Sashe 33
Daren Goma Sha Hudu Part 1 Complete Hausa Novel · about 9 min read
Littafin nan na kudi ne, idan kina da buqata zaki sanya #300 ta wannan acct...0100790419,alhaji shahida nasir,union bank sai turomin da screesht na payment ta wannan layi..07041195806 da ita nk whatsapp...
Alkalamin Bintuu ne....
10/10/20, 1:12 AM - Anti qamshi🌷: *DAREN GOMA SHA HUD'U*🪔🪔
Written By Bintuu Seer
26
*I'm here to hold you tight dear,if you feel like cry do it on my shoulder*.......I' m here for you my love💕💕
Tunkan su mishi bayanin komai, matarshi naiha ta sake shigowa dakin dauke da wani qaramin bowl mai dan fadi da ruwa a ciki ta wuce inda bimbii ke kwance, sunkuyawa tayi kusa da bimbii ta soma sanya wasu ganye cikin ruwan bowl din nan tana fito da ganyen ta matse tana daddanna mata a jiki musamman wuraren dake da rauni, saida ta gama sannan ta fito da wani garin magani tana shafe mata dukkanin jikinta dashi, su kuwa su prince akbar basu iya hangen abunda take mata har ta gama, ubaid tuni daman ya fice yana farfajiyar tsakar gdn yana jiran fitowar princce akbar, dattijo abbas shima miqewa yyi shi da prince suka nufi wurin da bimbii ke kwance, kallonta kawai abbas yyi yace" amma tana da ciki sbd alamun hkn ya bayyana tattare da ita" shi kansa prince gabansa yyi mugun faduwa na jin wannan zance, dago idanunsa yyi ya qura mata idanu, kallonsa abbas yyi yace" dole tana buqatar hutu da cikakken kulawa" murmushi prince yyi kawai, dattijo abbas ya juya ya fita shi kuma ya nemi gefenta ya zauna tare da riqo hannunta dukka yana kallon zoben azurfan daya sanya mata har yanzu yana nan bata cireshi ba, ganin hawaye yyi na fita daga idanunta dukda kasancewar idanun nata a rufe suke tana bacci, qura mata idanu yyi sosai sai kuma ya kwantar dakansa gefenta ya dauki hannun nata ya cusa cikin gashin kansa yadda take masa kenan idan tana son sanya shi bacci, ji yyi duk duniya babu wacce yake tsananin tausayi irin bimbii sai ya soma ganin laifinsa na rashi bawa abunda yafi so fiye da komai cikakken kulawan daya dace, shigowar naiha ne yasa ya dago dakansa da sauri yaja gefe amma still hannunsa na riqe da nata, murmushi naiha tayi tace" ina son gyarata ne" kallonta prince yyi sai ya maida kansa ya kalli bimbii daidai lkcin bimbii ta bude idanunta a hnkli ta saukesu bisa fuskarsa, hannunta ta kalla ta gansa cikin nasa sai ta dago idanunta ta zuba ma fuskarshi idanu shima ita yake kallo duk sun qure juna da idanu, naiha dake tsaye gefe binsu kawai take da kallo tana karantar saqon idaniyansu, murmushi tayi kawai don tabbas yanayin kallon dake kwayar idon kowanne cikinsu ya bata tabbacin dukkaninsu sunyi nitso cikin kogin soyayya hade da kewar junansu, juyawa tayi ta fice ta basu wuri, bimbii rufe idanunta tayi tana kuka, matsawa yyi kusa da inda take kwance yasa hannu yana share mata hawayen dake fita daga idanunta, cikin sanyin murya yace" kiyi hkr ki yafe min kinji" shiru tayi amma still idanunta na rufe yace" don Allah ki bude idanunki ki kalleni qila ki yadda da abunda zan fada miki" qin bude idanunta tayi yyi, hannunsa yasa ya soma tattaro dogon gashin kanta dake baje yasa wani dogon kyalle ya daure mata wuri daya, duk da hk bata bude idanunta ba, hannunsa yakai kan kirjinta tana jin saukar hannunsa wurin tayi saurin bude idanunta tana son ture hannunsa daga wurin amma jikinta ba qarfi tana cikin zafin ciwo, shima da gangan yyi hkn sbd ta bude idanu ta kalleshi aikuwa yyi nasarar sarqe idanunsa da nata, ta jima tana kallonsa sannan ta juyar dakanta, naiha ce ta shigo prince ya miqe ya fice, a farfajiyar tsakar gdn ya tarar da dattijo abbas yana hada wasu magunguna suna hira da ubaid,suna ganin fitowarsa ubaid yyi saurin tashi daga inda yake ya tsaya qam, dattijo abbas ya fito da wata qaramar kwalbar magani ya miqawa babban prince yace" ranka ya dade gashi ka riqe wannan yana maganin duk wani zugin ciwo" hannu yasa ya amshi mgnin ya daga masa hannu alamar ya gode, rakasu yyi suka fita waje suka haye dawakansu suka zaburesu suka dauki hanyar barin wannan qauye, 6angaren sarainiyya kuwa wannan mummunan labari yakai kunnenta, kwatanta rudewar da tayi ba'a mgn, tasan tabbas tunda hk ta faru dole sarki abdallah bin jabal ya samu labari, sarki abdallah bin jabal kuwa ya samu labarin zuwan prince akbar babban kurku abunda ya daure masa kai shine wai prince ya fitar da wata baiwa da aka sameta da ciki, toh meye hadin babban prince da baiwa kuma? miqewa yyi tsaye ya bada umarnin ayi masa bincike kan wacce wannan baiwa kuma wanne laifi tayi aka kaita wannan wuri,batare wani 6ata lkci ba bincike ya kammala, cikin binciken sun tabbatar masa wannan baiwa dai tsohuwar babbar baiwar prince akbar ce kuma hadima a 6angaren sarauniyya amma basu gano laifin da tayi aka kaita wannan wuri ba saidai ta tafi wurin ne bisa umarnin sarauniyya mar'atussaliha, sarki abdallah bin jabal ya dago fuskarsa da tayi ja sbd tsantsar 6acin rai yace" babbar baiwa ga prince kuma take dauke da ciki?toh cikin waye?" miqewa yyi kawai ya shige cikin gd, sarauniya kuwa tana 6angarenta sai faman zirya take don tabbas ta rasa mafita, saqon kiran sarki ne ya tarar da ita, sanye take daman da wata doguwar riga da mayafi ta fito ummu nana ta mata rakiya har kofar shiga 6angaren sarki tana shiga ta tarar dashi zaune a wata kujera, neman qasan carpet tayi ta zauna tare da sunkuyar dakanta qasa, be mata mgn ba sai ya dauki lkci sannan yace" meye laifin baiwar da kk bada umarnin a kaita babban kurku?" dago dakanta tayi ta kalleshi tace" ranka ya dade wannan baiwa a 6angare na take kuma an sameta da laifin ciki" yace" kurkun qasa shine kurkun da ake miqa duk baiwar da aka samu da ciki amma ita wannan meyesa aka kaita babban kurku?" shiru sarauniyya tayi saida ya daka mata tsawa tukunna yace" ina mgn kin min shiru, cikin waye a jikin wannan baiwa?" sarauniyya jikinta har rawa yake ta daga idanunta ta kalli sarki abdallah da idanunsa kawai sun tabbatar mata da rashin wargi, tace" nima binciken da nk kenan" girgixa kansa yyi ya daga mata hannu ta miqe jiki a mugun sanyaye ta fita, tuni sarki abdallah ya bada umarni cikin wannan daren yake son su nemo duk inda prince akbar yakai wannan baiwa su kaita kurkun qasa kafin washegari, isowar prince akbar kenan shi da ubaid labarin abunda ke faruwa ya taddasu, wannan zance na cikin jikin bimbii gbdy ya zama wani zance dake masifar tashe cikin wannan gdn sarauta, duk inda taron bayi suka hadu toh wannan zance suke gutsurawa junansu cikin hk har zancen yakai kunnen su israt, wannan abun sun jishi tamkar al'amara, mafi yawan mutane cewa suke bimbii a wani wurin tayo cikinta don tabbas ba wanda ya shaida ta fito wankin budurci, gimbiya hindu har ma da prince nasaar dukkaninsu sun aminta cewa cikin jikin bimbii bana prince akbar bane,prince yasan sarai halin mahaifin nasa bazai tanka masa ba har sai ya samo inda bimbii inda take, kiran ubaid yyi yace" komawa zamuyi qauye jandu don tabbas yankin burham ne kuma zasu iya gano inda bimbii take" ubaid yace" ranka ya dade yanzu duk wani motsinka dama duk wanda ke wannan 6angare yana kan idanun masarauta, yanzu hk gbdy saman 6angaren nan zagaye yake da dakarin sama masu masu" shiru prince yyi amma hnklinshi ba'a kwance yake ba, 6angaren bimbii kuwa tana samun duk wata kulawa daga wurin wadannan dattijai sun dauketa kamar wata diyarsu don daman basu ta6a samun magaji ba, bimbii ta samu ingantattun magunguna bacci mai dadi yyi gaba da ita, wadanda aka sanya binciko inda bimbii take kuwa tuni suka yiwa kauyen jandu tsinke cikin shigar bad da kama ta yadda babu wanda ze ganesu suka soma kewaye cikin qauyen bawai sun tabbatar wannan qauyen bimbii take ba, sun shiga qauyuka da dama bincike suke sbd ance prince yyi gabas ne lkcin daya dauki wannan baiwa kuma bisa doki yake, prince baya shiga cikin gari bisa doki kuma idan har gabas yyi toh tabbas wani qauyen ya kaita dake maqobtaka da masarautar burham,cikin masu farautar bimbii har da mutanen prince nasaar, suma burinsu su riga dakarun sarki abdallah bin jabal samo inda bimbii take ya basu umarni mutuqar sun ganta su dauketa su miqata qasar spain ta jirgin ruwa,cikin izinin ubangiji mutanen prince nasaar suka riga isa inda bimbii take suka dauketa suka qarasa da ita port suka sanyata cikin jirgin ruwa saidai kafin wannan jirgi ya tashi har dakarin sarki abdallah bin jabbal sun bayyana a wurin,bayin prince nasaar kuwa suna ganin hk suka sulale suka bar port din don basu so wadancan dakaru su shaida fuskokinsu, su kuwa dakarin babban burinsu su chafke bimbii kuma cikin ikon Allah sukayi nasarar kamata, 6angaren masarautar burham kuwa sarki abdallah bin jabal ya sanya taro na musamman wanda ze gudana a filin kofar fadarsa, washegari filin wurin ya cika maqil da jama'a, sarki abdallah bin jabal yana can saman matattakala bisa kujera ta alfarma gefensa kuma prince akbar ne sai sauran princes din da ragowar masu fada aji cikin wannan masarauta ta burham, ta can daya gefe kuma sarauniya mar'atussaliha ce tasha kaya na alfarma ita da yan fadanta duk suna zazzaune a kujerun girma idan suka hanga qasa matattakar al'umma ne birjik kowa na sauraro, wurin tsaro ne ta ko'ina,sarki abdallah bin jabal dakansa ya miqe ya soma jawabi, jawabinsa na farko shine yace" yau ranar farin ciki ce hade da baqin ciki dukka,yau itace ranar da masarautar burham zata qulla yarjejeniyar aure tsakaninta da masarautar abu ansar, wannan yarjejeniya ta aure zan qulla tane tsakanin da prince akbar da princess mariyatul qifdiya" prince akbar dake gefe sunkuyar dakansa yyi, zuciyarsa cike da mamakin wannan abu, prince nasaar kuwa sai wani murmushi yake, fuskokin kowa wurin dauke take da annuri musamman sarauniya mar'atussaliha, sarki abdallah ya tsuke fuska sannan ya koma ya zauna prince andal ya miqe ya dora bisa jawabin sarki abdallah yace" sannan yau din kuma wannan masarauta ta zartas da hukuncin kisa kan wata tsohuwar baiwa dan sarki da aka samu da ciki wanda kowa yasan girman wannan laifi cikin wannan masarauta ta burham" sai lkcin prince akbar yyi hanxarin dago da fuskarsa inda ya hango manyan dakaru majiya qarfin sun fara hawo da bimbii kan matattakalar, tsayar da ita akayi gbdy duk sun daddaureta, sarki abdallah ya bada umarni sarkin kisa ya sare kan bimbii...........
Alkalamin Bintuu ne....
10/10/20, 1:12 AM - Anti qamshi🌷: *DAREN GOMA SHA HUD'U*🪔🪔
Written By Bintuu Seer
26
*I'm here to hold you tight dear,if you feel like cry do it on my shoulder*.......I' m here for you my love💕💕
Tunkan su mishi bayanin komai, matarshi naiha ta sake shigowa dakin dauke da wani qaramin bowl mai dan fadi da ruwa a ciki ta wuce inda bimbii ke kwance, sunkuyawa tayi kusa da bimbii ta soma sanya wasu ganye cikin ruwan bowl din nan tana fito da ganyen ta matse tana daddanna mata a jiki musamman wuraren dake da rauni, saida ta gama sannan ta fito da wani garin magani tana shafe mata dukkanin jikinta dashi, su kuwa su prince akbar basu iya hangen abunda take mata har ta gama, ubaid tuni daman ya fice yana farfajiyar tsakar gdn yana jiran fitowar princce akbar, dattijo abbas shima miqewa yyi shi da prince suka nufi wurin da bimbii ke kwance, kallonta kawai abbas yyi yace" amma tana da ciki sbd alamun hkn ya bayyana tattare da ita" shi kansa prince gabansa yyi mugun faduwa na jin wannan zance, dago idanunsa yyi ya qura mata idanu, kallonsa abbas yyi yace" dole tana buqatar hutu da cikakken kulawa" murmushi prince yyi kawai, dattijo abbas ya juya ya fita shi kuma ya nemi gefenta ya zauna tare da riqo hannunta dukka yana kallon zoben azurfan daya sanya mata har yanzu yana nan bata cireshi ba, ganin hawaye yyi na fita daga idanunta dukda kasancewar idanun nata a rufe suke tana bacci, qura mata idanu yyi sosai sai kuma ya kwantar dakansa gefenta ya dauki hannun nata ya cusa cikin gashin kansa yadda take masa kenan idan tana son sanya shi bacci, ji yyi duk duniya babu wacce yake tsananin tausayi irin bimbii sai ya soma ganin laifinsa na rashi bawa abunda yafi so fiye da komai cikakken kulawan daya dace, shigowar naiha ne yasa ya dago dakansa da sauri yaja gefe amma still hannunsa na riqe da nata, murmushi naiha tayi tace" ina son gyarata ne" kallonta prince yyi sai ya maida kansa ya kalli bimbii daidai lkcin bimbii ta bude idanunta a hnkli ta saukesu bisa fuskarsa, hannunta ta kalla ta gansa cikin nasa sai ta dago idanunta ta zuba ma fuskarshi idanu shima ita yake kallo duk sun qure juna da idanu, naiha dake tsaye gefe binsu kawai take da kallo tana karantar saqon idaniyansu, murmushi tayi kawai don tabbas yanayin kallon dake kwayar idon kowanne cikinsu ya bata tabbacin dukkaninsu sunyi nitso cikin kogin soyayya hade da kewar junansu, juyawa tayi ta fice ta basu wuri, bimbii rufe idanunta tayi tana kuka, matsawa yyi kusa da inda take kwance yasa hannu yana share mata hawayen dake fita daga idanunta, cikin sanyin murya yace" kiyi hkr ki yafe min kinji" shiru tayi amma still idanunta na rufe yace" don Allah ki bude idanunki ki kalleni qila ki yadda da abunda zan fada miki" qin bude idanunta tayi yyi, hannunsa yasa ya soma tattaro dogon gashin kanta dake baje yasa wani dogon kyalle ya daure mata wuri daya, duk da hk bata bude idanunta ba, hannunsa yakai kan kirjinta tana jin saukar hannunsa wurin tayi saurin bude idanunta tana son ture hannunsa daga wurin amma jikinta ba qarfi tana cikin zafin ciwo, shima da gangan yyi hkn sbd ta bude idanu ta kalleshi aikuwa yyi nasarar sarqe idanunsa da nata, ta jima tana kallonsa sannan ta juyar dakanta, naiha ce ta shigo prince ya miqe ya fice, a farfajiyar tsakar gdn ya tarar da dattijo abbas yana hada wasu magunguna suna hira da ubaid,suna ganin fitowarsa ubaid yyi saurin tashi daga inda yake ya tsaya qam, dattijo abbas ya fito da wata qaramar kwalbar magani ya miqawa babban prince yace" ranka ya dade gashi ka riqe wannan yana maganin duk wani zugin ciwo" hannu yasa ya amshi mgnin ya daga masa hannu alamar ya gode, rakasu yyi suka fita waje suka haye dawakansu suka zaburesu suka dauki hanyar barin wannan qauye, 6angaren sarainiyya kuwa wannan mummunan labari yakai kunnenta, kwatanta rudewar da tayi ba'a mgn, tasan tabbas tunda hk ta faru dole sarki abdallah bin jabal ya samu labari, sarki abdallah bin jabal kuwa ya samu labarin zuwan prince akbar babban kurku abunda ya daure masa kai shine wai prince ya fitar da wata baiwa da aka sameta da ciki, toh meye hadin babban prince da baiwa kuma? miqewa yyi tsaye ya bada umarnin ayi masa bincike kan wacce wannan baiwa kuma wanne laifi tayi aka kaita wannan wuri,batare wani 6ata lkci ba bincike ya kammala, cikin binciken sun tabbatar masa wannan baiwa dai tsohuwar babbar baiwar prince akbar ce kuma hadima a 6angaren sarauniyya amma basu gano laifin da tayi aka kaita wannan wuri ba saidai ta tafi wurin ne bisa umarnin sarauniyya mar'atussaliha, sarki abdallah bin jabal ya dago fuskarsa da tayi ja sbd tsantsar 6acin rai yace" babbar baiwa ga prince kuma take dauke da ciki?toh cikin waye?" miqewa yyi kawai ya shige cikin gd, sarauniya kuwa tana 6angarenta sai faman zirya take don tabbas ta rasa mafita, saqon kiran sarki ne ya tarar da ita, sanye take daman da wata doguwar riga da mayafi ta fito ummu nana ta mata rakiya har kofar shiga 6angaren sarki tana shiga ta tarar dashi zaune a wata kujera, neman qasan carpet tayi ta zauna tare da sunkuyar dakanta qasa, be mata mgn ba sai ya dauki lkci sannan yace" meye laifin baiwar da kk bada umarnin a kaita babban kurku?" dago dakanta tayi ta kalleshi tace" ranka ya dade wannan baiwa a 6angare na take kuma an sameta da laifin ciki" yace" kurkun qasa shine kurkun da ake miqa duk baiwar da aka samu da ciki amma ita wannan meyesa aka kaita babban kurku?" shiru sarauniyya tayi saida ya daka mata tsawa tukunna yace" ina mgn kin min shiru, cikin waye a jikin wannan baiwa?" sarauniyya jikinta har rawa yake ta daga idanunta ta kalli sarki abdallah da idanunsa kawai sun tabbatar mata da rashin wargi, tace" nima binciken da nk kenan" girgixa kansa yyi ya daga mata hannu ta miqe jiki a mugun sanyaye ta fita, tuni sarki abdallah ya bada umarni cikin wannan daren yake son su nemo duk inda prince akbar yakai wannan baiwa su kaita kurkun qasa kafin washegari, isowar prince akbar kenan shi da ubaid labarin abunda ke faruwa ya taddasu, wannan zance na cikin jikin bimbii gbdy ya zama wani zance dake masifar tashe cikin wannan gdn sarauta, duk inda taron bayi suka hadu toh wannan zance suke gutsurawa junansu cikin hk har zancen yakai kunnen su israt, wannan abun sun jishi tamkar al'amara, mafi yawan mutane cewa suke bimbii a wani wurin tayo cikinta don tabbas ba wanda ya shaida ta fito wankin budurci, gimbiya hindu har ma da prince nasaar dukkaninsu sun aminta cewa cikin jikin bimbii bana prince akbar bane,prince yasan sarai halin mahaifin nasa bazai tanka masa ba har sai ya samo inda bimbii inda take, kiran ubaid yyi yace" komawa zamuyi qauye jandu don tabbas yankin burham ne kuma zasu iya gano inda bimbii take" ubaid yace" ranka ya dade yanzu duk wani motsinka dama duk wanda ke wannan 6angare yana kan idanun masarauta, yanzu hk gbdy saman 6angaren nan zagaye yake da dakarin sama masu masu" shiru prince yyi amma hnklinshi ba'a kwance yake ba, 6angaren bimbii kuwa tana samun duk wata kulawa daga wurin wadannan dattijai sun dauketa kamar wata diyarsu don daman basu ta6a samun magaji ba, bimbii ta samu ingantattun magunguna bacci mai dadi yyi gaba da ita, wadanda aka sanya binciko inda bimbii take kuwa tuni suka yiwa kauyen jandu tsinke cikin shigar bad da kama ta yadda babu wanda ze ganesu suka soma kewaye cikin qauyen bawai sun tabbatar wannan qauyen bimbii take ba, sun shiga qauyuka da dama bincike suke sbd ance prince yyi gabas ne lkcin daya dauki wannan baiwa kuma bisa doki yake, prince baya shiga cikin gari bisa doki kuma idan har gabas yyi toh tabbas wani qauyen ya kaita dake maqobtaka da masarautar burham,cikin masu farautar bimbii har da mutanen prince nasaar, suma burinsu su riga dakarun sarki abdallah bin jabal samo inda bimbii take ya basu umarni mutuqar sun ganta su dauketa su miqata qasar spain ta jirgin ruwa,cikin izinin ubangiji mutanen prince nasaar suka riga isa inda bimbii take suka dauketa suka qarasa da ita port suka sanyata cikin jirgin ruwa saidai kafin wannan jirgi ya tashi har dakarin sarki abdallah bin jabbal sun bayyana a wurin,bayin prince nasaar kuwa suna ganin hk suka sulale suka bar port din don basu so wadancan dakaru su shaida fuskokinsu, su kuwa dakarin babban burinsu su chafke bimbii kuma cikin ikon Allah sukayi nasarar kamata, 6angaren masarautar burham kuwa sarki abdallah bin jabal ya sanya taro na musamman wanda ze gudana a filin kofar fadarsa, washegari filin wurin ya cika maqil da jama'a, sarki abdallah bin jabal yana can saman matattakala bisa kujera ta alfarma gefensa kuma prince akbar ne sai sauran princes din da ragowar masu fada aji cikin wannan masarauta ta burham, ta can daya gefe kuma sarauniya mar'atussaliha ce tasha kaya na alfarma ita da yan fadanta duk suna zazzaune a kujerun girma idan suka hanga qasa matattakar al'umma ne birjik kowa na sauraro, wurin tsaro ne ta ko'ina,sarki abdallah bin jabal dakansa ya miqe ya soma jawabi, jawabinsa na farko shine yace" yau ranar farin ciki ce hade da baqin ciki dukka,yau itace ranar da masarautar burham zata qulla yarjejeniyar aure tsakaninta da masarautar abu ansar, wannan yarjejeniya ta aure zan qulla tane tsakanin da prince akbar da princess mariyatul qifdiya" prince akbar dake gefe sunkuyar dakansa yyi, zuciyarsa cike da mamakin wannan abu, prince nasaar kuwa sai wani murmushi yake, fuskokin kowa wurin dauke take da annuri musamman sarauniya mar'atussaliha, sarki abdallah ya tsuke fuska sannan ya koma ya zauna prince andal ya miqe ya dora bisa jawabin sarki abdallah yace" sannan yau din kuma wannan masarauta ta zartas da hukuncin kisa kan wata tsohuwar baiwa dan sarki da aka samu da ciki wanda kowa yasan girman wannan laifi cikin wannan masarauta ta burham" sai lkcin prince akbar yyi hanxarin dago da fuskarsa inda ya hango manyan dakaru majiya qarfin sun fara hawo da bimbii kan matattakalar, tsayar da ita akayi gbdy duk sun daddaureta, sarki abdallah ya bada umarni sarkin kisa ya sare kan bimbii...........