← Book details Daren Goma Sha Hudu Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 24 OF 59

Sashe 24

Daren Goma Sha Hudu Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read

Bakinsa na bisa nata ga dogon hancinsa daya dora saman nata ya qureta da idanun nasa masu sirrika 2kala yana kallon yadda duk ta gama rud'ewa, rufe idanunta tayi qam taqi budewa saidai bata fasa jin saukar numfashinsa ba kuma be dauke bakinsa daga kan nata ba, sun jima a hk sannan ya janye jiknsa a hnkli ya koma gefenta ya kwanta ya rufe idanunsa shima, bimbii na jin hk ta bude idanunta ta soma qoqarin sauka daga kan gadon, charaff, taji ya damqe hannun nata, kallon fusksrsa tayi taga idanunsa a lumshe suke tamkar mai bacci, maida idanunta tayi kan hannunta daya damqe da nasa, maido da qafafunta tayi ta sake hawa gadon duk da a tsorace take amma sai ta sanya qarfin hali, hannunta ta chusa cikin sumar kansa tana hargitsawa, bude idanunsa yyi ya sauke kan fuskarta, take gabanta ya yanke ya fad'I sbd kallonta yake cike da wani salo mai wuyar fassaruwa kuma gashi ya qura mata idanu, sauke numfashi yyi a hnkli sannan ya daga mata hannu alamar ta tafi, saurin sauka tayi daga gadon tamkar zataci tuntu6e ta nufi kofa, binta yyi da kallo har ta fice sannan ya mayar da idanunsa yyi ya rufe, bimbii kuwa har ta fice tana waiwayen 6angaren tamkar wacce tayi gamo da abun tsoro, bata wuce dakinsu ba sai ta tafi wani wuri mara hayaniyya ta zauna sai maida numfashi take, tuno moment nasu take da babban prince tamkar a mafarki ba gaske ba, shafa bakinta ta somayi, tace" anya kuwa prince yana cikin hayyacinsa yau" abunda ta furta kenan a bayyane, 2kwata ita bata kawo wai prince ya fara sonta bane don ita tana ganin hkn bamai yiwu bane ita a suwa kuma? idan har bimbii tasan meye so toh kallon da prince ke mata kawai ya isa ta fahimci dan sarkin ya afka finanniyar soyayyarta wanda shi kansa besan lkcin daya fara son bimbii ba har ya zurfafa hk,prince be iya furta kalmar so ba shiyasa yake qure bimbii da idanu, prince shi kansa da yaqi aminta cewa ya fara son baiwar tasa sai yanzu da soyayyar qasqantacciyar baiwar tasa ke neman hanasa sukuni ba dare ba rana, baya son kowa ya fahimci hkn sbd yasan wannan soyayyar dayake yiwa bimbii tamkar haramtacciyar soyayya ce a wannan masarautar ta burham, baya son sanya bimbii cikin fitina shiyasa yake iyakar qoqarinsa wurin ganin ya yakice wannan soyayyar daga zucciyarsa saidai abu ya gagara tamkar kullum qara masa wutar qaunar bimbii ake, miqewa tayi ta fara tfy, prince kuwa fitowa yyi wajen farfajiyar 6angaren nasa ya tsaya a saman corridor yana kallon haske farin wata, daidai lkcin ya hango tahowa bimbii tana tafe tamkar wata mara lfy, ita sam batasan yana hangenta ba, har ta shige dakinsu, hira ta tarar dasu khulood nayi ita ta shiga anayi da ita amma ana hirar tana skipping, israt ta kalleta tace" bimbii ko jikin ne" murmushi ta musu tace" aa" khulood tace" ki kwanta ki huta" ba musu ta tashi ta hau gadon ta kwanta, prince ko har ta shige yana kallonta sannan ya juya ya shige ciki abinsa, washegari,hk bimbii ta tashi sukuku komai cikin sanyin ciki take, shakkar zuwa 6angaren prince take amma dolenta ta hada masa herbal tea ta dauka ta nufi 6angaren nasa, tana shiga ta same shi a kwance ko tashi beyi ba, hkn ya bata mamaki sosai don prince akbar mutum ne mai tsari da kuma qa'ida, baya gota lkcin tashinsa hkma lkcin wanka da cin abincinsa duk a tsare suke, tunda ta soma masa hidima bata ta6a shigowa da safe ta same shi a kwance ba don ba'a shiga 6angaren nasa mutuqar be tashi daga bacci ba amma yau tayi mamaki da kofar shiga bangaren nasa ta bude mata, ajiye farantin hannunta tayi a saman table, juyawa tayi kamar zata fita sai kuma ta dawo ciki ta qarasa wurin royal bed din dayake kwance don qara tabbatarwa,yanayin yadda taga kwanciyarsa ne ya haska mata kamar baya jin dadi ne, a hnkli kamar wata mara gsky takai hannunta zata ta6a jikinsa taji koda zafi, bude idon daya yine ya sanya taja da baya a tsorace, miqewa yyi zaune a hnkli sannan ya miqa mata hannunsa, tsayawa tayi don bata gane nufinsa ba, saida taji yace" ba ta6ani kkson kiyi ba" a dan razane ta dafe qirji tace'wlh Allah so nk naji ko jikin naka da zafi don naga yanayin kwanciyar taka ne tamkar baka jin dadi kuma na lkcin tashinka ya wuce"har ta gama magana be dauke kansa daga kanta yana kallonta, murmushi yyi kawai sannan yace" eh, bani da lfy ko kina da maganin da zaki iya bani ne" shiru tayi ta kasa bashi amsa shima be jira jin komai daga gareta ba ya sauka daga gadon ya koma kan wata kujera, ranar dai kasa fahimtar prince tayi 2kwata, bata gama tsinkeyawa da lamarinsa ba sai da dare yyi, tausa yasanyata yaqi barinta taje ko'ina har bacci ya saceta tana daga saman gadon nasa, duvet dinsa ya rufa mata ya gyara mata kwanciya sannan shima yaja duvet din ya shiga, bimbii baccinta take shara kawai shi kuwa kasa baccin yyi sai juye juye yake har jikinsu ya hade, toh fa tun yana daurewa har ya bada kai, daga nan zance ya soma sauyawa, bimbii na cikin bacci ta soma tsintar kanta a wani irin yanayi da tunda uwata ta haifeta bata ta6a sanin makamancinsa ba, iyakar rudewa da tsantsar rikicewa hadi da tsoro suna suka soma walatoyi da ita, kuka ta soma sosai tana roqonsa da iyakar muryar da Allah ya hore mata amma prince yyi nisa baya jin kira zuciyarsa tayi rinkaye, duk wani abu na kwatar kai ranar tayi cixo ne, yakushi ne, babu abunda take kira sai don Allah kar ka yimin hk kaji qaina, banda kowa banda gata karka rabani da martaba ta, wlh na tuba nabi Allah na bika, innalillahi wa'inna ilairrir rajun.......wannan itace kalmar bimbii ta qarshe dana iya jiyowa, take nima alqalamin nawa ya su6uce daga hannuna don tabbas nasan mai afkuwa ta afku kenan..........

Manage this page pls.
10/10/20, 1:12 AM - Anti qamshi🌷: *DAREN GOMA SHA HUD'U*🪔🪔

Written By Bituu Seer

20

*You have a thousand reasons to blame me*....I'm sorry dear...💕💕
Chapter 24 · 0% Book details