Sashe 39
Daren Goma Sha Hudu Part 1 Complete Hausa Novel · about 9 min read
Littafin nan na kudi ne, idan kina da buqatar karantawa zaki tura #300 ta wannan acct...0100790419, alhaji shahida nasir,union bank, saiki turon da screenshrt ta whatsapp through wannan layin....07041195806.......
Alkalamin Bintuu ne......
10/10/20, 1:12 AM - Anti qamshi🌷: *DAREN GOMA SHA HUD'U*🪔🪔
Written By Bintuu Seer
32
*Come back to me my love*......I can't hold back my tears, I can't forget your beautiful face,I'm missing everything about you my sweetheart💕💕
Ennah ta daka masa wata rikitacciyar tsawa tace" are you in your right sense? kai makaho ne baka ga abunda ke tare da ita bane, maheer mai ke faruwa dakai ne, just cox of this stupid slave you are exchanging word with your mother" bimbii kuwa jikinta na rawa sbd tsorata da tayi ta soma qoqarin fita ta gudu, charaff, maheer ya riqe mata hannu, kallon ennah yyi yace" I just want to marry her" wata irin zabura ennah tayi tana masa wani irin kallo irin wanda ake yiwa masu ta6in kwakwalwa, tunani ta somayi anya maheer be samu matsl a brain nasa ba kuwa, murmushi tayi kawai ta juya ta fice daga gdn gbdy ta shige mota driver nata yaja suka nufi gd, tun a mota zuciyarta ke kai kawo da tunani barkatai game da bimbii,tana isa gd ta kira faisal tayi masa bayanin kan abunda ya faru, shiru yyi sai can yace" kinsan rigimar maheer amma ina ganin kawai abunda yafi ki dauki yarinyar ki mayar da ita kasuwar saida bayi inda kk siyota ki musanyo da wata amma kar ki kuma kawo mn baqar fata" murmushi tayi tace" hkn ya kamata nayi kam" maheer kuwa dakyar ya rarrashi bimbii yyi ta bata hkr kan kar ta damu babu inda zata mutuqar yana raye, washegari, ya shiga kitchen ya hada breakfast ya kawo mata har dakinta, tana daga kwance tana faman tunani taga ya bude kofa ya shigo, saurin miqewa zaune tayi tana kallonsa, wani qaramin stool ya jawo ya ajiye mata honey tea din daya kawo mata da wani abu kamar samosa a small plate, yace" ga breakfast ki tashi kici sai kiyi wanka ki kwanta ni zan tafi hospital" daga masa kai kawai tayi ya juya ya fita daga dakin, qaramin briefcase dinsa ya dauka ya fice wajen building din ya hau qaramar motarsa ya nufi hospital, bimbii kuwa a hnkli ta sanya hannu ta dauki cup na tea din tana sipping cike da sanyin ciki ga cikinta sai motsi yake mata, hannunta ta dora kan cikin nata tana shafawa, hawaye ya soma sauka saman kumatunta ba komai ne yasata kuka ba sai rashin sanin waye da wannan cikin dake cikinta wanda akanshi kowa sai tsangwamarta yake, gani take kawai ita tamkar rayuwa take mara alqibla don batasan komai game da rayuwarta ba, sautin qarar bude kofan da taji ne yasata kallon kofar shigowa dakinta, shiru bata ga kowa ya shigo ba, tashi tayi da sauri ta nufi kofar ta dan bude don leqawa aikuwa idanunta ya nuna mata ennah, faisal ne yasa wani key ya bude kofofin shigowa building din gbdy don maheer ya rufe ko'ina, qoqarin rufe kofarta take ta sanya key faisal yyi saurin turowa, kallonta suka tsaya yi cike da mamaki wato har ma daki ne da ita na musamman cikin building din maheer,ennah tace" ki fito mu tafi" kallonsu ta tsaya yi saida faisal yyi mata tsawa sannan ta fito, hk suka tasata a gaba har bakin motarsu, cikin sauri driver ya bude mata butt ba musu ta shiga ya rufe butt din, ennah da faisal suka shige bayan mota suka zauna drivern yaja suka fice daga gdn, kai tsaye kasuwar saida bayi suka wuce da ita, yawanci masu cinikin bayin sun qi siyenta sbd basu son mai ciki sun fi son suna siyen bawa su siyar dashi amma ita idan sun siyeta saidai suyita wahala da ita masu siye basu son mai ciki, ennah da taga kowa yaqi siyen bimbii sai kawai ta kalli wani daga cikin masu saida bayin tace" toh gata na baka ita kyauta" washe baki balaraben mutumin ya somayi yana dariya cike da jin dadi ya mata gdy sosai, ennah ta siya wani bawan suka shige motarsu suka tafi, bimbii kuwa balaraben ya sanya gefe cikin bayin da basu da kasuwa don be sanya cikin kejin siyar da bayi ba kar masu siye su qi qarasowa wurinsa idan suka hangi mai ciki cikin bayinsa, wasu manyan hadimai ne daga masarautar abu ansar suka shigo wannan kasuwa don siyen bayi, masu cinikin bayi kuwa suna ganinsu suka soma zuwa wurinsu da gudu suna nuna musu bayinsu don tun daga ganinsu sun san daga gdn sarauta suke kuma sun san sarakai bayi dayawa suke siye basu siyen dai dai, su kuwa wadanda manyan hadiman gdn sarauta sai wani shan qamshi suke suna tfy suna kalle kallen kejin da bayi ke ciki, tsayawa sukayi wurin kejin wannan balarabe da bimbii ke wurinsa, kallonsa sukayi suka ce suna son siyen dukka bayin dake wurinsa, jikinsa na rawa ya shiga rumfarsa ya soma rubuta musu certificate na mallakar bayin da suka siya ya fito ya miqa musu, har zasu wuce dayan ya kalli bayin dake gefe yace" wadannan bana saidawa bane" da gudu balaraben yace" suma na saidawa ne ranka ya dade" yace" toh meyesa baka hada dasu ba" shafa dogon gemunsa yyi yace" su wadannan suna da yar matsala ne shiyasa" nuna bimbii yyi da yatsa yace" waccer ita ciki gare ta sauran kuma basu da cikakken lfy" murmushi daya daga cikin hadiman yyi yace" bamu son marasa lfy amma ita mai cikin tana da cikakken lfy ne?" cikin sauri balaraben yace" ita tana da cikakken lfy kawai cikin ne mtslrta" yace" ka hada mn da ita" da gudu ya shiga cikin rumfarsa ya rubuta musu certificate na mallakar bimbii ya kawo musu, hk suka din ga bi keji keji suna siyen bayi suka hada bayi dayawa suka kwashesu cikin wata doguwar mota suka nufi masarautar abu ansar, sarki abu ansar aminin sarki abdallah bin jabal ne sosai kuma shima masarautarsa tana da qarfi sosai, yana da ya'ya mata guda biyu, gimbiya khamriyya da gimbiya mariyatul kifdiyya wacce itace akayi yarjejeniyyar aure tsakaninta da prince akbar, dukkanin wadannan gimbiyoyi kyawawa ne na gaban kwatance, gimbiya mariyatul qifdiya itace qarama, sarki abu ansar ya dora buri sosai kan wadannan yara nasa yana mutuqar son su baya son 6acin ransu ko kadan, lkcin da manyan hadiman wannan masarauta ta abu ansar suka iso da bayi, tuni uwar bayi ramlatul asuwat tayi jawabi ga wadannan sabbi bayi ta sanar dasu duk wasu dokoki na wannan gd, tana gamawa ta rarrabasu 6angarori daban daban na wannan gdn sarauta tare da basu ayyuka daya dace da kowanne, kallon bimbii tayi ta ganta da ciki tace" ke zan kai ki turakar jira sbd anan baki da aiki amma can qila wani ya buqaci mai yaron ciki" kallonta bimbii kawai take don ita bata fuskanci ina ne turakar jira ba, turakar jira wuri ne da ake ajiye mata masu kyawun jiki da siffa mai kyau dake iya daukar hnklin maza sbd da tarar manyan baqi, idan aka kai mace wannan wuri bata da aiki saidai gyaran jikinta da kula dakanta da kwalliya da sutura mai kyau, toh idan akayi wasu manyan baqi a wannan masarauta akan zo turakar jira a za6i mata a kai musu don su debe musu kewa, suyi musu tausa su kwana dasu idan suna buqata, duk macen dake turakar jira toh amfaninta kenan a wannan masarauta, batare da wani 6ata lkci ba ramlatul aswat ta miqa bimbii hannun suwaiba wacce itace mai kula da matan dake turakar jira, suwaibah kallon bimbii tayi da murmushi a fuskarta tace" tabbas zaki samu wurin zama a wannan turaka sbd kina da siffa mai kyawun gaske duk da kasancewarki baqar fata" ita dai bimbii bata fahimci kwata kwata me suwaiba take nufi har ta kira wata baiwa tace" kije ki gyara wannan sabuwa ce tana buqatar a koya mata dabarun jan hnkli da kula da jiki,amma yanxu ki shiga da ita ki soma gyarata tukunna" kama hannun bimbii tayi suka shige ciki, dogon gashin bimbii ta soma wankewa tayi masa tas sannan ta hada sinadaran wanka ta kalli bimbii dake tsaye tamkar wawuya tace" ki shiga kiyi wanka da wadannan sinadarai" ba musu bimbii ta shige dakin wanka, tana wanka tana ganin datti sosai na fita sbd wadannan sinadaran wanka basu barin datti a fata, tana fitowa wannan baiwa mai suna rabi'at ta zaunar da ita ta soma shafeta da kayan gyara, tuni fatarta ta soma sheqi da daukar idanu tamkar ba baiwa ba, gashin kanta shima ya kwanta har tsakiyar gadon bayanta, sai kyalli yake,ita dai bimbii sai kallon ikon Allah take gani tayi sai gyarata ake tamkar wata amarya, kayan mai kyau rabi'at ta bata ta sanya ta nannade mata gashnta yyi tudu tamkar a cuci sannan ta yafeta da wani mayafi mai shara shara, turare kuwa an mata 6arinshi, maida ita tayi dakin da suwaiba take, tana ganinta tayi murmushi tace"masha'Allah" basu sanya bimbii cikin jerin masu tarar baqi ba sai ta kware sosai wurin iya hillata da kissa da sauran dabaru na janye hnklin maza kafin su sanyata cikin jerin matan dake tarar manyan baqi, daki na musamman aka kaita inda ta ga dukkanin mata dake dakin sunyi ado na kece raini suna zazzaune, wata hamshaqiyar mace zaune tana koyar dasu salon tfy da rausaya da iya juya jiki har ma da yadda zasuyi taku a gaban namiji, tashin kowacce take cikinsu daya bayan daya suna gwada yadda zasuyi taku da karkada jikinsu don su janye hnkli, bimbii sakwato tayi tana ganin abubuwan mamaki, lalle kuwa cikin akwai salon rayuwa 2kala sai wanda idanunka suka iya gani da wanda kunnuwanka ya ta6a ji, ita dai bimbii gata ta shigo duniya tana diban darasi 2iri mai amfani da mara amfani, yau dai ga bimbii Allah ya jefota masarautar abu ansar kuma a turakar jira,6angaren masarautar burham kuwa jikin sarki abdallah bin jabal dai toh har yanzu dai cigaban kadan aka samu da taimakon wannan antidote da prince akbar ya bashi yanxu yana iya motsa jikinsa, prince tunda yake be ta6a tsintar kansa cikin halin rayuwa irin wannan ba, ga mahaifinsa babu lfy ga bimbii besan tana raye ko a mace ba, yau shi kadai yana tsaye bakin wannan glass window din dayake tsayuwa hannunsa dukka a bayansa, sanye yake da wasu fararen pakistan, gashin kansa yyi luf luf don yana shan gyara, fuskarsa ta dan fada hkn ya baiwa dogon hancinsa damar fitowa dodar tamkar biro,sajensa kwance gefen fuskarsa, kallon waje yake tamkar mai tuna wani abu hannunsa na dama riqe da wadannan awarwarayen na bimbii, lenah ce ta shigo hannunta riqe da wani qaramin faranti mai kyan gaske ta ajiye saman wani table, takowa tayi a hnkli wurin dayake tsaye ta tsaya a bayansa tare da rissinar dakanta qasa tace" ranka ya dade ka kwantar da hnklinka insha'Allah jikin sarki mai daraja zeyi sauqi bada jimawa ba" shiru ya mata kuma be jiyo ya kalleta ba, idanunta ne yakai kan hannunsa na dama inda ta ga yana riqe da wasu awarwaraye, mamaki sosai ya cikata take tunanin ko wannan awarwaron wacce prince yake riqe dashi, cigaba tayi da tsayuwa har ya juyo ya wuceta ya koma kan wata kujera ya zauna ya janyo alqalami da farar takarda yana rubutu, tahowa tayi wurin ta soma tsiyaya masa herbal tea din data kawo masa, hannun biyu tasa tare da rissinar dakanta qasa tana miqa masa cup din, dago da kansa yyi ya kalleta sannab yasa hannu ya amshi cup din ya ajiye ya daga mata hannu, hkn yasa ta dauki farantin data kawo ta juya ta nufi hanyar fita jikinta a sanyaye, ubaid ne ya shigo ciki da sauri ya tsaya tare da rissinar dakansa qasa yace" ranka ya dade muna da baqi daga masarautar abu ansar" .....
Alkalamin Bintuu ne......
10/10/20, 1:12 AM - Anti qamshi🌷: *DAREN GOMA SHA HUD'U*🪔🪔
Written By Bintuu Seer
32
*Come back to me my love*......I can't hold back my tears, I can't forget your beautiful face,I'm missing everything about you my sweetheart💕💕
Ennah ta daka masa wata rikitacciyar tsawa tace" are you in your right sense? kai makaho ne baka ga abunda ke tare da ita bane, maheer mai ke faruwa dakai ne, just cox of this stupid slave you are exchanging word with your mother" bimbii kuwa jikinta na rawa sbd tsorata da tayi ta soma qoqarin fita ta gudu, charaff, maheer ya riqe mata hannu, kallon ennah yyi yace" I just want to marry her" wata irin zabura ennah tayi tana masa wani irin kallo irin wanda ake yiwa masu ta6in kwakwalwa, tunani ta somayi anya maheer be samu matsl a brain nasa ba kuwa, murmushi tayi kawai ta juya ta fice daga gdn gbdy ta shige mota driver nata yaja suka nufi gd, tun a mota zuciyarta ke kai kawo da tunani barkatai game da bimbii,tana isa gd ta kira faisal tayi masa bayanin kan abunda ya faru, shiru yyi sai can yace" kinsan rigimar maheer amma ina ganin kawai abunda yafi ki dauki yarinyar ki mayar da ita kasuwar saida bayi inda kk siyota ki musanyo da wata amma kar ki kuma kawo mn baqar fata" murmushi tayi tace" hkn ya kamata nayi kam" maheer kuwa dakyar ya rarrashi bimbii yyi ta bata hkr kan kar ta damu babu inda zata mutuqar yana raye, washegari, ya shiga kitchen ya hada breakfast ya kawo mata har dakinta, tana daga kwance tana faman tunani taga ya bude kofa ya shigo, saurin miqewa zaune tayi tana kallonsa, wani qaramin stool ya jawo ya ajiye mata honey tea din daya kawo mata da wani abu kamar samosa a small plate, yace" ga breakfast ki tashi kici sai kiyi wanka ki kwanta ni zan tafi hospital" daga masa kai kawai tayi ya juya ya fita daga dakin, qaramin briefcase dinsa ya dauka ya fice wajen building din ya hau qaramar motarsa ya nufi hospital, bimbii kuwa a hnkli ta sanya hannu ta dauki cup na tea din tana sipping cike da sanyin ciki ga cikinta sai motsi yake mata, hannunta ta dora kan cikin nata tana shafawa, hawaye ya soma sauka saman kumatunta ba komai ne yasata kuka ba sai rashin sanin waye da wannan cikin dake cikinta wanda akanshi kowa sai tsangwamarta yake, gani take kawai ita tamkar rayuwa take mara alqibla don batasan komai game da rayuwarta ba, sautin qarar bude kofan da taji ne yasata kallon kofar shigowa dakinta, shiru bata ga kowa ya shigo ba, tashi tayi da sauri ta nufi kofar ta dan bude don leqawa aikuwa idanunta ya nuna mata ennah, faisal ne yasa wani key ya bude kofofin shigowa building din gbdy don maheer ya rufe ko'ina, qoqarin rufe kofarta take ta sanya key faisal yyi saurin turowa, kallonta suka tsaya yi cike da mamaki wato har ma daki ne da ita na musamman cikin building din maheer,ennah tace" ki fito mu tafi" kallonsu ta tsaya yi saida faisal yyi mata tsawa sannan ta fito, hk suka tasata a gaba har bakin motarsu, cikin sauri driver ya bude mata butt ba musu ta shiga ya rufe butt din, ennah da faisal suka shige bayan mota suka zauna drivern yaja suka fice daga gdn, kai tsaye kasuwar saida bayi suka wuce da ita, yawanci masu cinikin bayin sun qi siyenta sbd basu son mai ciki sun fi son suna siyen bawa su siyar dashi amma ita idan sun siyeta saidai suyita wahala da ita masu siye basu son mai ciki, ennah da taga kowa yaqi siyen bimbii sai kawai ta kalli wani daga cikin masu saida bayin tace" toh gata na baka ita kyauta" washe baki balaraben mutumin ya somayi yana dariya cike da jin dadi ya mata gdy sosai, ennah ta siya wani bawan suka shige motarsu suka tafi, bimbii kuwa balaraben ya sanya gefe cikin bayin da basu da kasuwa don be sanya cikin kejin siyar da bayi ba kar masu siye su qi qarasowa wurinsa idan suka hangi mai ciki cikin bayinsa, wasu manyan hadimai ne daga masarautar abu ansar suka shigo wannan kasuwa don siyen bayi, masu cinikin bayi kuwa suna ganinsu suka soma zuwa wurinsu da gudu suna nuna musu bayinsu don tun daga ganinsu sun san daga gdn sarauta suke kuma sun san sarakai bayi dayawa suke siye basu siyen dai dai, su kuwa wadanda manyan hadiman gdn sarauta sai wani shan qamshi suke suna tfy suna kalle kallen kejin da bayi ke ciki, tsayawa sukayi wurin kejin wannan balarabe da bimbii ke wurinsa, kallonsa sukayi suka ce suna son siyen dukka bayin dake wurinsa, jikinsa na rawa ya shiga rumfarsa ya soma rubuta musu certificate na mallakar bayin da suka siya ya fito ya miqa musu, har zasu wuce dayan ya kalli bayin dake gefe yace" wadannan bana saidawa bane" da gudu balaraben yace" suma na saidawa ne ranka ya dade" yace" toh meyesa baka hada dasu ba" shafa dogon gemunsa yyi yace" su wadannan suna da yar matsala ne shiyasa" nuna bimbii yyi da yatsa yace" waccer ita ciki gare ta sauran kuma basu da cikakken lfy" murmushi daya daga cikin hadiman yyi yace" bamu son marasa lfy amma ita mai cikin tana da cikakken lfy ne?" cikin sauri balaraben yace" ita tana da cikakken lfy kawai cikin ne mtslrta" yace" ka hada mn da ita" da gudu ya shiga cikin rumfarsa ya rubuta musu certificate na mallakar bimbii ya kawo musu, hk suka din ga bi keji keji suna siyen bayi suka hada bayi dayawa suka kwashesu cikin wata doguwar mota suka nufi masarautar abu ansar, sarki abu ansar aminin sarki abdallah bin jabal ne sosai kuma shima masarautarsa tana da qarfi sosai, yana da ya'ya mata guda biyu, gimbiya khamriyya da gimbiya mariyatul kifdiyya wacce itace akayi yarjejeniyyar aure tsakaninta da prince akbar, dukkanin wadannan gimbiyoyi kyawawa ne na gaban kwatance, gimbiya mariyatul qifdiya itace qarama, sarki abu ansar ya dora buri sosai kan wadannan yara nasa yana mutuqar son su baya son 6acin ransu ko kadan, lkcin da manyan hadiman wannan masarauta ta abu ansar suka iso da bayi, tuni uwar bayi ramlatul asuwat tayi jawabi ga wadannan sabbi bayi ta sanar dasu duk wasu dokoki na wannan gd, tana gamawa ta rarrabasu 6angarori daban daban na wannan gdn sarauta tare da basu ayyuka daya dace da kowanne, kallon bimbii tayi ta ganta da ciki tace" ke zan kai ki turakar jira sbd anan baki da aiki amma can qila wani ya buqaci mai yaron ciki" kallonta bimbii kawai take don ita bata fuskanci ina ne turakar jira ba, turakar jira wuri ne da ake ajiye mata masu kyawun jiki da siffa mai kyau dake iya daukar hnklin maza sbd da tarar manyan baqi, idan aka kai mace wannan wuri bata da aiki saidai gyaran jikinta da kula dakanta da kwalliya da sutura mai kyau, toh idan akayi wasu manyan baqi a wannan masarauta akan zo turakar jira a za6i mata a kai musu don su debe musu kewa, suyi musu tausa su kwana dasu idan suna buqata, duk macen dake turakar jira toh amfaninta kenan a wannan masarauta, batare da wani 6ata lkci ba ramlatul aswat ta miqa bimbii hannun suwaiba wacce itace mai kula da matan dake turakar jira, suwaibah kallon bimbii tayi da murmushi a fuskarta tace" tabbas zaki samu wurin zama a wannan turaka sbd kina da siffa mai kyawun gaske duk da kasancewarki baqar fata" ita dai bimbii bata fahimci kwata kwata me suwaiba take nufi har ta kira wata baiwa tace" kije ki gyara wannan sabuwa ce tana buqatar a koya mata dabarun jan hnkli da kula da jiki,amma yanxu ki shiga da ita ki soma gyarata tukunna" kama hannun bimbii tayi suka shige ciki, dogon gashin bimbii ta soma wankewa tayi masa tas sannan ta hada sinadaran wanka ta kalli bimbii dake tsaye tamkar wawuya tace" ki shiga kiyi wanka da wadannan sinadarai" ba musu bimbii ta shige dakin wanka, tana wanka tana ganin datti sosai na fita sbd wadannan sinadaran wanka basu barin datti a fata, tana fitowa wannan baiwa mai suna rabi'at ta zaunar da ita ta soma shafeta da kayan gyara, tuni fatarta ta soma sheqi da daukar idanu tamkar ba baiwa ba, gashin kanta shima ya kwanta har tsakiyar gadon bayanta, sai kyalli yake,ita dai bimbii sai kallon ikon Allah take gani tayi sai gyarata ake tamkar wata amarya, kayan mai kyau rabi'at ta bata ta sanya ta nannade mata gashnta yyi tudu tamkar a cuci sannan ta yafeta da wani mayafi mai shara shara, turare kuwa an mata 6arinshi, maida ita tayi dakin da suwaiba take, tana ganinta tayi murmushi tace"masha'Allah" basu sanya bimbii cikin jerin masu tarar baqi ba sai ta kware sosai wurin iya hillata da kissa da sauran dabaru na janye hnklin maza kafin su sanyata cikin jerin matan dake tarar manyan baqi, daki na musamman aka kaita inda ta ga dukkanin mata dake dakin sunyi ado na kece raini suna zazzaune, wata hamshaqiyar mace zaune tana koyar dasu salon tfy da rausaya da iya juya jiki har ma da yadda zasuyi taku a gaban namiji, tashin kowacce take cikinsu daya bayan daya suna gwada yadda zasuyi taku da karkada jikinsu don su janye hnkli, bimbii sakwato tayi tana ganin abubuwan mamaki, lalle kuwa cikin akwai salon rayuwa 2kala sai wanda idanunka suka iya gani da wanda kunnuwanka ya ta6a ji, ita dai bimbii gata ta shigo duniya tana diban darasi 2iri mai amfani da mara amfani, yau dai ga bimbii Allah ya jefota masarautar abu ansar kuma a turakar jira,6angaren masarautar burham kuwa jikin sarki abdallah bin jabal dai toh har yanzu dai cigaban kadan aka samu da taimakon wannan antidote da prince akbar ya bashi yanxu yana iya motsa jikinsa, prince tunda yake be ta6a tsintar kansa cikin halin rayuwa irin wannan ba, ga mahaifinsa babu lfy ga bimbii besan tana raye ko a mace ba, yau shi kadai yana tsaye bakin wannan glass window din dayake tsayuwa hannunsa dukka a bayansa, sanye yake da wasu fararen pakistan, gashin kansa yyi luf luf don yana shan gyara, fuskarsa ta dan fada hkn ya baiwa dogon hancinsa damar fitowa dodar tamkar biro,sajensa kwance gefen fuskarsa, kallon waje yake tamkar mai tuna wani abu hannunsa na dama riqe da wadannan awarwarayen na bimbii, lenah ce ta shigo hannunta riqe da wani qaramin faranti mai kyan gaske ta ajiye saman wani table, takowa tayi a hnkli wurin dayake tsaye ta tsaya a bayansa tare da rissinar dakanta qasa tace" ranka ya dade ka kwantar da hnklinka insha'Allah jikin sarki mai daraja zeyi sauqi bada jimawa ba" shiru ya mata kuma be jiyo ya kalleta ba, idanunta ne yakai kan hannunsa na dama inda ta ga yana riqe da wasu awarwaraye, mamaki sosai ya cikata take tunanin ko wannan awarwaron wacce prince yake riqe dashi, cigaba tayi da tsayuwa har ya juyo ya wuceta ya koma kan wata kujera ya zauna ya janyo alqalami da farar takarda yana rubutu, tahowa tayi wurin ta soma tsiyaya masa herbal tea din data kawo masa, hannun biyu tasa tare da rissinar dakanta qasa tana miqa masa cup din, dago da kansa yyi ya kalleta sannab yasa hannu ya amshi cup din ya ajiye ya daga mata hannu, hkn yasa ta dauki farantin data kawo ta juya ta nufi hanyar fita jikinta a sanyaye, ubaid ne ya shigo ciki da sauri ya tsaya tare da rissinar dakansa qasa yace" ranka ya dade muna da baqi daga masarautar abu ansar" .....