Sashe 10
Daren Goma Sha Hudu Part 1 Complete Hausa Novel · about 10 min read
Littafin nan na kudi ne ki biya ki karanta cikin yanci ba satar faga ba, idan kin shirya siye ga transaction details nan, #300 ta wannan acct..0100790419,alhaji shahida nasir,union bank, saiki turomin da screenshrt na payment dinki ta whatsapp through wannan layin 07041195806, idan kuma da buqatar bayani ga layin kira nan 08080611486....
Alkalamin Bintuu ne...
10/10/20, 1:12 AM - Anti qamshi🌷: *DAREN GOMA SHA HUD'U*🪔🪔
Written By Bintuu Seer
7
*We are far apart from the thousand miles of journey only the destiny links us together*.......never,never leave me my luvv💕
Raba musu aiki ummul shukri tayi ranar kowacce tayi 6angaren da aikin nata yake,bimbii tsinko kayan marmari ne nata takai babban kitchen,israt da lailah kuma wanki ne nasu, khulood kuma tatso nonon raqumi, kowanne cikinsu yyi hanyarsa, bimbii zuwa tayi ta dauki kwando ta tafi lambu, tana shiga ta haye bishiya tana tsinko tuffa tana jefowa qasa tana yar waqarta cike da nishad'i, tana cillo na qarshe sai kawai gani tayi mutum ya chafe, prince nasaar ne fuskarsa dauke da murmushi yana kallonta, ita kuwa bimbii tsa6ar mamaki ne ya hanata sakkowa daga bishiyar saida ya mata alamar ta sakko da hannu sannan ta sakko,dole bimbii tayi mamakin ganinsa don ta karanci akwai izzah da cikakkiyar qasaita irinta sarauta ga jinin sarautar burham, tayi duba da yadda suka dauki bayi ba a bakin komai ba, idan har sunanka bawa kana dauke da tambarin bauta toh suna maka kallon qasqanci ne tare da nuna izzarsu akanka toh mamakinta shine me ya kawo wannan d'an sarki gareta, tashi guda tsoro da fargaba suka mata qawanya sai kallonshi take tamkar taga wani baqon mutum, tunawa tayi bata gaishe shi ba, saurin duqawa tayi akan guiwowinta tare da rissinar dakanta qasa yadda taga bayin wannan gida nayi, murmushinsa ya fad'ad'a ya tsuguna kusa da ita yana qarewa kyakykyawar fuskarta kallo, ita kuwa jikinta har rawa yake ta qosa tabar wurin, shima kansa ya fahimci hkn shiyasa ya miqe yace" me sunanki" cikin hard'ewar baki tace" bim...bii" yace" daga ina kk fito" tace" gombe" shikan besan ina ne gombe ba dama cewa tayi nigeria wataqila ya fahimci sunan qasa take nufi daga qasashen africa,murmushi yyi yace" koh na tayaki kwashe tuffan ne" saurin girgiza masa kai tayi jikinta na rawa ta soma tattara tuffan data tsinko tana zubawa cikin kwando tana gama ta soma qoqarin daukan kwandonta ta tafi, daukan kwandon yyi ya dora mata akanta yace" bimbii sai anjima" saurin kallonsa tayi tana mamakin jin yadda ya furta sunanta, sauri sauri take ta fice daga lambun shi kuwa yyi folding hannunsa a tsakiyar qirjinsa yana kallonta har ta fice daga lambu, sauri take tamkar zata kife tanayi tana waiwayen bayanta burinta kawai tabar wuraren lambun, ita batason ta shiga idanun wadannan y'an sarautan tana zaman zamanta lfy, kitchen ta wuce takai musu suka juye kayan marmarin suka bata kwandon ta mayar dashi ma'ajiyarsa sannan ta dauki tulu ta nufi qorama de6o ruwa, ranar hk ta yini da fargaba fal cikin ranta tana mamakin dogon zancen da wannan d'an sarki yyi mata, hk ta gama aikinta ta koma 6angarensu na bayi, tana shiga taga su israt ranar sun rigata dawowa, hannunta khulood ta kamo suka zauna dukkaninsu a qasa suka sanya abincinsu a tsakiya suna ci, bimbii gani tayi su uku ne kawai ba lailah ta kallesu tace" ina lailah take" khulood ta nuna ta masa wurin da lailah ke kwance tace" batajin dadi ne" saurin cire hannu bimbii tayi daga abincin ta nufi wurin da lailah ke kwance bisa busassun ciyayin da suka saba kwanciya ta dafata tace" lailah sannu koh" dagowa lailah tayi da kanta tana mata murmushin qarfin hali,hannunta tasa ta ta6a jikin laila tajishi zafi zau, miqewa tayi ta fita ta samu qaramin bowl ta ciko ruwan sanyi a ciki ta shigo dashi, mayafin kanta ta cire ta sakashi cikin ruwan tana matsewa tana sanya mata a jiki sbd jikin nata ya rage zafi, khulood da israt suma duk suka matso inda laila ke kwance, zazza6i ne sosai a jikin lailah, tashi d'aya kuma saita soma yunqurin amai ta fita ta dinga kwarara amai, khulood da israt suka fita da sauri don amsowa laila magani a dakin amsar magani, suna zuwa suka tarar k'ofar wurin a rufe sbd gsky dare yyi sosai, buga k'ofar suka dinga yi amma jahan yaqi bud'ewa don shine babban bawan dake kula da wurin maganin, hk suka gaji suka koma, bimbii na ganinsu ta taso da sauri tana tmbyrsu ko sun amso maganin, duk sukayi shiru tana ganin hk tasan basu amso ba, tace" sun kulle k'ofarsu koh" suka daga mata kai alamar ehh,duk sun zagaye lailah sunyi shiru suna kallonta tana numfashi a hnkli gumi sai keto mata yake,bimbii ta kallesu tace"toh yanzu meye abun yi" khulood tace" kawai muje mu haura katangar wurin mu sato maganin tunda na tabbata jahan na jinmu ya mana banxa sbd rashin imani" israt tace" hkma zamuyi" bimbii tace" toh kuma kar muje su kama mu" khulood tace" insha'Allah ba zasu kama mu ba, ta baya zamu duqa basa rufe kofar ciki a bud'e suke barinta" hk suka fito cikin wannan tsakiyar daren su uku suka soma la6a6awa cikin sand'a har suka qarasa gdn maganin,dayake sun saba da haura bishiya take suka haura katangar gdn magani suka soma tfy cikin sand'a, israt ce ta bud'e kofar a hnkli ta soma shiga bimbii na biye dasu, bincike suka somayi a wurin da magunguna ke jera har suka samo maganin zazza6i suka juya zasu fita, sai kawai jin muryar jahan sukayi yace" duk wanda ke cikin wurin nan ya tsaya karya fita" duk suka kalli juna cike da tsantsar tsoro, bimbii tayi saurin turasu waje tace" su suyi gaba zata biyo bayansu don tasan tabbas idan ya shigo be ga kowa ba kasancewar yaji motsin mutum a wurin ze ankarar da bayin dake tsaron wurin ne shiyasa ita ta tsaya tace su tafi, suna tfy suna waiwayen k'ofar suka sake haure katangar suka fice amma sai suka qi tfy suka tsaya jiran fitowar bimbii, bimbii kuwa tana ciki jahan ya bud'e kofar ya shigo, kallonta yake cike da mamaki yace" me ya kawoki nan wurin" tace" magani nazo amsarwa yar uwata tana fama da zafin zazza6i kuma nayi bugu ba'a bude ba" murmushin mugunta yace" shine kk shigo satar maganin, alamu sun nuna bakisan hukuncin sata a wannan masarautar bane koh" bimbii tace" toh kaimin aikin gafara" dariya yyi sosai yana qare mata kallo, yace" zan miki aikin gafara amma da kyakykyawan sharadi,kin amince" tace"fadi sharadin naka naji" dariya yyi a karo na biyu ya soma kusanto inda take ita kuma tana matsawa har ya cimma mata yace" sharadin nawa shine ki aminta dani wannan daren ki de6emin kewa" hannunsa yakai saman qirjinta, saurin buge masa hannu tayi tace" idan wannan ne sharadin naka toh bana buqatar gafararka gareni" dariyar mugunta yyi yana tauna asuwakin dake hannunsa, kallon qafarta yyi yaga sarqar kafan nan ya gane rukunin bayin da take, nuna mata kofar fita yyi yace" ga hanya nan zaki iya tafiya" a hnkli ta soma takawa tana kallonsa shi kuma yana mata dariyar qeta har ta fice ta haura ta katangar da suka hawo ta dire, ga mamakin sai ganin su khulood tayi a raku6e suna jiran fitowarta suna ganinta suka rumgumeta suna tmbyrta abunda ya faru, tace" babu komai,muyi saurin barin wurin nan kar wasu su ganmu" hk suka din ga la6a6awa suka koma 6angarensu, suka tarar da lailah sai murqususu take sbd zafin ciwo, cikin sauri suka hada maganin suka bata tasha, gumi sai keto mata yake a hk ta samu bacci, kallon bimbii khulood tayi tace"ki fada mn abunda ya faru a gdn magani, jahan ya ganki ne" daga mata kai tayi tana neman basar da zancen amma suka matsa dole ta sanar dasu yadda suka qare da jahan din, shiru taga sunyi tace" qalau dinku kuwa" israt tace" bimbii jahan mugun mutum ne besan arxiki ba cikin rayuwarsa tunda kkyi hk dashi toh wlh da abunda ze biyo baya gobe sbd basu daukan irin hk da sauqi cikin wannan masarautar" bimbii tayi murmushi tace" karku damu da wannan kudai ko mene ma ya biyo baya karku sake ku sanya kanku ciki" khulood tace" abunda bazai yuwu ba kenan, tunda har tare muka shiga toh koma meye ya biyo baya tare zamu tareshi" girgixa musu kai bimbii tayi tace" idan mukayi hk toh zamu 6ata biyu ne daya be kyaru ba, kun ga muna da mara lfy wa kk tsammanin ze kula da ita idan dukkaninmu muka tafi amsar hukunci, karku damu kudai kuyi yadda nace abun zezo mana da sauqi" shiru sukayi basu furta komai ba har suka kwanta bacci zuciyoyinsu cike da tunanin qarfin hali da tsantsar jarumta irinna bimbii, washegari da sanyi safiyya suka tashi, laila ma tadan ji dadin jikin nata, suna shirin fita kenan ummul shukri ta shigo 6angaren nasu ranta a mutuqar 6ace tana zuwa ta kalli bimbii tace" ke ki fita farfajiya ki amshi hukuncinki na shiga sata gdn magani" bimbii ta miqe ta fita batare data furta komai ba, wasu manya manya bayi ta gani su biyar riqe da wasu zabga zabgan bulalai, suna ganinta suka nuna mata kan wani itace dogo wai tahau ta kwanta ta juya bayanta, bata musu gardama ba tahau ta juya musu baya suka soma zabga mata wadannan manyan bulalan na hannun, lkcin ummul shukri ta fito riqe da sandarta tana kallon yadda suke hukunta bimbii, israt da khulood kuwa gani sukayi sam basu iya kyale bimbii ta amshi hukunci ita kadai ba suka dawo da gudu duk suka zo wurin suka durqushe da kafafunsu, ummul shukri ta tmbyeshi mene ya kawosu wurin sukace" muma mun zo amsar hukunci ne don tare muka shiga gdn maganin da ita" wata uwar tsawa uwar bayi ummul shukri ta daka musu tsawa tace" su 6ace su bata wuri,dole suna ji suna gani bimbii ta amshi hukuncinsu, bulala tamanin suka mata"duk jikinta ya farfashe jini ne kawai ke fita ya 6ata rigar dake jikinta amma abun mamaki ko digon hawaye basu gani ba a idanun bimbii, hk suka tasa qeyarta tana tangadi suka tafi da ita kurkun da ake kulle bayin da sukayi sata wai sai tayi sati biyu kafin ta fito, suna shiga da ita suka watsata cikin kurkun suka fito abinsu" tunda suka watsata bata dago da kanta ba sbd radadi da ciwo da jikin yake mata, tana kwance saman busassun ciyayin dake qasan wurin sai lkcin wasu hawaye masu d'umi suka soma sakko saman kuncinta, tabbas rashin yanci beyi ba, kafin dare ko'ina na jikinta ya suntume ya kumbura gashinta duk ya rufe mata fuska babu dankwali a kanta, idanunta sunyi jajir sun kumbura sbd tsa6ar kuka data tayi wannan dare,ga ciwo na cinta amma babu magani, Allah shi kadai shine gatanta don bata da wani gata kasancewarta qasqantacciyar baiwa mara galihu, 6angaren su israt da khulood kuwa ranar ko abinci kasa cinsa sukayi suna tunanin yar'uwarsu bimbii ga lailah kuma a kwance jiki ya kuma rikicewa, daren ranar ummul shukri ta shigo 6angaren nasu ta taddasu 2jugum, kallon yanayin lailah kawai tayi tasa hannu ta dago da ita tana qare mata kallo take ta hade fuska ta kalli tsakiyar idanun lailah tace" kina da juna biyu lailah, waye yyi miki ciki lailah" wannan kalma da uwar bayi ummul shukri ke furta ita ta razanar dasu israt dake gefe suka soma kuka, lailah kuwa duk da zafin zazza6in da take fama dashi kalaman ummul shukri sunyi masifar fadar mata da gaba, ta kalli uwar bayi ummul shukri tace" ciki? ciki ne dani" kafin ta rufe baki ummul shukri ta zabga mata mari har uku a fuska tace" kinsan hukuncin wannan abun kunya da kk aikata kuwa?" lailah kuwa kuka take sosai har da sheshsheqa tana roqon uwar bayi ummul shukri ta rufa mata asiri ta mata aikin gafara,ummul shukri bata kuma cewa komai ba ta miqe ta fita, tana fita su israt da khulood suka taho wurinta da gudu suna tmbyrta abunda ke faruwa da ita, lailah kuwa kuka kawai take tana tausayin kanta da rayuwarta,israt ta riqo hannunta tace" lailah me kk 6oye mn baki daukemu yan'uwa ba kenan" kuka take sosai ta kasa furta komai,khulood tayi shiru tana tunanin wani abu,a hnkli ta dago kanta cike da rudani da tsantsar fargaba hadi da tsoro ta kalli lailah suka hada idanu tace" lailah,lailah meyesa kkyi hk,lailah abunda nk tunani shine,kicemin aa lailah" sai kawai ta fashe da kuka ta soma jijjiga laila tana cewa tace mata aa, kallon khulood israt tayi cike da mamaki tace" akwai abunda kk 6oyemin,akwai abunda ya faru ban sani bane" miqewa tayi ta soma turesu tana kuka tana cewa baku yarda dani bane kuke 6oye min abu.......
Alkalamin Bintuu ne...
10/10/20, 1:12 AM - Anti qamshi🌷: *DAREN GOMA SHA HUD'U*🪔🪔
Written By Bintuu Seer
7
*We are far apart from the thousand miles of journey only the destiny links us together*.......never,never leave me my luvv💕
Raba musu aiki ummul shukri tayi ranar kowacce tayi 6angaren da aikin nata yake,bimbii tsinko kayan marmari ne nata takai babban kitchen,israt da lailah kuma wanki ne nasu, khulood kuma tatso nonon raqumi, kowanne cikinsu yyi hanyarsa, bimbii zuwa tayi ta dauki kwando ta tafi lambu, tana shiga ta haye bishiya tana tsinko tuffa tana jefowa qasa tana yar waqarta cike da nishad'i, tana cillo na qarshe sai kawai gani tayi mutum ya chafe, prince nasaar ne fuskarsa dauke da murmushi yana kallonta, ita kuwa bimbii tsa6ar mamaki ne ya hanata sakkowa daga bishiyar saida ya mata alamar ta sakko da hannu sannan ta sakko,dole bimbii tayi mamakin ganinsa don ta karanci akwai izzah da cikakkiyar qasaita irinta sarauta ga jinin sarautar burham, tayi duba da yadda suka dauki bayi ba a bakin komai ba, idan har sunanka bawa kana dauke da tambarin bauta toh suna maka kallon qasqanci ne tare da nuna izzarsu akanka toh mamakinta shine me ya kawo wannan d'an sarki gareta, tashi guda tsoro da fargaba suka mata qawanya sai kallonshi take tamkar taga wani baqon mutum, tunawa tayi bata gaishe shi ba, saurin duqawa tayi akan guiwowinta tare da rissinar dakanta qasa yadda taga bayin wannan gida nayi, murmushinsa ya fad'ad'a ya tsuguna kusa da ita yana qarewa kyakykyawar fuskarta kallo, ita kuwa jikinta har rawa yake ta qosa tabar wurin, shima kansa ya fahimci hkn shiyasa ya miqe yace" me sunanki" cikin hard'ewar baki tace" bim...bii" yace" daga ina kk fito" tace" gombe" shikan besan ina ne gombe ba dama cewa tayi nigeria wataqila ya fahimci sunan qasa take nufi daga qasashen africa,murmushi yyi yace" koh na tayaki kwashe tuffan ne" saurin girgiza masa kai tayi jikinta na rawa ta soma tattara tuffan data tsinko tana zubawa cikin kwando tana gama ta soma qoqarin daukan kwandonta ta tafi, daukan kwandon yyi ya dora mata akanta yace" bimbii sai anjima" saurin kallonsa tayi tana mamakin jin yadda ya furta sunanta, sauri sauri take ta fice daga lambun shi kuwa yyi folding hannunsa a tsakiyar qirjinsa yana kallonta har ta fice daga lambu, sauri take tamkar zata kife tanayi tana waiwayen bayanta burinta kawai tabar wuraren lambun, ita batason ta shiga idanun wadannan y'an sarautan tana zaman zamanta lfy, kitchen ta wuce takai musu suka juye kayan marmarin suka bata kwandon ta mayar dashi ma'ajiyarsa sannan ta dauki tulu ta nufi qorama de6o ruwa, ranar hk ta yini da fargaba fal cikin ranta tana mamakin dogon zancen da wannan d'an sarki yyi mata, hk ta gama aikinta ta koma 6angarensu na bayi, tana shiga taga su israt ranar sun rigata dawowa, hannunta khulood ta kamo suka zauna dukkaninsu a qasa suka sanya abincinsu a tsakiya suna ci, bimbii gani tayi su uku ne kawai ba lailah ta kallesu tace" ina lailah take" khulood ta nuna ta masa wurin da lailah ke kwance tace" batajin dadi ne" saurin cire hannu bimbii tayi daga abincin ta nufi wurin da lailah ke kwance bisa busassun ciyayin da suka saba kwanciya ta dafata tace" lailah sannu koh" dagowa lailah tayi da kanta tana mata murmushin qarfin hali,hannunta tasa ta ta6a jikin laila tajishi zafi zau, miqewa tayi ta fita ta samu qaramin bowl ta ciko ruwan sanyi a ciki ta shigo dashi, mayafin kanta ta cire ta sakashi cikin ruwan tana matsewa tana sanya mata a jiki sbd jikin nata ya rage zafi, khulood da israt suma duk suka matso inda laila ke kwance, zazza6i ne sosai a jikin lailah, tashi d'aya kuma saita soma yunqurin amai ta fita ta dinga kwarara amai, khulood da israt suka fita da sauri don amsowa laila magani a dakin amsar magani, suna zuwa suka tarar k'ofar wurin a rufe sbd gsky dare yyi sosai, buga k'ofar suka dinga yi amma jahan yaqi bud'ewa don shine babban bawan dake kula da wurin maganin, hk suka gaji suka koma, bimbii na ganinsu ta taso da sauri tana tmbyrsu ko sun amso maganin, duk sukayi shiru tana ganin hk tasan basu amso ba, tace" sun kulle k'ofarsu koh" suka daga mata kai alamar ehh,duk sun zagaye lailah sunyi shiru suna kallonta tana numfashi a hnkli gumi sai keto mata yake,bimbii ta kallesu tace"toh yanzu meye abun yi" khulood tace" kawai muje mu haura katangar wurin mu sato maganin tunda na tabbata jahan na jinmu ya mana banxa sbd rashin imani" israt tace" hkma zamuyi" bimbii tace" toh kuma kar muje su kama mu" khulood tace" insha'Allah ba zasu kama mu ba, ta baya zamu duqa basa rufe kofar ciki a bud'e suke barinta" hk suka fito cikin wannan tsakiyar daren su uku suka soma la6a6awa cikin sand'a har suka qarasa gdn maganin,dayake sun saba da haura bishiya take suka haura katangar gdn magani suka soma tfy cikin sand'a, israt ce ta bud'e kofar a hnkli ta soma shiga bimbii na biye dasu, bincike suka somayi a wurin da magunguna ke jera har suka samo maganin zazza6i suka juya zasu fita, sai kawai jin muryar jahan sukayi yace" duk wanda ke cikin wurin nan ya tsaya karya fita" duk suka kalli juna cike da tsantsar tsoro, bimbii tayi saurin turasu waje tace" su suyi gaba zata biyo bayansu don tasan tabbas idan ya shigo be ga kowa ba kasancewar yaji motsin mutum a wurin ze ankarar da bayin dake tsaron wurin ne shiyasa ita ta tsaya tace su tafi, suna tfy suna waiwayen k'ofar suka sake haure katangar suka fice amma sai suka qi tfy suka tsaya jiran fitowar bimbii, bimbii kuwa tana ciki jahan ya bud'e kofar ya shigo, kallonta yake cike da mamaki yace" me ya kawoki nan wurin" tace" magani nazo amsarwa yar uwata tana fama da zafin zazza6i kuma nayi bugu ba'a bude ba" murmushin mugunta yace" shine kk shigo satar maganin, alamu sun nuna bakisan hukuncin sata a wannan masarautar bane koh" bimbii tace" toh kaimin aikin gafara" dariya yyi sosai yana qare mata kallo, yace" zan miki aikin gafara amma da kyakykyawan sharadi,kin amince" tace"fadi sharadin naka naji" dariya yyi a karo na biyu ya soma kusanto inda take ita kuma tana matsawa har ya cimma mata yace" sharadin nawa shine ki aminta dani wannan daren ki de6emin kewa" hannunsa yakai saman qirjinta, saurin buge masa hannu tayi tace" idan wannan ne sharadin naka toh bana buqatar gafararka gareni" dariyar mugunta yyi yana tauna asuwakin dake hannunsa, kallon qafarta yyi yaga sarqar kafan nan ya gane rukunin bayin da take, nuna mata kofar fita yyi yace" ga hanya nan zaki iya tafiya" a hnkli ta soma takawa tana kallonsa shi kuma yana mata dariyar qeta har ta fice ta haura ta katangar da suka hawo ta dire, ga mamakin sai ganin su khulood tayi a raku6e suna jiran fitowarta suna ganinta suka rumgumeta suna tmbyrta abunda ya faru, tace" babu komai,muyi saurin barin wurin nan kar wasu su ganmu" hk suka din ga la6a6awa suka koma 6angarensu, suka tarar da lailah sai murqususu take sbd zafin ciwo, cikin sauri suka hada maganin suka bata tasha, gumi sai keto mata yake a hk ta samu bacci, kallon bimbii khulood tayi tace"ki fada mn abunda ya faru a gdn magani, jahan ya ganki ne" daga mata kai tayi tana neman basar da zancen amma suka matsa dole ta sanar dasu yadda suka qare da jahan din, shiru taga sunyi tace" qalau dinku kuwa" israt tace" bimbii jahan mugun mutum ne besan arxiki ba cikin rayuwarsa tunda kkyi hk dashi toh wlh da abunda ze biyo baya gobe sbd basu daukan irin hk da sauqi cikin wannan masarautar" bimbii tayi murmushi tace" karku damu da wannan kudai ko mene ma ya biyo baya karku sake ku sanya kanku ciki" khulood tace" abunda bazai yuwu ba kenan, tunda har tare muka shiga toh koma meye ya biyo baya tare zamu tareshi" girgixa musu kai bimbii tayi tace" idan mukayi hk toh zamu 6ata biyu ne daya be kyaru ba, kun ga muna da mara lfy wa kk tsammanin ze kula da ita idan dukkaninmu muka tafi amsar hukunci, karku damu kudai kuyi yadda nace abun zezo mana da sauqi" shiru sukayi basu furta komai ba har suka kwanta bacci zuciyoyinsu cike da tunanin qarfin hali da tsantsar jarumta irinna bimbii, washegari da sanyi safiyya suka tashi, laila ma tadan ji dadin jikin nata, suna shirin fita kenan ummul shukri ta shigo 6angaren nasu ranta a mutuqar 6ace tana zuwa ta kalli bimbii tace" ke ki fita farfajiya ki amshi hukuncinki na shiga sata gdn magani" bimbii ta miqe ta fita batare data furta komai ba, wasu manya manya bayi ta gani su biyar riqe da wasu zabga zabgan bulalai, suna ganinta suka nuna mata kan wani itace dogo wai tahau ta kwanta ta juya bayanta, bata musu gardama ba tahau ta juya musu baya suka soma zabga mata wadannan manyan bulalan na hannun, lkcin ummul shukri ta fito riqe da sandarta tana kallon yadda suke hukunta bimbii, israt da khulood kuwa gani sukayi sam basu iya kyale bimbii ta amshi hukunci ita kadai ba suka dawo da gudu duk suka zo wurin suka durqushe da kafafunsu, ummul shukri ta tmbyeshi mene ya kawosu wurin sukace" muma mun zo amsar hukunci ne don tare muka shiga gdn maganin da ita" wata uwar tsawa uwar bayi ummul shukri ta daka musu tsawa tace" su 6ace su bata wuri,dole suna ji suna gani bimbii ta amshi hukuncinsu, bulala tamanin suka mata"duk jikinta ya farfashe jini ne kawai ke fita ya 6ata rigar dake jikinta amma abun mamaki ko digon hawaye basu gani ba a idanun bimbii, hk suka tasa qeyarta tana tangadi suka tafi da ita kurkun da ake kulle bayin da sukayi sata wai sai tayi sati biyu kafin ta fito, suna shiga da ita suka watsata cikin kurkun suka fito abinsu" tunda suka watsata bata dago da kanta ba sbd radadi da ciwo da jikin yake mata, tana kwance saman busassun ciyayin dake qasan wurin sai lkcin wasu hawaye masu d'umi suka soma sakko saman kuncinta, tabbas rashin yanci beyi ba, kafin dare ko'ina na jikinta ya suntume ya kumbura gashinta duk ya rufe mata fuska babu dankwali a kanta, idanunta sunyi jajir sun kumbura sbd tsa6ar kuka data tayi wannan dare,ga ciwo na cinta amma babu magani, Allah shi kadai shine gatanta don bata da wani gata kasancewarta qasqantacciyar baiwa mara galihu, 6angaren su israt da khulood kuwa ranar ko abinci kasa cinsa sukayi suna tunanin yar'uwarsu bimbii ga lailah kuma a kwance jiki ya kuma rikicewa, daren ranar ummul shukri ta shigo 6angaren nasu ta taddasu 2jugum, kallon yanayin lailah kawai tayi tasa hannu ta dago da ita tana qare mata kallo take ta hade fuska ta kalli tsakiyar idanun lailah tace" kina da juna biyu lailah, waye yyi miki ciki lailah" wannan kalma da uwar bayi ummul shukri ke furta ita ta razanar dasu israt dake gefe suka soma kuka, lailah kuwa duk da zafin zazza6in da take fama dashi kalaman ummul shukri sunyi masifar fadar mata da gaba, ta kalli uwar bayi ummul shukri tace" ciki? ciki ne dani" kafin ta rufe baki ummul shukri ta zabga mata mari har uku a fuska tace" kinsan hukuncin wannan abun kunya da kk aikata kuwa?" lailah kuwa kuka take sosai har da sheshsheqa tana roqon uwar bayi ummul shukri ta rufa mata asiri ta mata aikin gafara,ummul shukri bata kuma cewa komai ba ta miqe ta fita, tana fita su israt da khulood suka taho wurinta da gudu suna tmbyrta abunda ke faruwa da ita, lailah kuwa kuka kawai take tana tausayin kanta da rayuwarta,israt ta riqo hannunta tace" lailah me kk 6oye mn baki daukemu yan'uwa ba kenan" kuka take sosai ta kasa furta komai,khulood tayi shiru tana tunanin wani abu,a hnkli ta dago kanta cike da rudani da tsantsar fargaba hadi da tsoro ta kalli lailah suka hada idanu tace" lailah,lailah meyesa kkyi hk,lailah abunda nk tunani shine,kicemin aa lailah" sai kawai ta fashe da kuka ta soma jijjiga laila tana cewa tace mata aa, kallon khulood israt tayi cike da mamaki tace" akwai abunda kk 6oyemin,akwai abunda ya faru ban sani bane" miqewa tayi ta soma turesu tana kuka tana cewa baku yarda dani bane kuke 6oye min abu.......