← Book details Daren Goma Sha Hudu Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 53 OF 59

Sashe 53

Daren Goma Sha Hudu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Cikin hadiman da suka rako mariyatul qifdiya masarautar burham har da ramlatul aswat,sarauniya dakanta ta shirya rana da kuma lkcin da prince akbar ze gana da mariyatu don musamman wurin shi tazo, sarki abdallah yana halin jin jiki amma hk yasa akayi masa kiran prince, yana shiga ya tadda mahaifin nasa a kwance, dago dakai sarki abdallah yyi ya kalli prince, muryarsa a hnkli mai nuni da yana jin jiki yace" alfarma ta qarshe da nk nema wurinka shine auren gimbiya mariyatul qifdiya,tun farko itace daidai dakai itace ta dace dakai ta fito daga gdn izzah tamkar yadda kaima ka fito sannan yarenku daya kalar fatarku daya da itace ta haifamin jikoki dana fi kowa farin ciki saidai kash yaran sun fito ne daga jinin qasqanci wanda har qasa ta rufe idona bani ta6ar amsarsu a matsayin masu gadon sarautar burham, wannan shine kuskuren daka tafka cikin rayuwarka kuma da sannu zakayi nadama" shiru babban prince yyi yana sauraron mahaifin nasa, atishawa yyi har sau uku sannan uxair ya taimaka masa ya koma ya kwanta daidai zuciyarsa cike daci duk lkcin daya tuna da auren qasqantacciyar baiwa baqar fata da d'ansa yyi gashi har ta fara yad'o cikin zuri'arsu wannan abu ya sanya zuciyarsa ta shiga qunci,tashi prince yyi duk jikinsa a sanyaye ya fita, ubaid ne ya rufa masa baya suka wuce 6angaren sarauniya, prince ya shiga ya gana da ita take umartarsa daya shirya da dare don ganawa da gimbiya mariyatul qifdiya batare jan wani zance ba ya amsa mata da toh, hk itama ya fito daga wurinta ya nufi yankinsa, yana shiga ya wuce lambunsa, ranar be koma 6angarensa da wuri ba yana cikin lambunsa, bimbi kuwa tayi jiran nasa har ta gaji sai ta koma yankinta, tun jiya ta sami lbrin zuwan gimbiya mariyatu daga bakin sumayya sosai zuciyarta ta harba cike tsoro ga wani kishi daya taso mata ya cika qirjinta, miqewa tayi ta nufi babban kitchen duk ta inda ta ratsa bayi ke sunkuyawa suna kwasar gaisuwa cike da girmamawa sumayya na biye da ita har suka qarasa babban kitchen, honey mist ta hada masa ta juye ciki qasaitatttun mazubi ta dora akan faranti ta dauka ta fito suna tafe har 6angaren prince,shiga ciki tayi a hnkli ta wuce ta ajiye farantin hannunta kan wani table ta duba ta hango shi kwance a saman royal bed nasa, curtains din kusurwar duk a sake,takawa tayi ta nufi wurin ta daga shara sharan milky curtains daya rufe kusurwar da gadon ke ciki, hawa tayi gadon ta kalleshi sosai taga idanunsa a lumshe kamar bacci yake, sauka ta soma qoqarinyi kar ta tashe shi, hannu yasa ya riqota ta juyo tana kallonshi yace" ina kuma zakije" murmushi tayi ta matsa kusa dashi, folding hands nasa yyi a qirji batare daya tashi ba ya qureta da idanu ita har ta saba da wannan maitar kallon nashi,cire hannunsa tayi daga saman qirjinsa ta kwantar dakanta a saman qirjin nasa tayi bottoning rigan bacci dake jikinsa tana wasa da qashin chest nashi, hannu yasa yaja dogon gashin kanta tayi saurin dago idanu ta kalleshi yace" kina sona dayawa kuwa kamar yadda nk sonki" kunya taji amma sai ta daure ta matso da fuskarta kusa da nashi tace"kana shakku ne?" murmushi yyi ya nuna mata pinkyred lips nashi yace" prove it here" hararar shi tayi cikin wasa tana yar dariya, dora lips nata tayi kan nashi ya wani lumshe ido yana jiran yaji tayi kissing nashi sai jinta yyi ta kama lips din nasa tadan ciza yyi saurin bude idanu ya wani marairace fuska kamar ze mata kuka, bude baki yyi da shirin yin mgn ta toshe masa bakin da nata, rikito da ita yyi jikinsa sosai ya soma nuna mata yadda abun yake don shine malaminta daman, kwantar dakanta yyi a chest nata ya rufe idanu, can ya soma mgn a hnkli yace" kiyi hkr dani kuma ki fahimce ni sosai, mahaifina ya umarceni dana cika alqawarin daya daukarwa gdn ansar kan batun auren gimbiya mariyatu" bimbii jin gabanta tayi ya yanke ya fadi duk wani annurin dake fuskarta ya 6ace lkci daya don tana da kishi, shiru tayi bata furta komai ba hknne yasa shi dago idanu ya kalleta, sakin fuskarta tayi har da dan murmushi tace" baka da mtsl Allah ya taimaka yasa alheri" qura mata ido yyi yana son gano gskyr abinda ke qunshe cikin zuciyarta shin ta amshi zancen da hannu biyu, saurin miqewa tayi ta sauke kansa dake jikinta a hnkli tace" bari na fita ina son motsa qafafu na" shiru yyi ya bita da kallo sai kuma yace" ki shiryani ina son naje mu gana da ita din" wani irin malolon baqin ciki ne ya chaketa tuni idanunta sukayi jajir amma sai ta juya ta kalleshi da murmushi tace" ok, toh muje ka shirya" miqewa yyi ya bita a baya har dakin da kayansa ke jere ta za6o masa wata jallabiya fara sol da rawani mai ja da fari ta sanya masa yyi kyau sosai ta feshe shi da turaruka masu sanyin qamshi, murmushi tayi wanda bekai zucci ba tace" ka qara kyau sosai" shiru yyi yana kallon kwayar idonta wanda shi zallar kishinsa kawai ya hango kwance a kwayar idonta amma ita a hkn wai basaja take, murmushi yyi ya manna mata peck kumatu, tsayawa tayi tana kallonsa wani lkcin tana rasa gane kan babban prince, shi kuma a nashi 6angaren yana so yaga bimbii ta nuna wani alama dake nuna tana son shi dayawa kamar yadda shima yake sonta yanzu daya ga kishin shi tsantsa cikin kwayar idonta sai abun yyi masa dadi,6oye kishin nata data take qoqarin yine yasa shi murmushi, prince natural love yake mata baya hada soyayyarta dana wata mace coz itace first love nashi kuma har yau be ta6a son wata mace bayanta ba, wuceta yyi cikin takunsa na birgewa ya fita, ubaid ya take masa baya har lambun sarauniya, anan ya tadda gimbiya har ta riga shi zuwa lambun, yana shiga ta dago dakanta tana kallon shi, batare daya kalleta ba ya zauna gefenta, murmushi tayi tace" barka da wannan lkci ma'abocin haiba" shiru yyi bece mata komai ba, tace" nazo don isar da saqon ruhi ne" nan ma dai ya mata shiru, batayi qasa a quiwa ba kuma batayi zuciya ba ta fara fallasa masa sirrin zuciyarta, shi mamaki ne ya cika shi yadda yaga tayi kuma ya fahimci feeling nata coz shima victim ne, karon farko ya kalleta cikin murya mai cike da izzah yace" nagode" ita sam bata gane mai yake nufi ba taga ya soma takawa a hnkli ya fita daga lambun ta bishi da idanu dayake so makaho ne batayi fushi ba,bimbii kam zuciyarta na suya ta koma yankinta,saida ta leqa dakin yaranta da amitacciyar hadima halimatu ke rainonsu sannan ta cike cikin wurinta, dagawa sumayya hannu tayi alamar tana son kadaici, fita sumayya tayi ita kuma ta kwanta a qaton gadonta tana wani tunani, ita dai tasan ba kowan kowa bace face baiwa kuma wacce ta fito daga nahiyar baqar fata qaddara ta qaddaro aurenta da babban prince batare da son ahlinsa ba yanzu yaya zata iya kishi da yar sarki, gani take kamar tayi dage daman can dan sarki ai da yar sarki ya dace ba irinta ba, kuka ta fashe dashi sosai idanunta yyi luwu luwu, kanta ya soma ciwo, maheer yana bude idanu sunan bimbii yake kira kamar wanda ya zautu ya dukan qirjinsa, yace" why,why? me na miki da zafi hk da kk za6i ki hukunta zuciyata ta wannan siga,I hate you, I hate you" sai sambatu yake har saida likita yyi masa allurar bacci tukun,ennah ta zuba masa idanu kawai tana mamakin wannan abu, bangare guda kuma mamaki take da kuma shakku gani take kamar ba bimbii bace ta gani a tv da prince akbar, gani take tayaya hk zata faru wannan qasqantacciyar baiwa ta auri prince guda abu kamar al'mara.....

***

Inno bata sake yiwa baffi wannan batu na yarinyar data gani a jarida ba amma kullum saita fito da wannan jarida tana kallo, duk wanda ta nunawa jarida tace wannan diyarta ce bimbii sai ayi ta mata dariya, dayake lamido yana birni burinta Allah ya dawo da lamido daga birni lfy ta nuna masa jaridar ko shi ze iya shaidata tunda kowa ya maida ita abun dariya hatta hauwa'u murmushi tayi lkcin data nuna mata hoton jaridar tace" haba inno ki cire damuwa a ranki kibar damun kanki tayaya wannan zata zama bimbii wannan fa balarabiya ce saidai kawai kama kuma kowa dama yana da mai kama dashi cikin duniya" shiru inno tayi ta miqe ta shige daki ta sake adana wannan jarida don ita a haqiqanin gsky ta aminta wannan diyarta ce, bayan sati biyu kuwa Allah ya kawo lamido,sosai inno tayi murnar ganinsa ya gama krtunsa ya soma koyarwa a polytechnic, fura ta kawo masa a wata qaramar kwarya ta shimfida masa tabarbar kafa a tsakar gdn ya zauna ya soma shan furarsa, baffi ne ya shigo ya gansa, cikin farin ciki yace" madallah da mutan birni" dariya lamido yyi ya gaida baffi cike da girmamawa, hk suka soma hira da baffi har aka kira sallar la'asar suka tashi suka nufi masallaci, bayan sun dawo ne baffi ya tsaya kofar gd yana sauraron radionsa shiko lamido ya cikin gd, yana shiga ya tadda inno zaune tana jiran shigowarsa tana ganinsa ta miqe ta shiga daki ta fito da wannan jarida ta miqa masa tace" dubamin wannan hoto ka gani kuma ka karantomin abunda ke rubuce jiki" amsar jaridar yyi yana yar dariya ya bude jaridar,gabansa yyi mugun bugawa lkcin da idanunsa suka sauka kan fuskar bimbii dake murmushi, numfashinsa ya tsaya na wucin gadi ya qurawa hoton idanu........

Littafin nan na kudi ne, idan kina da buqatar krtw zaki tura #300 ta wannan acct..0100790419,alhaji shahida nasir,union bank, saiki tura screenshrt na payment naki ta whatsapp ta wannan layi....07041195806....

Alkalamin Bintuu neâœðŸ»
10/10/20, 1:12 AM - Anti qamshi🌷: *DAREN GOMA SHA HUD'U*🪔🪔

Written By Bintuu Seer

48

*My world is empty without you dear*.........pure love and natural💕💕
Chapter 53 · 0% Book details