Sashe 38
Daren Goma Sha Hudu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Littafin nan na kudi ne, idan kina da buqatar karatun littafin zaki tura #300 ta wannan acct...0100790419, alhaji shahida nasir,union bank,saiki turon da screenshrt na payment dinki a whatsapp ta wannan layin...07041195806......
Alkalamin Bintuu ne......
10/10/20, 1:12 AM - Anti qamshi🌷: *DAREN GOMA SHA HUD'U*🪔🪔
Written By Bintuu Seer
31
*I miss you like crazy*....I will keep up waiting until the end of my last breath💕💕
Idanunsa na lumshe ya jingina da jikin qarfen kurkun yaji ana bude wurin dayake, dago idanunsa yyi sukayi idanu hudu da uxair babban hadimin mahaifinsa, kallon prince yyi ya rissinar dakai sannan ya qara bude masa kofar fita yace" yakai wannan dan sarki mahaifinka na son ganawa dakai" shiru prince akbar yyi sannan ya miqe suka fito, fitarsu kenan suka ga wuta ta kama wannan gdn kurku sai kururuwar mutane ake jiyo daga cikin wannan kurku, cike da mamaki prince ya kalli uxair yace" wannan ne dalilin dayasa kk fito dani sbd ku kashe bayin Allah marasa gata" girgixa masa kai uxair yyi yace" yakai wannan dan sarki wannan sharrin abokan gaba ne yanzu hk sun sanyawa mahaifinka guba yana cikin wani hali sannan gbdy masarauta a zagaye take da dakarunsu kowanne lkci zasu iya cimmu a yaqi" kallon prince yyi yace" yakai wannan hadimi ma'abocin kwarjini ina son ka dakata anan ka bada taimako wurin kashe wannan wuta" batare daya jira amsar uxair ba yyi wani irin tsalle ya haye dokin daya gani gabansa ya sakar masa linzami yyi hanyar da zata sadashi da masarautar burham, tun tahowarsa bisa doki kwararrun maharba mashi suke saitinsa, suna la6e ne bisa kan manyan tsaunika saitinsa kawai suke da mashi, abunku da jarimin gaske jikinsa ne kawai ya bashi tamkar akwai masu harinsa, cikin tsantsar hikima da zafin nama ya juya kan dokin dayake kai suka bar kan miqaqqiyar hanya suka fada cikin jeji, su kuwa maharan suna ganin hk suka tabbatar ya fahimci ana harinsa ne yasa yyi musu hk, dayake jejin na da duhu da sarqaqiya tuni ya soma shiga wannan sarqaqiya har ya samu damar 6ace masu ya fice daga wannan jeji, saidai tun daga nesa ya hango qatuwar kofar masarautar burham a rufe, wasu manya dakaru sun zagaye kofar ta waje suna son fasa kofar su afka ciki, qara gudun dokin yyi ya tunkari wannan rundunar mayaqan, ba jira kawai ya janyo wani bisa doki yyi wulli dashi ya amshe takobin hannunsa ya daga takobin sama tsirararta kafi kace kwabo kawai ya soma shayar da wannan takobi dake hannunsa jinin abokan gaba, wata irin bajinta yake nunawa tamkar wani ifiritin aljani hk yake fada ba gjywa, dakarin masarautar burham dake saman qanuwar masarautar suna hangen artabun dake wakana tsakanin wadannan dakaru da babban prince, fada yake cike da sadaukarwa batare da shakkar mutuwa ba domin zuciyarsa ta bushe qamas baya tsoron mutuwa ko kadan, daga idon da zeyi ne ya hango prince amir dakansa ya saitinshi da mashi, yana harbo mashin ya damqo wani daga cikin mutanensu ya tare mashin dashi,gbdy jikinsa ya 6aci da jini sai lkcin masu tsaron babbar kofar shiga masarautar burham suka wangale kofar dakarin sarki abdallah suka soma fitowa sanye da shigar yaqi saidai lkcin prince akbar shi kadai kawai ya riga yaci qarfin yaqin, abun mamaki prince nasaar na cikin dakarin masarautar burham domin har yanzu babu wanda ya fahimci fuska biyu ne dashi, tsayawa yyi yana kallon yadda prince yyi musu 6arna, tsoronshi daya kar suyi failing plan dinsu sbd idan har aka samu mtsl tabbas daga shi har mahaifinsa suna cikin mtsl don sun san masarautar burham saita dauki fansa akansu, shiga cikin wannan filin artabu ya somayi sai yyi kamar yana yaqar dayan 6angaren, prince akbar kuwa yana tsaka da fatattakar wannan dakaru ya hango fitowar dakarin mahaifinsa sanye da shigar yaqi, juyawa yyi ya cigaba da 6arar da maxa abinsa, prince nasaar cikin hk ya samu qarasowa kusa da prince akbar, prince ya ganshi amma ya dauka a 6angarensu yake don hk ya juya ya cigaba da fadansa, ba zato kawai yaji saukar takobin prince nasaar a qirjinsa, juyawa yyi yana kallon prince nasaar da mamaki yaga ya sake daga takobinsa da niyyar yanke kansa cikin zafin nama ya bige dokin da prince nasaar yake kai ya fadi qasa yasa sawun dokinsa ya takeshi ya wuce abinsa, takobin daya sara masa bata samu damar ratsa shi sosai ba don hk ya cigaba da wasa da jinin abokan gaba, cikin qanqanin lkci suka musu kyakykywar 6arna, tsirarun dakarinsu sarki najash suka soma ja da baya suna neman gudu, prince amir kuwa ya dade da arcewa tunda yaga 6arnar da ake musu daman shi ba wani jarimi bane a filin fama barshi dai da iya hada tuggu, lkcin da prince yaga abokan gaba sun soma arcewa sai yaja gefe ya sauke takobinsa qasa sai digar da jini take ya nufi wurin da abokan gaban suka kafe tutarsu ya tugeta ya jefar, salute kawai dakarin masarautar burham suke masa cike da girmawa, hk suka soma shiga cikin babbar kofar masarautar burham cike da murnar samun nasara akan abokan gaba, tun daga kofa yan mata ne jere sunyi ado suna rera waqar yabo da jinjina ga jarimai mazan fama wadanda suka sadaukar da rayuwarsu sbd kare mutunci masarautarsu, suna rera waqar ne cikin harshen larabci hannunsu dauke da furanni suna watsa musu suna daga musu hannu alamar barkansu da dawowa lfy, prince kuwa fuskar nan tashi tamkar hadari sai bin dokinshi suke suna zuba masa fure suna masa baitoci da jinjinar ban girma bisa namijin jarumtarsa, cikin waqar tasu suna danganta shi da zaki dan zaki, jarimtar gadonsa ce ba haure ba, hk dai suka din ga binsa da baitocin yabo har ya isa cikin gdn sarautar burham, nan ma ya samu tarar girma ga dukkanin bayi da masu tsaron wannan gida hk suka raka shi da baitoci, sarauniya na 6angaren sarki abdallah wannan lbr na isowar danta ya taddata, ummu nana ta sanar da ita prince akbar shine yyi uwar watsi da maqiya ya kuma cire musu tuta, wannan kyakykywan labari yasanya xuciyar sarauniya tayi haske duk da alhinin da take ciki na ganin sarki abdallah bin jabal kwance rai a hannun Allah, tana zaune gefen sarki abdallah prince ya nemi iso take ta bashi damar shigowa, cikin sauri ta tashi ta rumgume shi tana kuka sai kuma ta soma duba jikinsa ko ya samu rauni, murmushi yyi ya riqe mata hannunta suka qarasa inda sarki abdallah bin jabal ke kwance, kallon mahaifin nasa yyi sosai yana nazarin symptoms na poison din dake jikinshi, hannu yasa cikin aljihunsa ya fito da wata qaramar kwalba ta antidote din daya ta6a baiwa bimbii ya bude bakin mahaifin nasa ya tsiyaya masa, wannan antidote shima dattijo abbas ne ya ta6a bashi lkcin daya ceto rayuwarsa a hannun sarki najash, antidote din yana kashe qarfin kowanne irin guba, sarauniya ta kalleshi tace"ka gafarci mahaifinka bisa kuskurensa gare ka yakai wannan jarimin dan sarki" riqo hannayenta yyi yace" komai laifinsa gare ni mahaifina ne shi dole ranki ya dade" murmushi tayi kawai,prince ya jima a 6angaren mahaifinsa suna tattaunawa da sarauniya kafin ya dawo 6angarensa, komai na 6angaren nasa yana nan yadda yake sannan bayin dake hidimtawa 6angaren kowa yana kan aikinsa,lenah itace daman mai kula da makwancin prince 6ata wasa da aikinta, ubaid yana shima yana kan aikinsa, prince yana shiga ya bada izini baya buqatar ganawa da kowa, lenah ce kawai ta samu damar shiga ciki, batare da 6ata lkci ba tayi masa gyaran fuska ta wanke masa qafa, ta rage masa tsawon suman kansa data sauko masa har baya tamkar gashin mata ta maida shi ya dawo kafadarsa,tuni sumar tasa ta soma walwali da sheqi tana daukar idanu, duk abunda take gani yake kamar bimbii ce take masa hidima,6angaren gidan maheer kuwa bimbii bata masa aikin fari bare na baqi komai shine yakeyi dakansa, idan ya dafa abinci tunkan yaci ze kawo mata nata ya zauna ya sata gaba har sai taci sannan zeci nashi, wani lkci idan ya zauna yana kallonta sai ya qurawa cikin jikinta idanu ya tunanin uban waye da wannan ciki, ji yake tamkar idan ya hadu da wanda yyi cikin nan ze iya kashe shi sbd baqin kishin dayake ji idan ya kalli cikin amma a hk dole yake daurewa yake hidimta mata sbd qarfin so daya rinjayi qarfin qiyayya, kullum idan ya shirya fita aiki sai ya ajiye mata komai kusa da ita tamkar wacce bata iya motsi sannan baya fita sai ya tabbatar ya rufe duk wata kofar fita ta gdn, gani yake kamar idan yabar kofa bude bimbii zata sake guduwa ta fice daga rayuwarsa ta barshi da dawainiyya da dakon soyayyarta, idan ya dawo sai ya dubata ya tabbatar ita da abunda ke cikinta suna cikin qoshin lfy, fatar jikinta tuni ta murje tayi kyau da santsi sbd cima da take samu mai kyau da gina jiki,duk bala'I bata bari maheer ya matso kusa da ita tuni zata matsa nesa dashi, wannan abu yana masa ciwo amma Allah ya dorata akansa yadda komai takeso shi yake tamkar wani bawanta,ranar wata laraba ennah mahaifiyarsa ta kawo masa ziyarar bazata, lkcin data ga bimbii abun ya mugun bata mamaki da daure mata kai musamman data ganta da ciki, kallon Dr.maheer tayi tace" a ina ka samota" sosa qeya ya somayi yace" a asibitinmu mn" wata uwar harara ta doka masa tace" shine baka fadamin ba yaushe ka soma 6oyemin abu" murmushi yyi yace" sorrryy" cikin wasa ya furta hkn ya soma riqe mata hannu, fizgewa tayi cikin fushi ta kalleshi tace" wannan cikin dake jikinta na uban waye?! ko kana nufin kacemin a hk ga gano ka kuma amince ta dawo gdnka sbd kai daqiqi ne" kalaman mahaifiyar tashi sun masa tsauri sosai tuni ya tamke fuska, sam shi be saba ganin ennah na masa fada ba ta shagwa6a shi dayawa, batare data kula da hade ran daya yyi ba ta dokawa bimbii tsawa tace" ke cikin uban waye a jikinki" bimbii kuwa jikinta rawa yake ta tsorata da matar kawai kallonta take ta kasa mgn, ennah ta nunawa bimbii hanyar fita tace" ina son ki fita ki kama gabanki ko waiwaye wannan gdn kar ki kuma yi" saurin kallonta maheer yyi yace" what are talking, did you mean ta tafi ta barni kenan" murmushi yyi yace" idan ta tafi nima zan bita mu tafi tare cox she is my life" galala ennah tayi tana kallon abun mamaki..............
Alkalamin Bintuu ne......
10/10/20, 1:12 AM - Anti qamshi🌷: *DAREN GOMA SHA HUD'U*🪔🪔
Written By Bintuu Seer
31
*I miss you like crazy*....I will keep up waiting until the end of my last breath💕💕
Idanunsa na lumshe ya jingina da jikin qarfen kurkun yaji ana bude wurin dayake, dago idanunsa yyi sukayi idanu hudu da uxair babban hadimin mahaifinsa, kallon prince yyi ya rissinar dakai sannan ya qara bude masa kofar fita yace" yakai wannan dan sarki mahaifinka na son ganawa dakai" shiru prince akbar yyi sannan ya miqe suka fito, fitarsu kenan suka ga wuta ta kama wannan gdn kurku sai kururuwar mutane ake jiyo daga cikin wannan kurku, cike da mamaki prince ya kalli uxair yace" wannan ne dalilin dayasa kk fito dani sbd ku kashe bayin Allah marasa gata" girgixa masa kai uxair yyi yace" yakai wannan dan sarki wannan sharrin abokan gaba ne yanzu hk sun sanyawa mahaifinka guba yana cikin wani hali sannan gbdy masarauta a zagaye take da dakarunsu kowanne lkci zasu iya cimmu a yaqi" kallon prince yyi yace" yakai wannan hadimi ma'abocin kwarjini ina son ka dakata anan ka bada taimako wurin kashe wannan wuta" batare daya jira amsar uxair ba yyi wani irin tsalle ya haye dokin daya gani gabansa ya sakar masa linzami yyi hanyar da zata sadashi da masarautar burham, tun tahowarsa bisa doki kwararrun maharba mashi suke saitinsa, suna la6e ne bisa kan manyan tsaunika saitinsa kawai suke da mashi, abunku da jarimin gaske jikinsa ne kawai ya bashi tamkar akwai masu harinsa, cikin tsantsar hikima da zafin nama ya juya kan dokin dayake kai suka bar kan miqaqqiyar hanya suka fada cikin jeji, su kuwa maharan suna ganin hk suka tabbatar ya fahimci ana harinsa ne yasa yyi musu hk, dayake jejin na da duhu da sarqaqiya tuni ya soma shiga wannan sarqaqiya har ya samu damar 6ace masu ya fice daga wannan jeji, saidai tun daga nesa ya hango qatuwar kofar masarautar burham a rufe, wasu manya dakaru sun zagaye kofar ta waje suna son fasa kofar su afka ciki, qara gudun dokin yyi ya tunkari wannan rundunar mayaqan, ba jira kawai ya janyo wani bisa doki yyi wulli dashi ya amshe takobin hannunsa ya daga takobin sama tsirararta kafi kace kwabo kawai ya soma shayar da wannan takobi dake hannunsa jinin abokan gaba, wata irin bajinta yake nunawa tamkar wani ifiritin aljani hk yake fada ba gjywa, dakarin masarautar burham dake saman qanuwar masarautar suna hangen artabun dake wakana tsakanin wadannan dakaru da babban prince, fada yake cike da sadaukarwa batare da shakkar mutuwa ba domin zuciyarsa ta bushe qamas baya tsoron mutuwa ko kadan, daga idon da zeyi ne ya hango prince amir dakansa ya saitinshi da mashi, yana harbo mashin ya damqo wani daga cikin mutanensu ya tare mashin dashi,gbdy jikinsa ya 6aci da jini sai lkcin masu tsaron babbar kofar shiga masarautar burham suka wangale kofar dakarin sarki abdallah suka soma fitowa sanye da shigar yaqi saidai lkcin prince akbar shi kadai kawai ya riga yaci qarfin yaqin, abun mamaki prince nasaar na cikin dakarin masarautar burham domin har yanzu babu wanda ya fahimci fuska biyu ne dashi, tsayawa yyi yana kallon yadda prince yyi musu 6arna, tsoronshi daya kar suyi failing plan dinsu sbd idan har aka samu mtsl tabbas daga shi har mahaifinsa suna cikin mtsl don sun san masarautar burham saita dauki fansa akansu, shiga cikin wannan filin artabu ya somayi sai yyi kamar yana yaqar dayan 6angaren, prince akbar kuwa yana tsaka da fatattakar wannan dakaru ya hango fitowar dakarin mahaifinsa sanye da shigar yaqi, juyawa yyi ya cigaba da 6arar da maxa abinsa, prince nasaar cikin hk ya samu qarasowa kusa da prince akbar, prince ya ganshi amma ya dauka a 6angarensu yake don hk ya juya ya cigaba da fadansa, ba zato kawai yaji saukar takobin prince nasaar a qirjinsa, juyawa yyi yana kallon prince nasaar da mamaki yaga ya sake daga takobinsa da niyyar yanke kansa cikin zafin nama ya bige dokin da prince nasaar yake kai ya fadi qasa yasa sawun dokinsa ya takeshi ya wuce abinsa, takobin daya sara masa bata samu damar ratsa shi sosai ba don hk ya cigaba da wasa da jinin abokan gaba, cikin qanqanin lkci suka musu kyakykywar 6arna, tsirarun dakarinsu sarki najash suka soma ja da baya suna neman gudu, prince amir kuwa ya dade da arcewa tunda yaga 6arnar da ake musu daman shi ba wani jarimi bane a filin fama barshi dai da iya hada tuggu, lkcin da prince yaga abokan gaba sun soma arcewa sai yaja gefe ya sauke takobinsa qasa sai digar da jini take ya nufi wurin da abokan gaban suka kafe tutarsu ya tugeta ya jefar, salute kawai dakarin masarautar burham suke masa cike da girmawa, hk suka soma shiga cikin babbar kofar masarautar burham cike da murnar samun nasara akan abokan gaba, tun daga kofa yan mata ne jere sunyi ado suna rera waqar yabo da jinjina ga jarimai mazan fama wadanda suka sadaukar da rayuwarsu sbd kare mutunci masarautarsu, suna rera waqar ne cikin harshen larabci hannunsu dauke da furanni suna watsa musu suna daga musu hannu alamar barkansu da dawowa lfy, prince kuwa fuskar nan tashi tamkar hadari sai bin dokinshi suke suna zuba masa fure suna masa baitoci da jinjinar ban girma bisa namijin jarumtarsa, cikin waqar tasu suna danganta shi da zaki dan zaki, jarimtar gadonsa ce ba haure ba, hk dai suka din ga binsa da baitocin yabo har ya isa cikin gdn sarautar burham, nan ma ya samu tarar girma ga dukkanin bayi da masu tsaron wannan gida hk suka raka shi da baitoci, sarauniya na 6angaren sarki abdallah wannan lbr na isowar danta ya taddata, ummu nana ta sanar da ita prince akbar shine yyi uwar watsi da maqiya ya kuma cire musu tuta, wannan kyakykywan labari yasanya xuciyar sarauniya tayi haske duk da alhinin da take ciki na ganin sarki abdallah bin jabal kwance rai a hannun Allah, tana zaune gefen sarki abdallah prince ya nemi iso take ta bashi damar shigowa, cikin sauri ta tashi ta rumgume shi tana kuka sai kuma ta soma duba jikinsa ko ya samu rauni, murmushi yyi ya riqe mata hannunta suka qarasa inda sarki abdallah bin jabal ke kwance, kallon mahaifin nasa yyi sosai yana nazarin symptoms na poison din dake jikinshi, hannu yasa cikin aljihunsa ya fito da wata qaramar kwalba ta antidote din daya ta6a baiwa bimbii ya bude bakin mahaifin nasa ya tsiyaya masa, wannan antidote shima dattijo abbas ne ya ta6a bashi lkcin daya ceto rayuwarsa a hannun sarki najash, antidote din yana kashe qarfin kowanne irin guba, sarauniya ta kalleshi tace"ka gafarci mahaifinka bisa kuskurensa gare ka yakai wannan jarimin dan sarki" riqo hannayenta yyi yace" komai laifinsa gare ni mahaifina ne shi dole ranki ya dade" murmushi tayi kawai,prince ya jima a 6angaren mahaifinsa suna tattaunawa da sarauniya kafin ya dawo 6angarensa, komai na 6angaren nasa yana nan yadda yake sannan bayin dake hidimtawa 6angaren kowa yana kan aikinsa,lenah itace daman mai kula da makwancin prince 6ata wasa da aikinta, ubaid yana shima yana kan aikinsa, prince yana shiga ya bada izini baya buqatar ganawa da kowa, lenah ce kawai ta samu damar shiga ciki, batare da 6ata lkci ba tayi masa gyaran fuska ta wanke masa qafa, ta rage masa tsawon suman kansa data sauko masa har baya tamkar gashin mata ta maida shi ya dawo kafadarsa,tuni sumar tasa ta soma walwali da sheqi tana daukar idanu, duk abunda take gani yake kamar bimbii ce take masa hidima,6angaren gidan maheer kuwa bimbii bata masa aikin fari bare na baqi komai shine yakeyi dakansa, idan ya dafa abinci tunkan yaci ze kawo mata nata ya zauna ya sata gaba har sai taci sannan zeci nashi, wani lkci idan ya zauna yana kallonta sai ya qurawa cikin jikinta idanu ya tunanin uban waye da wannan ciki, ji yake tamkar idan ya hadu da wanda yyi cikin nan ze iya kashe shi sbd baqin kishin dayake ji idan ya kalli cikin amma a hk dole yake daurewa yake hidimta mata sbd qarfin so daya rinjayi qarfin qiyayya, kullum idan ya shirya fita aiki sai ya ajiye mata komai kusa da ita tamkar wacce bata iya motsi sannan baya fita sai ya tabbatar ya rufe duk wata kofar fita ta gdn, gani yake kamar idan yabar kofa bude bimbii zata sake guduwa ta fice daga rayuwarsa ta barshi da dawainiyya da dakon soyayyarta, idan ya dawo sai ya dubata ya tabbatar ita da abunda ke cikinta suna cikin qoshin lfy, fatar jikinta tuni ta murje tayi kyau da santsi sbd cima da take samu mai kyau da gina jiki,duk bala'I bata bari maheer ya matso kusa da ita tuni zata matsa nesa dashi, wannan abu yana masa ciwo amma Allah ya dorata akansa yadda komai takeso shi yake tamkar wani bawanta,ranar wata laraba ennah mahaifiyarsa ta kawo masa ziyarar bazata, lkcin data ga bimbii abun ya mugun bata mamaki da daure mata kai musamman data ganta da ciki, kallon Dr.maheer tayi tace" a ina ka samota" sosa qeya ya somayi yace" a asibitinmu mn" wata uwar harara ta doka masa tace" shine baka fadamin ba yaushe ka soma 6oyemin abu" murmushi yyi yace" sorrryy" cikin wasa ya furta hkn ya soma riqe mata hannu, fizgewa tayi cikin fushi ta kalleshi tace" wannan cikin dake jikinta na uban waye?! ko kana nufin kacemin a hk ga gano ka kuma amince ta dawo gdnka sbd kai daqiqi ne" kalaman mahaifiyar tashi sun masa tsauri sosai tuni ya tamke fuska, sam shi be saba ganin ennah na masa fada ba ta shagwa6a shi dayawa, batare data kula da hade ran daya yyi ba ta dokawa bimbii tsawa tace" ke cikin uban waye a jikinki" bimbii kuwa jikinta rawa yake ta tsorata da matar kawai kallonta take ta kasa mgn, ennah ta nunawa bimbii hanyar fita tace" ina son ki fita ki kama gabanki ko waiwaye wannan gdn kar ki kuma yi" saurin kallonta maheer yyi yace" what are talking, did you mean ta tafi ta barni kenan" murmushi yyi yace" idan ta tafi nima zan bita mu tafi tare cox she is my life" galala ennah tayi tana kallon abun mamaki..............