mulki da sarauta suke da qarfin izzah tare da murqushe wanda baida y'anci, dole mubi rayuwar yadda tazo mn" khulood tace" meye amfanin abunda kkyi lailah da kin bari mun amshi hukuncinmu a lkcin da duk hk bata faru dake ba" shiru lailah tayi tana tunanin abubuwan da suka faru kwanakin baya wanda shine silar shigarta wannan hali yanzu, khulood da lailah sun ta6a yunqurin guduwa kwanakin baya Allah bai basu sa'a ba aka kamasu don basu da shaidar fita,yawanci yantattun bayi suke da damar fita ko'ina su kuma bayi na qasa qasa saidai idan suna da shaida fita tare dasa hannun wani sananne cikin masarautan, bawan daya kamasu shine raqas babban bawa dake kula da babbar kofar fita daga masarautar,hukuncin bawan da aka kama da yunqurin gudu shine kisa ko kuma akaisa baqin kurkun qasa,kurkun qasa kurku ne da suka tanada a qarqashin qasa suke ajiye masu babban laifi tare da azabtar dasu, lkcin da raqas yaga su lailah da khulood na yunqurin gudu ya kamasu, ba kalar roqon da basu masa ba yyi kunnen uwar shegu dasu yace" wlh sai ya kaisu gaban hukuma sun amshi hukunci daidai da laifinsu amma daga qarshe sai ya nemi lailah ta amince ta kwana tare dashi shi kuma sai ya rufa musu asiri, lailah tayi qememe taqi amincewa da hkn, yace toh su tafi gobe su tsumayi sammaci, hk suka dawo 6angarensu cike da tsoron abunda ze biyo baya, lailah ba kanta take tausayawa ba khulood dake jin tausayi gani take idan bata amince da buqatar raqas ba toh fa daga ita har khulood basu tsira, lkcin da suka dawo israt ta tmbysu ina sukaje sai suka 6oye mata basu fada mata abunda sukayi ba, lailah koh saida ta bari bacci ya kwashe ta tashi ta fice ta tafi wurin raqas, shi kuwa yana ganinta yyi murmushi yace" kinyi tunani maikyau da kk dawo don kuwa da rayuwarku ta shiga garari" lailah bata ta6a tunanin samun shigar ciki ba akan wannan dare kawai, sai wurin asuba ta sato jiki ta dawo lkcin khulood na zaune don ta tashi bata ga lailah ba kuma tabbas zuciyarta ta bata lailah komawa tayi wurin raqas, tana zaune lailah ta shigo idanunta jajir ga dukkan kuka tasha, ganin khulood zaune ne yasa ta soma goge fuskarta, khulood ta zuba mata idanu tace" lailah ina kkje" shiru lailah ta mata itako khulood qara kallon lailah take sosai taga tfyrta ta sauya, miqewa tayi zumbur ta nufo inda lailah take tace" lailah komaqa kkyi wurinsa kk miqa masa budurcin naki" rufe mata baki lailah tayi tace" kiyi shiru kar israt taji hnklinta ya tashi, khulood bamu da wata mafita sai wannan tunda ya bamu za6i" khulood kasa mgn tayi sai durqushewa da tayi a wurin tana kuka sosai, wannan shine abunda ya faru dasu kwanakin baya, hk khulood sanar da israt abunda ya faru, dukkaninsu kuka suke sosai suna tausayawa lailah don ba makawa hukuncin jefewa ne ya rataya akanta,washegari dukkaninsu ba wacce hnklinta yake a kwance kowacce cikin fargaba da tashin hnkli take amma duk da hk saida suka tafi kurku don ganin halin da bimbii take ciki har da lailah, 2qiri bayin dake tsaron wurin suka hanasu ganinta hk suka koma bakin ayyukansu, bimbii kuwa yunwa qishin ruwa ga radadin ciwo duk sun galaibartar da ita, kwanan bimbii biyu prince nasaar yaga baya ganinta sbd yasan duk wurin zuwanta, sanya wani hadiminsa yyi bincike akanta, batare da wani 6ata lkci ba ya binciko masa inda bimbii take,dakansa yaje kurkun yasa a fito da ita, jiki na rawa suka fito da bimbii bata ma gane abunda ke faruwa, wata baiwarsa yasa mai suna salma ta tafi da bimbii ta kula da raunin dake jikinta, hk kuwa akayi salma ta tafi da bimbii wani 6angare na daban ta bata ruwa tayi wanka taci abinci ta bata wurin kwana,tunda bimbii tazo qasar sai ranar ta ta6a kwana a abu mai laushi, salma mace ce mai kirki hk ta din ga kula da bimbii tana shafa mata magani a raunin dake jikinta sbd kar ya bar mata ta6o ita mace ce,6angaren su khulood kuwa basu da masaniya kan sakin bimbii da akayi gashi kullum suna cikin tashin hnkli da tsammani don har yanzu uwar bayi ummul shukri bata kuma furta komai ba kan mgnr lailah, satin bimbii biyu ta murmure sosai don bata aikin fari bare na baqi kawai kula take samu saidai kewar qawayenta da take wato su lailah dukda kasancewar suna cikin gdn sarautan amma da akwai ta tazara sosai tsakanin 6angare zuwa 6angare, bimbii har yanzu batasan waye silar fitowarta daga kurku ba ita dai kawai ta samu kanta a hannun salma kuma itama salman bata fada mata wanda yasanya a fito da ita daga kurku ba, sati biyun na cika salma ta rakata zuwa 6angaresu, su israt kuwa tun safe suka tafi kurku suna zaton ranar za'a saketa amma har suka gama tsayuwarsu basu ga an bude kofar kurkun ba hk suka dawo jikinsu a sanyaye saidai mezai faru? suna dawowa daga ayyukansu ummul shukri ta shigo ta sanar da laila ta fito, duk suka biyo bayan laila suka fito, gabansu ne ya fadi lkcin da suka ga bayin dake aiki a kurkun qasa sun gane sune sbd kalar kayan dake jikinsu, suna ganin fitowarsu suka tmbyi ummul shukri wacce daga cikinsu ta nuna musu lailah,basu wani 6ata lkci ba suka tasa qeyar lailah suka tafi da ita,khulood da israt kuka suke sosai suna riqe lailah amma hk suka hankad'asu gefe suka wuce da ita,suna ji suna gani aka tafi da laila babu suka iya, toh suna cikin wannan jimamin ne suka ga shigowar bimbii, salma bata biyo bimbii ba tana kawota bakin 6angaren nasu ta juya, cike da mamaki duk suka miqe suna kallonta don kyau ma ta qara musu da gudu suka taho suka rumgumeta suna kuka, murmushi tayi musu ta duba bata ga lailah ba tace"ina lailah take, jikin nata da sauqi koh" gani tayi duk sun mata shiru, gabanta ne ya fadi don idan har ta tmbyi su lailah abu taga sunyi shiru sun sunkuyar da kawunansu toh amsar ce babu dadi, tace"wani abu ya faru ne" khulood tace" sun tafi da ita" tace" su waye" jan hannunta israt tayi suka koma suka zauna sannan suka zayyane mata abubuwan da suka faru, bimbii tayi shiru hawaye na fita daga idanunta,juya musu baya tayi ta kwanta bata kuma furta komai ba sbd zuciyarta quna take da tafasa, suna son tmbyrta abunda ya faru da ita amma sun fahimci sam bata mood nason mgn, bimbii kuwa wata irin tsanar wannan masarauta ce ta darsu cikin ranta,gani tayi abun yyi yawa su gbdy basu dauki rayuka a bakin komai ba,alwashi taci koda zata rasa ranta sai ta kubutar da lailah daga wannan hukunci na zalinci da suke son aiwatarwa akanta, washegari sunyi mamaki sosai da suka ga bimbii ta saki ranta ita kuma tayi hkne don ta sanyasu suma su saki ransu suyi ayyukansu yadda ya kamata kar suje suyi kuskure suma hukunci yahau kansu, yau bimbii ita daya ta dauki tulu ta tafi babbar qorama debo ruwa,tana zuwa ta tsuguna zata fara deban ruwanta ta hango wata tsuntsuwa mai kyau da daukar hnkli a jikin wata bishiya aikuwa sai ta ajiye tulunta ta soma lalla6awa da niyyar kama tsuntsuwar,tashi tsuntsuwar tayi ta sauya wuri, ita kuwa bimbii sai binta take wai ita zata kamata suna cikin hk har sukayi nisa da wurin qoramar data tabar tulun ruwanta, tsuntsuwar har bakin wani lambu takaita sannan ta tashi firrrrr ta6ar wurin,bimbii kallon tsuntsuwar take har ta qurewa ganinta, tsak tayi ta juya zata koma inda ta baro tulunta, hango yalwar bishiyoyi tayi a cikin wannan lambu kuma alamu sun nuna lambu yana cike da yalwar kayan marmari, kofar shiga lambu ta gani a bude, batare da wani tunani ba ta shiga lambun ta haye wata bishiyar tuffa tana tsinka tana ci, kishingida tayi abinta akan bishiyar tana cin tuffanta hnklinta kwance...
10/10/20, 1:12 AM - Anti qamshi🌷: *DAREN GOMA SHA HUD'U*🪔🪔
Written By Bintuu Seer
9
*Your love become my oxygen I can't live without you*......I'm infected with a serious virus on earth and you are the only doctor that can cure it......
Alkalamin Bintuu ne....
10/10/20, 1:12 AM - Anti qamshi🌷: *DAREN GOMA SHA HUD'U*🪔🪔
Written By Bintuu Seer
8
*My luv to you is beyond words but looks into my eyes you will believe the real magic of your pure luv in it*........I give you my heart dear...💕
Janyo hannunta lailah tayi duk ta hadasu ta rumgume, kuka suke sosai sai can khulood tace" bazan ta6a gafartawa kaina ba lailah idan har wani mugun abu ya faru dake" rufe mata baki lailah tayi tace" ki daina fadar hk a rayuwa kowa da qaddararsa kuma babu wanda ya isa ya goce mata, qaddararmu shine mun zo lkcin da masu mulki da sarauta suke da qarfin izzah tare da murqushe wanda baida y'anci, dole mubi rayuwar yadda tazo mn" khulood tace" meye amfanin abunda kkyi lailah da kin bari mun amshi hukuncinmu a lkcin da duk hk bata faru dake ba" shiru lailah tayi tana tunanin abubuwan da suka faru kwanakin baya wanda shine silar shigarta wannan hali yanzu, khulood da lailah sun ta6a yunqurin guduwa kwanakin baya Allah bai basu sa'a ba aka kamasu don basu da shaidar fita,yawanci yantattun bayi suke da damar fita ko'ina su kuma bayi na qasa qasa saidai idan suna da shaida fita tare dasa hannun wani sananne cikin masarautan, bawan daya kamasu shine raqas babban bawa dake kula da babbar kofar fita daga masarautar,hukuncin bawan da aka kama da yunqurin gudu shine kisa ko kuma akaisa baqin kurkun qasa,kurkun qasa kurku ne da suka tanada a qarqashin qasa suke ajiye masu babban laifi tare da azabtar dasu, lkcin da raqas yaga su lailah da khulood na yunqurin gudu ya kamasu, ba kalar roqon da basu masa ba yyi kunnen uwar shegu dasu yace" wlh sai ya kaisu gaban hukuma sun amshi hukunci daidai da laifinsu amma daga qarshe sai ya nemi lailah ta amince ta kwana tare dashi shi kuma sai ya rufa musu asiri, lailah tayi qememe taqi amincewa da hkn, yace toh su tafi gobe su tsumayi sammaci, hk suka dawo 6angarensu cike da tsoron abunda ze biyo baya, lailah ba kanta take tausayawa ba khulood dake jin tausayi gani take idan bata amince da buqatar raqas ba toh fa daga ita har khulood basu tsira, lkcin da suka dawo israt ta tmbysu ina sukaje sai suka 6oye mata basu fada mata abunda sukayi ba, lailah koh saida ta bari bacci ya kwashe ta tashi ta fice ta tafi wurin raqas, shi kuwa yana ganinta yyi murmushi yace" kinyi tunani maikyau da kk dawo don kuwa da rayuwarku ta shiga garari" lailah bata ta6a tunanin samun shigar ciki ba akan wannan dare kawai, sai wurin asuba ta sato jiki ta dawo lkcin khulood na zaune don ta tashi bata ga lailah ba kuma tabbas zuciyarta ta bata lailah komawa tayi wurin raqas, tana zaune lailah ta shigo idanunta jajir ga dukkan kuka tasha, ganin khulood zaune ne yasa ta soma goge fuskarta, khulood ta zuba mata idanu tace" lailah ina kkje" shiru lailah ta mata itako khulood qara kallon lailah take sosai taga tfyrta ta sauya, miqewa tayi zumbur ta nufo inda lailah take tace" lailah komaqa kkyi wurinsa kk miqa masa budurcin naki" rufe mata baki lailah tayi tace" kiyi shiru kar israt taji hnklinta ya tashi, khulood bamu da wata mafita sai wannan tunda ya bamu za6i" khulood kasa mgn tayi sai durqushewa da tayi a wurin tana kuka sosai, wannan shine abunda ya faru dasu kwanakin baya, hk khulood sanar da israt abunda ya faru, dukkaninsu kuka suke sosai suna tausayawa lailah don ba makawa hukuncin jefewa ne ya rataya akanta,washegari dukkaninsu ba wacce hnklinta yake a kwance kowacce cikin fargaba da tashin hnkli take amma duk da hk saida suka tafi kurku don ganin halin da bimbii take ciki har da lailah, 2qiri bayin dake tsaron wurin suka hanasu ganinta hk suka koma bakin ayyukansu, bimbii kuwa yunwa qishin ruwa ga radadin ciwo duk sun galaibartar da ita, kwanan bimbii biyu prince nasaar yaga baya ganinta sbd yasan duk wurin zuwanta, sanya wani hadiminsa yyi bincike akanta, batare da wani 6ata lkci ba ya binciko masa inda bimbii take,dakansa yaje kurkun yasa a fito da ita, jiki na rawa suka fito da bimbii bata ma gane abunda ke faruwa, wata baiwarsa yasa mai suna salma ta tafi da bimbii ta kula da raunin dake jikinta, hk kuwa akayi salma ta tafi da bimbii wani 6angare na daban ta bata ruwa tayi wanka taci abinci ta bata wurin kwana,tunda bimbii tazo qasar sai ranar ta ta6a kwana a abu mai laushi, salma mace ce mai kirki hk ta din ga kula da bimbii tana shafa mata magani a raunin dake jikinta sbd kar ya bar mata ta6o ita mace ce,6angaren su khulood kuwa basu da masaniya kan sakin bimbii da akayi gashi kullum suna cikin tashin hnkli da tsammani don har yanzu uwar bayi ummul shukri bata kuma furta komai ba kan mgnr lailah, satin bimbii biyu ta murmure sosai don bata aikin fari bare na baqi kawai kula take samu saidai kewar qawayenta da take wato su lailah dukda kasancewar suna cikin gdn sarautan amma da akwai ta tazara sosai tsakanin 6angare zuwa 6angare, bimbii har yanzu batasan waye silar fitowarta daga kurku ba ita dai kawai ta samu kanta a hannun salma kuma itama salman bata fada mata wanda yasanya a fito da ita daga kurku ba, sati biyun na cika salma ta rakata zuwa 6angaresu, su israt kuwa tun safe suka tafi kurku suna zaton ranar za'a saketa amma har suka gama tsayuwarsu basu ga an bude kofar kurkun ba hk suka dawo jikinsu a sanyaye saidai mezai faru? suna dawowa daga ayyukansu ummul shukri ta shigo ta sanar da laila ta fito, duk suka biyo bayan laila suka fito, gabansu ne ya fadi lkcin da suka ga bayin dake aiki a kurkun qasa sun gane sune sbd kalar kayan dake jikinsu, suna ganin fitowarsu suka tmbyi ummul shukri wacce daga cikinsu ta nuna musu lailah,basu wani 6ata lkci ba suka tasa qeyar lailah suka tafi da ita,khulood da israt kuka suke sosai suna riqe lailah amma hk suka hankad'asu gefe suka wuce da ita,suna ji suna gani aka tafi da laila babu suka iya, toh suna cikin wannan jimamin ne suka ga shigowar bimbii, salma bata biyo bimbii ba tana kawota bakin 6angaren nasu ta juya, cike da mamaki duk suka miqe suna kallonta don kyau ma ta qara musu da gudu suka taho suka rumgumeta suna kuka, murmushi tayi musu ta duba bata ga lailah ba tace"ina lailah take, jikin nata da sauqi koh" gani tayi duk sun mata shiru, gabanta ne ya fadi don idan har ta tmbyi su lailah abu taga sunyi shiru sun sunkuyar da kawunansu toh amsar ce babu dadi, tace"wani abu ya faru ne" khulood tace" sun tafi da ita" tace" su waye" jan hannunta israt tayi suka koma suka zauna sannan suka zayyane mata abubuwan da suka faru, bimbii tayi shiru hawaye na fita daga idanunta,juya musu baya tayi ta kwanta bata kuma furta komai ba sbd zuciyarta quna take da tafasa, suna son tmbyrta abunda ya faru da ita amma sun fahimci sam bata mood nason mgn, bimbii kuwa wata irin tsanar wannan masarauta ce ta darsu cikin ranta,gani tayi abun yyi yawa su gbdy basu dauki rayuka a bakin komai ba,alwashi taci koda zata rasa ranta sai ta kubutar da lailah daga wannan hukunci na zalinci da suke son aiwatarwa akanta, washegari sunyi mamaki sosai da suka ga bimbii ta saki ranta ita kuma tayi hkne don ta sanyasu suma su saki ransu suyi ayyukansu yadda ya kamata kar suje suyi kuskure suma hukunci yahau kansu, yau bimbii ita daya ta dauki tulu ta tafi babbar qorama debo ruwa,tana zuwa ta tsuguna zata fara deban ruwanta ta hango wata tsuntsuwa mai kyau da daukar hnkli a jikin wata bishiya aikuwa sai ta ajiye tulunta ta soma lalla6awa da niyyar kama tsuntsuwar,tashi tsuntsuwar tayi ta sauya wuri, ita kuwa bimbii sai binta take wai ita zata kamata suna cikin hk har sukayi nisa da wurin qoramar data tabar tulun ruwanta, tsuntsuwar har bakin wani lambu takaita sannan ta tashi firrrrr ta6ar wurin,bimbii kallon tsuntsuwar take har ta qurewa ganinta, tsak tayi ta juya zata koma inda ta baro tulunta, hango yalwar bishiyoyi tayi a cikin wannan lambu kuma alamu sun nuna lambu yana cike da yalwar kayan marmari, kofar shiga lambu ta gani a bude, batare da wani tunani ba ta shiga lambun ta haye wata bishiyar tuffa tana tsinka tana ci, kishingida tayi abinta akan bishiyar tana cin tuffanta hnklinta kwance...
10/10/20, 1:12 AM - Anti qamshi🌷: *DAREN GOMA SHA HUD'U*🪔🪔
Written By Bintuu Seer
9
*Your love become my oxygen I can't live without you*......I'm infected with a serious virus on earth and you are the only doctor that can cure it......