Sashe 30
Daren Goma Sha Hudu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Littafin nan na kudi ne, idan kina da buqata zaki tura #300 ta wannan acct....0100790419,alhaji shahida nasir,union bank....saiki tura screesht ta whatsapp a wannan layin 07041195806......
Alkalamin Bintuu ne.....
10/10/20, 1:12 AM - Anti qamshi🌷: *DAREN GOMA SHA HUD'U*🪔🪔
Written By Bintuu Seer
23
*Believe the power of love which make a king to be a servant and a servant to be the king*............I miss you like crazy......💕💕
Tana hakimce a wata kujerar ta alfarma cikin fadarta, ummu nana suka shigo tare da azeez sanye yake da baqaqen kaya,fuskar nan tasa babu yalwar fara'a duk suka rissinar dakansu a gabanta suna jiran umarninta, kallon fuskar azeez tayi yyi saurin dago da kansa,tace" ina son ka sace babbar baiwar prince dake hidima a 6angaren nan ka miqata babban kurku, bani son kowa yasan tana wannan kurku,sai a yad'a cewa tsohuwar baiwa ga prince ta gudu, wannan sirri ne tsakani na daku kawai bani son kowa ya samu wannan labari cikin wannan masarauta sbd wannan itace hanyar dazan ita ku6utar da prince daga fadawa fushin mahaifinsa sannan na dakatar da faruwar wani al'amari mai girma cikin wannan masarauta" gbdy suka sake rissinar da kawunansu alamar yin biyayyar ga umarnin sarauniya, daga musu hannu tayi suka juya suka fice daga fadar nata,dare nayi bimbii ta fito shan iskarta, batason zaman wannan daki sbd duk bayin dake suke zaune daki daya da ita basu kulata shiyssa duk dare take fita shan iska,tayi nesa sosai da farfajiyar 6angaren nasu ta nemi wani qaramin tudu ta zauna ta tsirawa wannan zobe da prince akbar ya bata idanu, motsi taji a bayanta tamkar motsin mutum, miqewa tayi da sauri cike da tsoro sbd wurin babu yalwar jama'a tana waigawa taji an toshe mata baki, tuni ta fadi a wurin suka dauketa suka sanyata cikin wani keken doki, hk suka din ga tfy har suka isa babban kurku, masu tsaron kofar basu san wacce bimbii sudai suna ganin azeez suka bude musu katuwar kofar kurkun suka shige da bimbii, sun samar mata da daki na qarshe a jerin dakunan dake kurkun, dakin tsagaye yake da manya qarafa masu kauri yadda babu wani mahalukin dazai iya 6allasu, kasan kurkun busassun ciyayi ne aka zuba,hk suka shigar da ita ciki suka watsata tamkar wata shara, har lkcin bimbii bata dawo cikin hayyacinta batasan abunda ke faruwa da rayuwarta ba saida sanyin asubahi ya soma ratsata ta bude idanunta a hnkli tana qarewa inda ta samu kanta kallo,wasu hawaye ne masu dumi suka soma ambaliya a fuskarta ta tashi zaune a hnkli tana cigaba da kallon inda ta kuma tsintar kanta, wahegari, bayin dake kwana tare da ita suka ga basu tashi da ita, basu kawo komai sai sukayi zaton tashi wuri tayi ta fice bakin aikiinta, jita jita ne ya soma yawo cikin wannan masarauta cewa daya daga cikin bayi dake hidima a 6angaren sarauniya ta samu nasarar gudu,su israt kuwa basu ta6a kawowa cewa bimbii ce ta tsere ba, ranar dai basu ganta, yamma nayi suka gama 2aikacensu suka koma dakin da suke suna shirin kwanciya suka ji ragowar bayin dake dakin suna hirar, israt ce ta juya da sauri ta kalli daya daga cikin bayin dake hira tace" don Allah wacce baiwa ce ta gudu" kallonta dayar tayi tace" tsohuwar babbar baiwar da prince yabarma sarauniya mn" daya daga cikinsu tace" ai kamar ma ina yawan ganinku tare da ita a bakin qorama" israt da khulood duk suka kalli juna a rikice, miqewa israt tayi da sauri tayi hanyar waje cike da rudani, khulood ma ta miqe da sauri tabi bayanta, saurin riqo hannu israt tayi da taga ta nufi 6angaren prince sbd ta lura bata cikin hnklinta, juyowa israt tayi a fusace ta fizge hannun daga riqon da khulood tayi mata sai kuma ta tsaya chak ta juyo ta kalli khulood tace" khulood wannan abu baki tunanin akwai sarqaqiya cikinsa sbd nasan bimbii ba zata ta6a tunanin gudu ba, anya babban prince baida hannu a wannan abu kuwa sbd na lura kamar ya takura mata dayawa" khuloo ta jata suka samu wani wuri suka zauna, kallonta israt tayi tace" nikam a yadda nk gani kamar akwai wani 6oyayyen al'amari tsakanin babban prince da kuma bimbii kamar hkn shine ze sata tayi yunqurin gudu" israt tayi ajiyar zuciya sannan tace" tabbas wannan hasashe naki hkne duk da bani da masaniya amma akwai abunda ke tsakanin prince da bimbii sbd ina yawan ganin damuwa tattare da ita, bani son matsa mata da tmby ne kawai" khulood tace" mu tayata da addu'a kawai kar su samu damar kamata" jinjina kai israt tayi alamun nuna gamsuwa da abunda khulood ta fada, 6angaren prince kuwa fitowarsa daga wanka kenan yana sanye da wasu kaya masu mutuqar taushi, zama yyi a wata kujera lenah ta matso ta soma tsiyaya mata ginger tea, daukan cup din tayi ta miqa masa da hannu biyu tare da rissinar dakanta qasa, amsar cup din yyi ya soma sipping a hnkli yana tunanin bimbii, zagayawa tayi ta bayanahi ta soma masa tausa a hnkli, ubaid ne ya shigo da sauri ya tsaye gaban prince tare da rissinar dakansa qasa, kallon ubaid yyi yasan yana tafe da wani labari mai muhimmanci sbd fuskarsa ta nuna hkn, dagawa lenah hannu yyi ta dakata da masa tausan ta sunkuyar dakanta qasa sannan sum sum ta wuce ta fice, ubaid ne ya matso da fuskarsa daidai kunnen prince ya rada masa wani abu, wata irin zabura prince yyi ya miqe tsaye tare da dire qaramin cup din dake hannunsa saman small table din dake gabansa, shi kansa ubaid cika yyi da mamakin yanayin da prince ya nuna,batare daya sake kallon inda ubaid yake ba yyi hanyar waje da sauri ya fice, ubaid ya rufa masa baya, hk suka isa 6angaren sarauniya mar'atussali, saida suka din qetare kusurwa kusurwa suka samu shiga cikin fadarta, ubaid yaja ya tsaya a kofa shi kuwa ko neman iso beyi ba ya afka ciki, bayi ne jere ta 6angaren dama da hagunta wasu cikinsu na mata fifita, ita kuma tayi ado na manya gwalagwalai tunda daga wuyanta har kunnuwanta da kuma hannayenta, batayi mamakin ganinsa ba don daman abunda take jira kenan guduwar bimbii yakai kunnensa, qarewa suturar dake jikinsa kallo take sbd gani tayi kayan bacci ne ma sanye jikinsa hkn ya kuma tabbatar mata da gskyr abunda ta gani cikin kwayar idanunsa, dagawa bayin dake tsatstsaye tayi hannu suka soma ficewa,zuba masa idanu tayi tana sauraron abunda ya kawoshi gareta,neman wurin yyi kan kyakykyawan turkish center carpet din dake malale ta cikin wata kusurwa ya harde kafafunsa, tasowa tayi itama a hnkli ta soma sakkowa daga tudun da kujerar alfarma da take zaune akai ta shiga wannan kusurwa ta zauna bisa wata lumshashshiya kujera mara tudu tana kallon prince, kallon shima yyi sannan ya soma mgn yace" ranki ya dade wani labari nakeji na guduwar baiwar dana bar miki shin wannan zance gskya ne" murmushi tayi sannan tace" tabbas hk abun yake saidai dakaran tsaro na nan suna bincike kan guduwar nata sbd an jima ba'a samu wani bawa da laifin gudu ba" shiru yyi batare daya kuma furta komai ba, tunani kawai yake abunda yasanya bimbii gudu tabarshi da dakon so, nutsawa cikin tunani yyi sai yake zaton ko furta mata kalmo so da yyine ya tsorata ta yasa ta gudu daga masarautar,dafashi sarauniyya tayi fuskarta dauke da murmushi tace" yakai wannan prince ka sanar da mahaifiyarka ma'anar wannan damuwa data bayyana qarara a fuskarka dalilin guduwar wannan qasqantacciyar baiwa" dago da idanunsa yyi da bbu komai cikinsu sai tsananin tashin hnkli ya qure mahaifiyar tasa da idanu, ita kanta ta tsorata dashi batayi tunanin soyayyar baiwar ta masa wannan illar ba, kunsan tsakanin uwa da d'a take wani tausayinsa ya shigeta, bece mata uffan ba ya miqe ta dago idanunta tana kallonsa har ya fice, ubaid na ganin fitowar tasa ya rufa masa baya don shi ko kallon inda ubaid ke tsaye beyi ba ya wuce abinsa, yana komawa 6angaren nasa ya janyo farin dokinsa ya haye ya zabureshi da mugun gudu shima ubaid yahau nasa ya rufa masa baya, ba ko'ina suka tosa ba sai filin sukuwar dokin da suka tsinci bimbii, tsayawa yyi yana kallon hanyoyin da suka rabu gida biyu, kallon hanyar da tayi damansa yyi batare da wata shakka ba ya dunfari hanyar bisa dokinsa mai tsalelen gudu,hk yyita zabga gudu bisa kan namijin dokinsa babban hadiminsa na take masa baya har suka soma shiga cikin gari, hknne yasa yaja linzamin dokinsa ya tsaya yana qarewa ko'ina kallo, juwaya kawai yyi dakan dokinsa ya koma baya, suna zuwa daidai inda ya ta6a bangaje bimbii da doki ya tsayar dakan dokin nasa sannan ya diro yana qarewa wurin kallo, ranar sai tsakar dare suka koma masarauta ya shige 6angarensa yace" kar abar kowa ya shigo masa baida buqatar ganin kowa" take masu tsaron kofar suka rufe kofar shiga 6angaren nasa, yana shiga ya nemi kan wata kujera ya zauna tare da jinginar dakansa cike da tsantsar damuwa da rudani, wata qaramar locker dake manne da table din dake gabansa yaja ya sanya hannu ya fito da wani qaramin akwati mai kyan gaske ya bude akwatin ya fito da wadannan awarwarayen daya ta6a ciresu daga hannun bimbii yana qare musu kallo tare da jujjuyasu a hannunsa, ranar dai prince kwanan zaune yyi don be bawa bacci lasisin saceshi......
10/10/20, 1:12 AM - Anti qamshi🌷: *A bitter sweet love affair with so much struggling and challenges* I'm waiting for you like crazy,pls come back to me my life.....💕💕
Alkalamin Bintuu ne.....
10/10/20, 1:12 AM - Anti qamshi🌷: *DAREN GOMA SHA HUD'U*🪔🪔
Written By Bintuu Seer
23
*Believe the power of love which make a king to be a servant and a servant to be the king*............I miss you like crazy......💕💕
Tana hakimce a wata kujerar ta alfarma cikin fadarta, ummu nana suka shigo tare da azeez sanye yake da baqaqen kaya,fuskar nan tasa babu yalwar fara'a duk suka rissinar dakansu a gabanta suna jiran umarninta, kallon fuskar azeez tayi yyi saurin dago da kansa,tace" ina son ka sace babbar baiwar prince dake hidima a 6angaren nan ka miqata babban kurku, bani son kowa yasan tana wannan kurku,sai a yad'a cewa tsohuwar baiwa ga prince ta gudu, wannan sirri ne tsakani na daku kawai bani son kowa ya samu wannan labari cikin wannan masarauta sbd wannan itace hanyar dazan ita ku6utar da prince daga fadawa fushin mahaifinsa sannan na dakatar da faruwar wani al'amari mai girma cikin wannan masarauta" gbdy suka sake rissinar da kawunansu alamar yin biyayyar ga umarnin sarauniya, daga musu hannu tayi suka juya suka fice daga fadar nata,dare nayi bimbii ta fito shan iskarta, batason zaman wannan daki sbd duk bayin dake suke zaune daki daya da ita basu kulata shiyssa duk dare take fita shan iska,tayi nesa sosai da farfajiyar 6angaren nasu ta nemi wani qaramin tudu ta zauna ta tsirawa wannan zobe da prince akbar ya bata idanu, motsi taji a bayanta tamkar motsin mutum, miqewa tayi da sauri cike da tsoro sbd wurin babu yalwar jama'a tana waigawa taji an toshe mata baki, tuni ta fadi a wurin suka dauketa suka sanyata cikin wani keken doki, hk suka din ga tfy har suka isa babban kurku, masu tsaron kofar basu san wacce bimbii sudai suna ganin azeez suka bude musu katuwar kofar kurkun suka shige da bimbii, sun samar mata da daki na qarshe a jerin dakunan dake kurkun, dakin tsagaye yake da manya qarafa masu kauri yadda babu wani mahalukin dazai iya 6allasu, kasan kurkun busassun ciyayi ne aka zuba,hk suka shigar da ita ciki suka watsata tamkar wata shara, har lkcin bimbii bata dawo cikin hayyacinta batasan abunda ke faruwa da rayuwarta ba saida sanyin asubahi ya soma ratsata ta bude idanunta a hnkli tana qarewa inda ta samu kanta kallo,wasu hawaye ne masu dumi suka soma ambaliya a fuskarta ta tashi zaune a hnkli tana cigaba da kallon inda ta kuma tsintar kanta, wahegari, bayin dake kwana tare da ita suka ga basu tashi da ita, basu kawo komai sai sukayi zaton tashi wuri tayi ta fice bakin aikiinta, jita jita ne ya soma yawo cikin wannan masarauta cewa daya daga cikin bayi dake hidima a 6angaren sarauniya ta samu nasarar gudu,su israt kuwa basu ta6a kawowa cewa bimbii ce ta tsere ba, ranar dai basu ganta, yamma nayi suka gama 2aikacensu suka koma dakin da suke suna shirin kwanciya suka ji ragowar bayin dake dakin suna hirar, israt ce ta juya da sauri ta kalli daya daga cikin bayin dake hira tace" don Allah wacce baiwa ce ta gudu" kallonta dayar tayi tace" tsohuwar babbar baiwar da prince yabarma sarauniya mn" daya daga cikinsu tace" ai kamar ma ina yawan ganinku tare da ita a bakin qorama" israt da khulood duk suka kalli juna a rikice, miqewa israt tayi da sauri tayi hanyar waje cike da rudani, khulood ma ta miqe da sauri tabi bayanta, saurin riqo hannu israt tayi da taga ta nufi 6angaren prince sbd ta lura bata cikin hnklinta, juyowa israt tayi a fusace ta fizge hannun daga riqon da khulood tayi mata sai kuma ta tsaya chak ta juyo ta kalli khulood tace" khulood wannan abu baki tunanin akwai sarqaqiya cikinsa sbd nasan bimbii ba zata ta6a tunanin gudu ba, anya babban prince baida hannu a wannan abu kuwa sbd na lura kamar ya takura mata dayawa" khuloo ta jata suka samu wani wuri suka zauna, kallonta israt tayi tace" nikam a yadda nk gani kamar akwai wani 6oyayyen al'amari tsakanin babban prince da kuma bimbii kamar hkn shine ze sata tayi yunqurin gudu" israt tayi ajiyar zuciya sannan tace" tabbas wannan hasashe naki hkne duk da bani da masaniya amma akwai abunda ke tsakanin prince da bimbii sbd ina yawan ganin damuwa tattare da ita, bani son matsa mata da tmby ne kawai" khulood tace" mu tayata da addu'a kawai kar su samu damar kamata" jinjina kai israt tayi alamun nuna gamsuwa da abunda khulood ta fada, 6angaren prince kuwa fitowarsa daga wanka kenan yana sanye da wasu kaya masu mutuqar taushi, zama yyi a wata kujera lenah ta matso ta soma tsiyaya mata ginger tea, daukan cup din tayi ta miqa masa da hannu biyu tare da rissinar dakanta qasa, amsar cup din yyi ya soma sipping a hnkli yana tunanin bimbii, zagayawa tayi ta bayanahi ta soma masa tausa a hnkli, ubaid ne ya shigo da sauri ya tsaye gaban prince tare da rissinar dakansa qasa, kallon ubaid yyi yasan yana tafe da wani labari mai muhimmanci sbd fuskarsa ta nuna hkn, dagawa lenah hannu yyi ta dakata da masa tausan ta sunkuyar dakanta qasa sannan sum sum ta wuce ta fice, ubaid ne ya matso da fuskarsa daidai kunnen prince ya rada masa wani abu, wata irin zabura prince yyi ya miqe tsaye tare da dire qaramin cup din dake hannunsa saman small table din dake gabansa, shi kansa ubaid cika yyi da mamakin yanayin da prince ya nuna,batare daya sake kallon inda ubaid yake ba yyi hanyar waje da sauri ya fice, ubaid ya rufa masa baya, hk suka isa 6angaren sarauniya mar'atussali, saida suka din qetare kusurwa kusurwa suka samu shiga cikin fadarta, ubaid yaja ya tsaya a kofa shi kuwa ko neman iso beyi ba ya afka ciki, bayi ne jere ta 6angaren dama da hagunta wasu cikinsu na mata fifita, ita kuma tayi ado na manya gwalagwalai tunda daga wuyanta har kunnuwanta da kuma hannayenta, batayi mamakin ganinsa ba don daman abunda take jira kenan guduwar bimbii yakai kunnensa, qarewa suturar dake jikinsa kallo take sbd gani tayi kayan bacci ne ma sanye jikinsa hkn ya kuma tabbatar mata da gskyr abunda ta gani cikin kwayar idanunsa, dagawa bayin dake tsatstsaye tayi hannu suka soma ficewa,zuba masa idanu tayi tana sauraron abunda ya kawoshi gareta,neman wurin yyi kan kyakykyawan turkish center carpet din dake malale ta cikin wata kusurwa ya harde kafafunsa, tasowa tayi itama a hnkli ta soma sakkowa daga tudun da kujerar alfarma da take zaune akai ta shiga wannan kusurwa ta zauna bisa wata lumshashshiya kujera mara tudu tana kallon prince, kallon shima yyi sannan ya soma mgn yace" ranki ya dade wani labari nakeji na guduwar baiwar dana bar miki shin wannan zance gskya ne" murmushi tayi sannan tace" tabbas hk abun yake saidai dakaran tsaro na nan suna bincike kan guduwar nata sbd an jima ba'a samu wani bawa da laifin gudu ba" shiru yyi batare daya kuma furta komai ba, tunani kawai yake abunda yasanya bimbii gudu tabarshi da dakon so, nutsawa cikin tunani yyi sai yake zaton ko furta mata kalmo so da yyine ya tsorata ta yasa ta gudu daga masarautar,dafashi sarauniyya tayi fuskarta dauke da murmushi tace" yakai wannan prince ka sanar da mahaifiyarka ma'anar wannan damuwa data bayyana qarara a fuskarka dalilin guduwar wannan qasqantacciyar baiwa" dago da idanunsa yyi da bbu komai cikinsu sai tsananin tashin hnkli ya qure mahaifiyar tasa da idanu, ita kanta ta tsorata dashi batayi tunanin soyayyar baiwar ta masa wannan illar ba, kunsan tsakanin uwa da d'a take wani tausayinsa ya shigeta, bece mata uffan ba ya miqe ta dago idanunta tana kallonsa har ya fice, ubaid na ganin fitowar tasa ya rufa masa baya don shi ko kallon inda ubaid ke tsaye beyi ba ya wuce abinsa, yana komawa 6angaren nasa ya janyo farin dokinsa ya haye ya zabureshi da mugun gudu shima ubaid yahau nasa ya rufa masa baya, ba ko'ina suka tosa ba sai filin sukuwar dokin da suka tsinci bimbii, tsayawa yyi yana kallon hanyoyin da suka rabu gida biyu, kallon hanyar da tayi damansa yyi batare da wata shakka ba ya dunfari hanyar bisa dokinsa mai tsalelen gudu,hk yyita zabga gudu bisa kan namijin dokinsa babban hadiminsa na take masa baya har suka soma shiga cikin gari, hknne yasa yaja linzamin dokinsa ya tsaya yana qarewa ko'ina kallo, juwaya kawai yyi dakan dokinsa ya koma baya, suna zuwa daidai inda ya ta6a bangaje bimbii da doki ya tsayar dakan dokin nasa sannan ya diro yana qarewa wurin kallo, ranar sai tsakar dare suka koma masarauta ya shige 6angarensa yace" kar abar kowa ya shigo masa baida buqatar ganin kowa" take masu tsaron kofar suka rufe kofar shiga 6angaren nasa, yana shiga ya nemi kan wata kujera ya zauna tare da jinginar dakansa cike da tsantsar damuwa da rudani, wata qaramar locker dake manne da table din dake gabansa yaja ya sanya hannu ya fito da wani qaramin akwati mai kyan gaske ya bude akwatin ya fito da wadannan awarwarayen daya ta6a ciresu daga hannun bimbii yana qare musu kallo tare da jujjuyasu a hannunsa, ranar dai prince kwanan zaune yyi don be bawa bacci lasisin saceshi......
10/10/20, 1:12 AM - Anti qamshi🌷: *A bitter sweet love affair with so much struggling and challenges* I'm waiting for you like crazy,pls come back to me my life.....💕💕