Sashe 34
Daren Goma Sha Hudu Part 1 Complete Hausa Novel · about 9 min read
Littafin nan na kudi ne, idan kina da buqata zaki tura #300 ta wannan acct...0100790419,alhaji shahida nasir, union bank, saiki turomin da screesht ta whatsapp ta wannan layi....07041195806.....
Alkalamin Bintuu ne....
10/10/20, 1:12 AM - Anti qamshi🌷: *DAREN GOMA SHA HUD'U*🪔🪔
Written By Bintuu Seer
27
*My heart is paining*....I can't stop the tears💕💕
Sarkin kisa ra'iz wani gabjejen qaton mutum ne mai yalwar girman jiki da fad'I ga wani jibgegen rawani akansa, hannunsa rige da wata takobi tsirararta ya soma haurawa matattakalar inda bimbii ke daure, bimbii gbdy ta jigatu bakinta sai fitar da jini yake ga gashin kanta daya hargitse ya rufe mata fuska, jira kawai take su gaggauta fille mata kai ko zata huta da wannan mawuyacin halin da take ciki, ra'iz ya qarasa hawa wurin ya daga takobinsa sama da niyyar fille kan bimbii yaji an daka masa wata razananniyar tsawa, dakatawa yyi ya waiga sai ganin prince akbar yyi tsaye a bayansa, sauke takobin yyi qasa, hkn yyi daidai da miqewar sarauniya daga kujerarta ta dakawa prince tsawa akan ya hanzarta barin wurin, sarki abdallah kuwa yana daga zaune yana kallon abunda ke faruwa,murmushi sarki abdallah yyi ya kalli prince nasaar dake gefensa yace" ka sanar da sarkin kisa yana bisa umarni ne kar ya tsaya 6ata lkci" miqewa prince nasaar yyi shima jikinsa a mutuqar sanyaye ya daga murya sosai yace" sarkin kisa ya harzarta aiwatar da umarni batare da 6ata lkci ba" wannan zance na shiga kunnen sarkin kisa ra'iz ya kuma daga takobinsa da niyyar cika umarnin sarki abdallah bin jabal, cikin tsananin zafin nama prince akbar ya chafe takobin nasa yyi wulli da ita gefen daman bimbii tuni takobin ta tsinke daurin da akayi mata ta 6angaren dama, qara chafe takobin yyi ya kuma cillata gefen hagunta tuni daurin ya warware dukka ya riqeta yyi gefe da ita, wurin yyi tsit sbd kowa ya cika tsantsar mamakin wannan abu da prince keyi bisa umarnin mahaifinsa, sarki abdallah bin jabal miqewa yyi cike da mamaki shima amma sai ya 6oye hkn a fuskarshi ya kalli shugaban dakarin dake tsaye a wurinl yace" su kama prince maxa su miqashi kurku tare da azabtar dashi pita kuma wannan baiwa su kawo masa kanta yanzu gabanshi"wannan umarni da sarki abdallah bin jabal ya bayar yyi masifar gigita sarauniya mar'atussaliha saidai ko kusa bata da damar mgn musamman a wannan yanayi da ran sarki abdallah ke tafasa,batare da wani 6ata lkci ba dakarun dake wurin duk suka zare makamansu sukayi kan prince akbar, shi kuwa yana tsaye yana ganin hk kawai yaja bimbii zuwa bayansa, kallo daya zaka masa kasan ya shirya tararsu, suna qarasowa suka afkan kansa da hannu guda kawai yake 6arar dasu dayan hannun nashi riqe da bimbii, cike da azama da mugun zafin nama yake uwar watsi dasu tamkar wani gawurtaccen zaki ta tsakiyarsu yake bi idan ya watsar dasu sun zube qasa, wuri gbdy ya hautsine da artabu tsakanin dakarin sarki abdallah bin jabal da prince akbar shi daya kawai ya gagaresu, ba kashesu yakeyi ba kawai raunata su yakeyi ya wuce burinsa kawai ya samu doki ya haye su bar wurin amma ina abu ya gagare sbd dakarin nan kamar qaruwa suke, gumurxu sosai ake bugawa a wannan wuri, bimbii bata ta6a sanin prince namijin gaske bane a filin fama sai yau ta tabbatar da hkn, gwaninta kawai yake nuna ta tsantsar jarumta duk yawansu ko kwarzane babu wanda yyi masa kuma a hkn yake kare bimbii daga harinsu, fararen kayan dake jikinsa gbdy sun 6aci da jini, fada yake cikin tsananin zafin nama da gocciya tamkar wani hatsabibi, yadda prince akbar ke fada da nuna bajinta be kasance ya basu mamaki ba don duk wanda ya kwana ya hantse a masarautar burham yasan wane ne prince akbar a filin fama shiyasa shi kansa sarki abdallah bin jabal ke mugun alfahari dashi, ganin hk ne yasa sarki abdallah bin jabal miqawa hadiminsa uxair hannu ya miqa masa wani mashi mai tsinin gaske, daga mashin yyi dakansa yyi saitin prince akbar, shi kuwa yana cikin fada da wadannan dakaru batare daya ankara ba kawai yaji harbin mashi a bayansa, mashin yana dauke da guba sosai, daga kansa yyi ya hango mahaifinsa riqe da wani mashin yana saitinsa, batare daya zare mashin dake jikinshi ba yyi kukan kura yyi watsi da dakarin dake gabansa yaja hannun bimbii da gudu suka hau kan wani doki, dakyar yahau dokin cike da dauriya sbd wannan harbin mashin, suna bisa dokin wani harbin ya kuma samunsa, hk ya cije yaja dokin da mugun gudu suka bar wurin a guje, sarki abdallah ya bada umarnin su bisu, yana kan dokin amma qarfinsa ya soma qarewa sbd harbin mashin dake jikinsa, zuciyarsa ce kawai ke tfy dasu bisa dokin, hannu yasa ya cire mashin dake tsire a bayansa, bimbii juyowa tayi tana kallonshi taga halin dayake ciki amma duk da hk yana qara daurewa yana jan dokin, gudu suke amma dakarin sarki abdallah na biye dasu, wata hanya suka miqa cikin jeji suna gudu saida suka je qarshen hanyar suka tarar ba hanya sai wani qatoton rami mai zurfi da fadi, qasan ramin qananan bishiyoyi ne tare ruwa dake kwaranya tamkar qorama, dokin nasu yaja ya tsaya gaban wannan qaton rami mai tsayin gaske, sauka sukayi daga kan dokin duk suka tsaya sukayi cirko cirko, gashi tabbas wadannan dakaru sun kusa cimmusu, bimbii a wannan lkci ta dena tausayin kanta prince take tausayawa yanayin yadda ta ganshi, matsowa kusa dashi tayi ta riqeshi ya durgusa a wurin yasa hannu ya zare dayan mashin dake cake a gefen cikinsa, tabbas shi kansa lkcin yasan abu ne mawuyaci ya rayu domin wannan mashi na mahaifinsa yana da gubar gaske, saidai babban burinsa shine ya tsirar da bimbii ita da abunda ke cikinta, sautin sawun dawakai suka jiyo hkn ya tabbatar musu dakarin dake biye dasu ne, dago dakansa yyi ya kalli bimbii yace" ki gafarce ni don Allah ki yafemin" riqo hannunta yyi yace" ina son ki rayu komai wuya sannan kar ki mance dani cikin rayuwarki, kin ji, ina sonki dayawa na sadaukar miki da rayuwata gbdynta" kuka bimbii take sosai tana rufe masa baki da hannunta tace" bani son ka sadaukarmin da rayuwarka na fison mu rayu tare ko mu mutu tare, bazan rayu babu kai ba, wlh bazan iya ba" kuka sosai take ta kwantar dakansa a kirjinta, daidai lkcin dakarin sarki abdallah bin jabal suka qaraso wurin, batare da 6ata lkci ba suka sakko daga kan dawakansu suka nufo wurin, prince yana ganin hk yasan tabbas wlh kashe bimbii zasuyi, miqewa yyi duk da jirin dake dibansa. yana ja da baya, bimbii kuwa tana bayansa tana kuka, gani yyi wasu daga cikinsu na bisa dawakai sun saita bimbii da mashi, ita kanta bimbii bata ankara ba sai ji tayi kawai prince yasa hannu cikin azama ya hankadata cikin wannan dogon rami, su kansu dakarin dake wurin basuyi zaton hk ba, ihu take har ta fada qasan wannan rami cikin ruwan dake kwaranya,shi kuwa prince tsayawa yyi yana kallonsu sai kuma kawai ya sunkuya ya dauki takobinsa ya afka musu tamkar ba rauni a jikinsa, prince nasaar daya biyo bayansu yana qarasowa yaga wannan artabu tsakanin dakarin nan da prince, murmushi yyi yasa hannu ya ciro kibiyoyi ya soma masa dashi, burin daman kawai ya kashe shi, aikuwa kibiyoyin suka same shi dukka a gadon baya, sakin takobin dake hannunsa yyi kawai ya durqushe a wurin yyi zaman ruku'u, daga wata kibiyar yyi da niyyar qara masa yaji an riqe ta baya, juyawa yyi a fusace yaci karo da gimbiya hindu bisa doki ta rufe rabin fuskarta da baqin kyalle, tace" waye yace ka kashe shi" sauke hannunsa yyi ya maida kibiyoyin, shi kuwa prince hannunsa kawai yake miqawa saitin ramin da bimbii ta fada har numfashin shi ya tsaya chak, gimbiya hindu ta sakko daga kan dokinta ta nufo inda yake ta soma jijjigashi tana hawaye sosai, kamar daga sama suka soma suka ganin wani irin hayaqi yana gauraye ko'ina cikin dajin, zumbur gimbiya hindu ta miqe tana waiwaye hkma sauran dakarun dake wurin, prince nasaar shima 2kalle ya somayi basu ga kowa ba, wasa wasa wannan hayaqin ya cika wurin sosai ko tafin hannunsu basu iya gani, a hnkli kuma hayaqin ya soma washewa suka kai dubansu wurin da prince yake kwance suka ga wayam, abun yyi mugun daure musu kai da basu mamaki basu ji motsin komai ba kuma basu ga kowa ba amma sun nemi gangar jikin prince akbar sama ko qasa sun rasa, ba kowa ne da wannan aikin ba sai ubaid babban hadimi ga prince,shine ya sanya wannan hayaqin sannan kuma ya lalla6a ya dauke prince batare da sun ankara ba, nesa da wurin sosai ya ajiye dokinsa, hk ya dauki prince ya haye dokinsa yabar wurin, prince nasaar yasa dakarun duk su bazama cikin wannan jeji don nemo gawar prince akbar don miqata ga sarki abdallah bin jabal, batare da 6ata lkci ba suka watsu cikin wannan jeji suna neman prince akbar, shi kuwa ubaid be tsaya ba saida ya tabbatar ya fice daga yankin masarautar burham, wani kogon dutse ya shige da prince anan ya tarar da dattijo abbas, ajiye prince yyi dattijo abbas ya matso kusa da inda prince akbar ke kwance yakai hannunsa ya dora saitin zuciyarshi yaji babu alamun numfashi tattare dashi, kansa ya dora wurin sai lkcin ya jiyo bugawar zuciyar tasa a hnkli, dago da kansa yyi,ubaid yace"meke faruwa dashi ya mutu ne" girgixa kansa yyi yace" da sauran numfashi a tare dashi" ajiyar zuciya ubaid yyi yana kallon fuskar prince da kwance, dattijo abbas ya fito da wasu magunguna daga jakar dake rataye a kafadarsa, wuraren harbin mashin ya soma zubawa garin maganin, 6angaren sarki abdallah kuwa jira kawai su dawo masa da kan bimbii da kuma dansa prince akbar,shi yana son ya hukunta prince dakansa bisa laifin daya yyi, sai dare suka koma ga sarki abdallah ba bimbii ba prince akbar, hkn ba qaramin 6ata masa rai yyi ba yasa a rufe dukkanin dakarin, sarauniya mar'atussaliha kuwa kuka sosai take ta kasa cin abinci ba yadda ummu nana batayi da ita ba kawai ita danta take son gani, gimbiya hindu ita ta labarta masa abunda ya faru, miqewa tayi tsaye da sauri ta fice ta nufi 6angaren sarki abdallah bin jabal, tana shiga ta zube a gabansa tana kuka sosai tana roqonsa don girman Allah yasa a nemo mata danta, kallonta kawai yyi ya tashi yabarta a wurin, durgushewa tayi tana kuka kamar ranta ze fita, prince akbar shi kadai ne dansu yanzu gashi silar wannan baiwa ta rasa danta gudan jininta.........
Alkalamin Bintuu ne....
10/10/20, 1:12 AM - Anti qamshi🌷: *DAREN GOMA SHA HUD'U*🪔🪔
Written By Bintuu Seer
27
*My heart is paining*....I can't stop the tears💕💕
Sarkin kisa ra'iz wani gabjejen qaton mutum ne mai yalwar girman jiki da fad'I ga wani jibgegen rawani akansa, hannunsa rige da wata takobi tsirararta ya soma haurawa matattakalar inda bimbii ke daure, bimbii gbdy ta jigatu bakinta sai fitar da jini yake ga gashin kanta daya hargitse ya rufe mata fuska, jira kawai take su gaggauta fille mata kai ko zata huta da wannan mawuyacin halin da take ciki, ra'iz ya qarasa hawa wurin ya daga takobinsa sama da niyyar fille kan bimbii yaji an daka masa wata razananniyar tsawa, dakatawa yyi ya waiga sai ganin prince akbar yyi tsaye a bayansa, sauke takobin yyi qasa, hkn yyi daidai da miqewar sarauniya daga kujerarta ta dakawa prince tsawa akan ya hanzarta barin wurin, sarki abdallah kuwa yana daga zaune yana kallon abunda ke faruwa,murmushi sarki abdallah yyi ya kalli prince nasaar dake gefensa yace" ka sanar da sarkin kisa yana bisa umarni ne kar ya tsaya 6ata lkci" miqewa prince nasaar yyi shima jikinsa a mutuqar sanyaye ya daga murya sosai yace" sarkin kisa ya harzarta aiwatar da umarni batare da 6ata lkci ba" wannan zance na shiga kunnen sarkin kisa ra'iz ya kuma daga takobinsa da niyyar cika umarnin sarki abdallah bin jabal, cikin tsananin zafin nama prince akbar ya chafe takobin nasa yyi wulli da ita gefen daman bimbii tuni takobin ta tsinke daurin da akayi mata ta 6angaren dama, qara chafe takobin yyi ya kuma cillata gefen hagunta tuni daurin ya warware dukka ya riqeta yyi gefe da ita, wurin yyi tsit sbd kowa ya cika tsantsar mamakin wannan abu da prince keyi bisa umarnin mahaifinsa, sarki abdallah bin jabal miqewa yyi cike da mamaki shima amma sai ya 6oye hkn a fuskarshi ya kalli shugaban dakarin dake tsaye a wurinl yace" su kama prince maxa su miqashi kurku tare da azabtar dashi pita kuma wannan baiwa su kawo masa kanta yanzu gabanshi"wannan umarni da sarki abdallah bin jabal ya bayar yyi masifar gigita sarauniya mar'atussaliha saidai ko kusa bata da damar mgn musamman a wannan yanayi da ran sarki abdallah ke tafasa,batare da wani 6ata lkci ba dakarun dake wurin duk suka zare makamansu sukayi kan prince akbar, shi kuwa yana tsaye yana ganin hk kawai yaja bimbii zuwa bayansa, kallo daya zaka masa kasan ya shirya tararsu, suna qarasowa suka afkan kansa da hannu guda kawai yake 6arar dasu dayan hannun nashi riqe da bimbii, cike da azama da mugun zafin nama yake uwar watsi dasu tamkar wani gawurtaccen zaki ta tsakiyarsu yake bi idan ya watsar dasu sun zube qasa, wuri gbdy ya hautsine da artabu tsakanin dakarin sarki abdallah bin jabal da prince akbar shi daya kawai ya gagaresu, ba kashesu yakeyi ba kawai raunata su yakeyi ya wuce burinsa kawai ya samu doki ya haye su bar wurin amma ina abu ya gagare sbd dakarin nan kamar qaruwa suke, gumurxu sosai ake bugawa a wannan wuri, bimbii bata ta6a sanin prince namijin gaske bane a filin fama sai yau ta tabbatar da hkn, gwaninta kawai yake nuna ta tsantsar jarumta duk yawansu ko kwarzane babu wanda yyi masa kuma a hkn yake kare bimbii daga harinsu, fararen kayan dake jikinsa gbdy sun 6aci da jini, fada yake cikin tsananin zafin nama da gocciya tamkar wani hatsabibi, yadda prince akbar ke fada da nuna bajinta be kasance ya basu mamaki ba don duk wanda ya kwana ya hantse a masarautar burham yasan wane ne prince akbar a filin fama shiyasa shi kansa sarki abdallah bin jabal ke mugun alfahari dashi, ganin hk ne yasa sarki abdallah bin jabal miqawa hadiminsa uxair hannu ya miqa masa wani mashi mai tsinin gaske, daga mashin yyi dakansa yyi saitin prince akbar, shi kuwa yana cikin fada da wadannan dakaru batare daya ankara ba kawai yaji harbin mashi a bayansa, mashin yana dauke da guba sosai, daga kansa yyi ya hango mahaifinsa riqe da wani mashin yana saitinsa, batare daya zare mashin dake jikinshi ba yyi kukan kura yyi watsi da dakarin dake gabansa yaja hannun bimbii da gudu suka hau kan wani doki, dakyar yahau dokin cike da dauriya sbd wannan harbin mashin, suna bisa dokin wani harbin ya kuma samunsa, hk ya cije yaja dokin da mugun gudu suka bar wurin a guje, sarki abdallah ya bada umarnin su bisu, yana kan dokin amma qarfinsa ya soma qarewa sbd harbin mashin dake jikinsa, zuciyarsa ce kawai ke tfy dasu bisa dokin, hannu yasa ya cire mashin dake tsire a bayansa, bimbii juyowa tayi tana kallonshi taga halin dayake ciki amma duk da hk yana qara daurewa yana jan dokin, gudu suke amma dakarin sarki abdallah na biye dasu, wata hanya suka miqa cikin jeji suna gudu saida suka je qarshen hanyar suka tarar ba hanya sai wani qatoton rami mai zurfi da fadi, qasan ramin qananan bishiyoyi ne tare ruwa dake kwaranya tamkar qorama, dokin nasu yaja ya tsaya gaban wannan qaton rami mai tsayin gaske, sauka sukayi daga kan dokin duk suka tsaya sukayi cirko cirko, gashi tabbas wadannan dakaru sun kusa cimmusu, bimbii a wannan lkci ta dena tausayin kanta prince take tausayawa yanayin yadda ta ganshi, matsowa kusa dashi tayi ta riqeshi ya durgusa a wurin yasa hannu ya zare dayan mashin dake cake a gefen cikinsa, tabbas shi kansa lkcin yasan abu ne mawuyaci ya rayu domin wannan mashi na mahaifinsa yana da gubar gaske, saidai babban burinsa shine ya tsirar da bimbii ita da abunda ke cikinta, sautin sawun dawakai suka jiyo hkn ya tabbatar musu dakarin dake biye dasu ne, dago dakansa yyi ya kalli bimbii yace" ki gafarce ni don Allah ki yafemin" riqo hannunta yyi yace" ina son ki rayu komai wuya sannan kar ki mance dani cikin rayuwarki, kin ji, ina sonki dayawa na sadaukar miki da rayuwata gbdynta" kuka bimbii take sosai tana rufe masa baki da hannunta tace" bani son ka sadaukarmin da rayuwarka na fison mu rayu tare ko mu mutu tare, bazan rayu babu kai ba, wlh bazan iya ba" kuka sosai take ta kwantar dakansa a kirjinta, daidai lkcin dakarin sarki abdallah bin jabal suka qaraso wurin, batare da 6ata lkci ba suka sakko daga kan dawakansu suka nufo wurin, prince yana ganin hk yasan tabbas wlh kashe bimbii zasuyi, miqewa yyi duk da jirin dake dibansa. yana ja da baya, bimbii kuwa tana bayansa tana kuka, gani yyi wasu daga cikinsu na bisa dawakai sun saita bimbii da mashi, ita kanta bimbii bata ankara ba sai ji tayi kawai prince yasa hannu cikin azama ya hankadata cikin wannan dogon rami, su kansu dakarin dake wurin basuyi zaton hk ba, ihu take har ta fada qasan wannan rami cikin ruwan dake kwaranya,shi kuwa prince tsayawa yyi yana kallonsu sai kuma kawai ya sunkuya ya dauki takobinsa ya afka musu tamkar ba rauni a jikinsa, prince nasaar daya biyo bayansu yana qarasowa yaga wannan artabu tsakanin dakarin nan da prince, murmushi yyi yasa hannu ya ciro kibiyoyi ya soma masa dashi, burin daman kawai ya kashe shi, aikuwa kibiyoyin suka same shi dukka a gadon baya, sakin takobin dake hannunsa yyi kawai ya durqushe a wurin yyi zaman ruku'u, daga wata kibiyar yyi da niyyar qara masa yaji an riqe ta baya, juyawa yyi a fusace yaci karo da gimbiya hindu bisa doki ta rufe rabin fuskarta da baqin kyalle, tace" waye yace ka kashe shi" sauke hannunsa yyi ya maida kibiyoyin, shi kuwa prince hannunsa kawai yake miqawa saitin ramin da bimbii ta fada har numfashin shi ya tsaya chak, gimbiya hindu ta sakko daga kan dokinta ta nufo inda yake ta soma jijjigashi tana hawaye sosai, kamar daga sama suka soma suka ganin wani irin hayaqi yana gauraye ko'ina cikin dajin, zumbur gimbiya hindu ta miqe tana waiwaye hkma sauran dakarun dake wurin, prince nasaar shima 2kalle ya somayi basu ga kowa ba, wasa wasa wannan hayaqin ya cika wurin sosai ko tafin hannunsu basu iya gani, a hnkli kuma hayaqin ya soma washewa suka kai dubansu wurin da prince yake kwance suka ga wayam, abun yyi mugun daure musu kai da basu mamaki basu ji motsin komai ba kuma basu ga kowa ba amma sun nemi gangar jikin prince akbar sama ko qasa sun rasa, ba kowa ne da wannan aikin ba sai ubaid babban hadimi ga prince,shine ya sanya wannan hayaqin sannan kuma ya lalla6a ya dauke prince batare da sun ankara ba, nesa da wurin sosai ya ajiye dokinsa, hk ya dauki prince ya haye dokinsa yabar wurin, prince nasaar yasa dakarun duk su bazama cikin wannan jeji don nemo gawar prince akbar don miqata ga sarki abdallah bin jabal, batare da 6ata lkci ba suka watsu cikin wannan jeji suna neman prince akbar, shi kuwa ubaid be tsaya ba saida ya tabbatar ya fice daga yankin masarautar burham, wani kogon dutse ya shige da prince anan ya tarar da dattijo abbas, ajiye prince yyi dattijo abbas ya matso kusa da inda prince akbar ke kwance yakai hannunsa ya dora saitin zuciyarshi yaji babu alamun numfashi tattare dashi, kansa ya dora wurin sai lkcin ya jiyo bugawar zuciyar tasa a hnkli, dago da kansa yyi,ubaid yace"meke faruwa dashi ya mutu ne" girgixa kansa yyi yace" da sauran numfashi a tare dashi" ajiyar zuciya ubaid yyi yana kallon fuskar prince da kwance, dattijo abbas ya fito da wasu magunguna daga jakar dake rataye a kafadarsa, wuraren harbin mashin ya soma zubawa garin maganin, 6angaren sarki abdallah kuwa jira kawai su dawo masa da kan bimbii da kuma dansa prince akbar,shi yana son ya hukunta prince dakansa bisa laifin daya yyi, sai dare suka koma ga sarki abdallah ba bimbii ba prince akbar, hkn ba qaramin 6ata masa rai yyi ba yasa a rufe dukkanin dakarin, sarauniya mar'atussaliha kuwa kuka sosai take ta kasa cin abinci ba yadda ummu nana batayi da ita ba kawai ita danta take son gani, gimbiya hindu ita ta labarta masa abunda ya faru, miqewa tayi tsaye da sauri ta fice ta nufi 6angaren sarki abdallah bin jabal, tana shiga ta zube a gabansa tana kuka sosai tana roqonsa don girman Allah yasa a nemo mata danta, kallonta kawai yyi ya tashi yabarta a wurin, durgushewa tayi tana kuka kamar ranta ze fita, prince akbar shi kadai ne dansu yanzu gashi silar wannan baiwa ta rasa danta gudan jininta.........