Sashe 63
Asanadin Makwabtaka Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Kasha mana",
d'an d'agowa yayi"Nagode,bana jin kishi",
gwaggo tace"duk da haka ya kamata kasha na zumunci,sai dae kuma kar in matsa ma bansan ko baka shan irinsu ba"da yar zolaya tayi Maganar, sai dae kuma tabbas bai shan ruwan leda da irin lemun da aka kawo masa don ba kowane irin lemu yake sha ba ko a gidansu,daurewa yayi ya cije ya d'auki ledan ruwan gwaggo tai saurin mik'ewa"bari in kawo maka Cup",tsayawa yayi don dama hakanan ya d'auka ba don yana son sha a ledan ba,
dawowa tayi hannunta ruk'e da cup na jug mai kyau,ita ta zuba mashi ruwan kafin ta mik'a mashi ta koma inda ta tashi,kur6a yayi kaman sau ukku ya aje cup d'in,gwaggo dake kallonshi tace"da ina niyyar zubo abinci gashi ruwan ma ka k'i sha sosae",kallonta yayi da d'an Murmushi"a'a Nagode ban jima da naci ba",
dariya gwaggon tayi tace"ai nasanka sarai baka son cin abinci shiyasa ma ban zubo ba",
bai dai ce mata komae ba,can tace"gashi anzo gaida mara lafiyar tana ta bacci,bari in taso ta...."da sauri ya katseta"No a kyaleta,Allah ya bata lafiya"daga haka ya mike zai tafi,
Shi ya fara fitowa yasa takalmanshi kafin Gwaggo ta biyo bayanshi tana ta faman godiyar zuwan da yayi,suna kaiwa tsakiyar gidan yaji an kwala mashi kira,
"Ya Handsome",
atare suka juya shi da gwaggo inda kiran ya fito,Fatuu ce tsaye a bakin kopar dakinta tana sanye da pink riga da skirt d'in da ya siya mata acikin kayannan kanta a bud'e,ba k'aramin kyau suka yi mata ba musamman skirt din box pleated ne irin mai fad'in nan mai tattara daga sama kuma bai kai har can k'asa ba,kayan sun mata cif a jiki ba kamar daba ramamma bace sai ta koma kamar rainon madara da bournvita itama koda yake rainon madarar shanu ce😂,Slowly ya nufi inda take,tsayawa yayi yana kallonta,ta d'an fad'a ba kamar idanunta da ka kallesu zaka gane bata lpy,
"Ya handsome kai ne a gidanmu" ta fad'a tana mashi murmushi,kafin yace wani abu Gwaggo tace"Eh,ke yazo gaidawa da jiki",
kallonshi tayi"to amman shine zaka tafi kuma baka ganni ba",
dan Murmushi yayi calmly yace"kina bacci ne,ya jikin naki?"
"na samu sauk'i",jinjina kai yayi,
"To ka shigo d'akina tunda gaida ni kazo",
still da Murmushi akan fuskarshi"to ba gaki na gan ki ba",
turo baki tayi ta langwa6ar da kae"to ka shigo kaga d'akina",d'an bude mata idanu yayi,tana ganin hakan ta fara mashi magiya harda buga kafafu,shi dae still yayi yana kallon ikon Allah,
"Ina ruwan Fatuu uwar rikici tana lafiya ma ya aka cika balle bata lpy,ka shiga d'ana Haisam"Gwaggo dake jingine da bangon d'akinta ta fad'a,dariya fatuu ta fara"to an dae ce ka shigo ato",
d'an girgiza kai yayi kafin ya fara k'okarin cire takalmanshi gwaggon na cewa ya shiga dasu amman saida ya cire,sai da ya d'an duk'a da zai shiga cikin d'akin,tsaye yayi atsakiyar d'akin bayan ya shiga,ita kuwa sai faman dariyar jin dad'i take yau Yaya Handsome acikin dakinta,
"Ya handsome kaga dakina ni kadai nike kwana acikinshi,wannan kayan fa cikin na Mamata ne da ta rasu aka bani gado"Murmushi yayi yana bin d'akin da kallo,
"gashi ma baki gyarawa"da sauri ta juya tana kallon dakin kafin ta juyo"wllh kuwa ina gyarawa fa",
Yatsanshi ya mik'a yana nuna kayan dake a gefen gadonta"wannan nan yakamata a aje su?" da sauri tace"wanki ne jiya kawu Amadu yayi man,to ban lafiya shiyasa ban ninninke su ba amman gwaggo tace zata ninke man su"ganin yana mata wani kallo tace"wllh Allah ina yin tsafta,ai gwaggo ma bata bari in yi kazanta",nodding kai yayi,
nufar gadon tayi ta ture kayan can k'arshen gado ta kalleshi"kazo ka zauna Ya handsome kana ta tsayuwa",hannu ya d'an daga"No zan tafi ne,Allah ya baki lpy",daga haka ya nufi hanyar fita ta biyo shi,yana niyyar sa hannu ya d'aga labulen d'akin yayi tuntu6e da inda ledan k'asan ta fashe,da sauri Fatuu ta ruko hannunshi tace"kai Ya Handsome kabi a hankali,wllh kada Mutum take yi,rannan fa na shigo da gudu ta tad'iye ni na fad'i baka gan yadda hancina ya bugu ba,ni nama yi tunanin ya ta6e wllh",
he couldn't help it but laugh,Calmly yace"My hand"da sauri ta saki hannun"Yi hakuri,don karka fad'i ne na ruke ka"d'an ta6e baki ya yi wato in ma faduwar zai yi ita a tunaninta zata iya ruke shi ne,daga haka ya fita itama ta fito gwaggo da ta shige d'akinta ta fara kwalama kira,
"Gwaggo!gwaggo..."fitowa tayi tun kafin tace wani abu fatuu ta fara magana,
"Kinga ina ta fama dake ki canja man leda kin k'iya,ai gashi nan sauran kad'an ta kada Ya Handsome wllh"waro ido gwaggo tayi kafin tace wani abu haisam dake kallon fatuu yana Murmushi yace"ko an canja zaki lalata ne,gara abar maki shi ahaka",
Da sauri gwaggo ta kar6e"Wllh kaman kasani,mutum kullum shine shigowa da fita da gudu ba dole ta lalace ba,shiyasa nace ban canja mata ai"tana dariya tayi maganar,ita kam fatuu turo baki tayi"Wayyo don kun ga ban lafiya shine zaku yi man taron dangi ko"gaba d'aya su kae dariya,kallon gwaggo haisam yayi ya k'ara mata sallama daga haka ya nufi hanyar fita fatuu na biye dashi a baya,ita kam gwaggo tana rako shi bakin kitchen ta juya ta koma d'aki,
Yana shiga cikin zauren gidan ya juyo ya kalleta"ki koma,a ina kika ga patient na rakiya"
dariya tayi tace"ai na warke",
shiru yayi yana ta kallonta itama shi take kallo,d'age mata gira yayi"damuwa kika sa aranki shiyasa kike ciwo ko?"
turo baki tayi tace"to fa so sukayi su kashe ni ba dole in damu ba,da shikenan washe garin ranar sai dae a tsinci gawata acikin kangon,wllh nasan gwaggo itama sai ta mutu inta rasa ni kaman mamana,kawu Amadu ma ko bai mutu ba nasan sai ya sume,kai nasan bazaka damu ba ko?"still kallonta yake yace"Why",
"Saboda baka dad'e daka sanni ba",
d'an Murmushin gefen baki yayi"Yanzu dae ai bai faru ba,so stop worrying ur self en" kai ta d'aga mashi kafin tace"ai daman hakanan naji ciwon yazo man aranar da daddare"jinjina mata kai yayi yana niyyar juyawa tace"baka ga kayan dake jikina ba?",
tsayawa yayi"na gani sunyi maki kyau",
ruke ha6a tayi alamar mamaki tace"wai Ya handsome ya akai kasan kayan da zasu yi man ba tare da ka gwada ni ba,kasan fa duka kayan sunyi man daidai wllh",
fuskarshi a sake yace"Ke in naje dake wurin siyan kaya bazaki iya za6ar man daidai dani ba?"kallonshi ta fara yi from head to toe can tace"gaskiya sai dae in kanga maka kayan inga in sunyi maka,kuma ma sai dai inyi d'agyal,ko nayi ma ba lalle in kamo ka ba don tsawo gare ka nikuma yar gudul ce"ta k'arasa tana ta dariya shima yar dariyar ya yi,abunda fatuu bata sani ba shine tsananin lissafin dake akan haisam yasa daya kalli Mutum zai iya estimating abunda zai mashi daidai saboda karatun da yayi ya kunshi lissafi sosae,
"Go back Zarah"ya fad'a yana niyyar fita,maimakon ta koma d'in sai ta biyoshi tana fad'in"bari in raka ka waje sai in dawo,tun ranar juma'a da muka dawo ban sake lek'o waje ba"shiru baice mata komae ba har suka fita,adaidai gefen kiosk d'in Amadu ya juyo yace to ta koma,murmushi tayi mashi tace"Nagode Ya Handsome mai kirki"kai kawae ya d'aga mata,da baya baya ta fara komawa ciki tana mashi bye bye,yana dae tsaye yanata kallonta da d'an murmushi akan fuskarshi,cikin rashin sani ta tafi zata bugi bangon kopar shiga cikin gidan,da d'an k'arfi ya furta"Zarah!be careful"juyawa tayi ta kalli bayanta sai kuma ta juyo tana ta dariya,girgiza mata kai yai yayi mata alamar ta shige daga haka ya juya ya tafi.
*💖A SANADIN MAKWABTAKA💖*
_*(Love and Destiny)*_
_*BY ZAINAB LALUH*_
*DA SUNAN ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN KAI*
*4️⃣5️⃣*
Misalin karfe takwas da wani abu na dare Haisam ya parker motarsa abakin shagon Amadu,fitowa yayi ya zagaya d'aya bangaren ya bud'e back door,wata k'atuwar farar leda ya fiddo ya nufi kiosk d'in bayan ya rufe kopar Motar,yara guda biyu ne ke yin siyayya,saida ya d'an jira a gefe aka sallamesu kafin ya matsa,Amadu na ganinshi ya fara washe baki ya shiga gaisar dashi,hannu ya bashi suka gaisa kafin ya d'aura ledan agaban kiosk d'in yace ya kai ciki,juyawa yayi ya nufi motarshi Amadu sai faman godiya yake mashi,hannu kawai ya d'aga mashi daga haka ya bud'e Motar ya shige ya jata,
Lokacin da ya shiga gidan,gwaggo na zaune saman darduma dake shimfide'e akan tabarma a can k'arshen bangon dake tsakankanin d'akunansu da alama salla tayi gashi ba wutan Nepa amman tsakar gidan akwai hasken globe mai caji,Fatuu na kwance agabanta ta d'aura kanta saman cinyar Gwaggon suna fira tana d'an shafa mata kai,wurinsu ya nufa ya aje ledan agabansu,
"gashi Yaya Haisam yace in kawo",
zumbur fatuu ta d'ago jin ance haisam,ita kuwa gwaggo da mamaki ta bud'e ledan tana fad'in"yace ka kawo...",
d'agowa tayi ido waje ta kalli Amadu bayan ta duba abunda ke a ciki tace"shi bai gajiya ne,wannan hidima ai tayi yawa",
Amadu yace"wllh yanzun nan ina shago ya tsaya da Mota yazo har bakin shagon yace in kawo ciki....",
katseshi fatuu tayi"gwaggo miye aciki?",
fiddo kayan cikin ledan ta fara yi tana fad'in"abubuwan ciye ciye ne",
zaro ido fatuu tayi ganin kayan da aka kawo,Manyan gasassun kaji guda biyu,manyan robobin yoghourt da ice cream guda ukku ukku sai wata leda shak'e da kayan Marmari ba abunda babu su kankana,Apple,Abarba,lemu, Ayaba,shamman,pear da sauransu dae wasu ma bata san su ba,fatuu na ganin fruit d'in tasa hannu ta rufe bakinta,
"Wannan dai da gani kayan mara lpy ne" gwaggo ce tayi maganar,
"To gwaggo wake da lpy,ai yanzu kowa kika gani ba lafiya ne dashi ba,in d'aukko Plate ki zuba man kasona na baro shago ba kowa",
kallonshi gwaggo tayi tace"Oh ni bansan wane kalan uba bane kai,yarinya bata lafiya baka siyo mata ba,an kawo mata kuma kana niyyar cinye mata",
d'an d'agowa yayi"Nagode,bana jin kishi",
gwaggo tace"duk da haka ya kamata kasha na zumunci,sai dae kuma kar in matsa ma bansan ko baka shan irinsu ba"da yar zolaya tayi Maganar, sai dae kuma tabbas bai shan ruwan leda da irin lemun da aka kawo masa don ba kowane irin lemu yake sha ba ko a gidansu,daurewa yayi ya cije ya d'auki ledan ruwan gwaggo tai saurin mik'ewa"bari in kawo maka Cup",tsayawa yayi don dama hakanan ya d'auka ba don yana son sha a ledan ba,
dawowa tayi hannunta ruk'e da cup na jug mai kyau,ita ta zuba mashi ruwan kafin ta mik'a mashi ta koma inda ta tashi,kur6a yayi kaman sau ukku ya aje cup d'in,gwaggo dake kallonshi tace"da ina niyyar zubo abinci gashi ruwan ma ka k'i sha sosae",kallonta yayi da d'an Murmushi"a'a Nagode ban jima da naci ba",
dariya gwaggon tayi tace"ai nasanka sarai baka son cin abinci shiyasa ma ban zubo ba",
bai dai ce mata komae ba,can tace"gashi anzo gaida mara lafiyar tana ta bacci,bari in taso ta...."da sauri ya katseta"No a kyaleta,Allah ya bata lafiya"daga haka ya mike zai tafi,
Shi ya fara fitowa yasa takalmanshi kafin Gwaggo ta biyo bayanshi tana ta faman godiyar zuwan da yayi,suna kaiwa tsakiyar gidan yaji an kwala mashi kira,
"Ya Handsome",
atare suka juya shi da gwaggo inda kiran ya fito,Fatuu ce tsaye a bakin kopar dakinta tana sanye da pink riga da skirt d'in da ya siya mata acikin kayannan kanta a bud'e,ba k'aramin kyau suka yi mata ba musamman skirt din box pleated ne irin mai fad'in nan mai tattara daga sama kuma bai kai har can k'asa ba,kayan sun mata cif a jiki ba kamar daba ramamma bace sai ta koma kamar rainon madara da bournvita itama koda yake rainon madarar shanu ce😂,Slowly ya nufi inda take,tsayawa yayi yana kallonta,ta d'an fad'a ba kamar idanunta da ka kallesu zaka gane bata lpy,
"Ya handsome kai ne a gidanmu" ta fad'a tana mashi murmushi,kafin yace wani abu Gwaggo tace"Eh,ke yazo gaidawa da jiki",
kallonshi tayi"to amman shine zaka tafi kuma baka ganni ba",
dan Murmushi yayi calmly yace"kina bacci ne,ya jikin naki?"
"na samu sauk'i",jinjina kai yayi,
"To ka shigo d'akina tunda gaida ni kazo",
still da Murmushi akan fuskarshi"to ba gaki na gan ki ba",
turo baki tayi ta langwa6ar da kae"to ka shigo kaga d'akina",d'an bude mata idanu yayi,tana ganin hakan ta fara mashi magiya harda buga kafafu,shi dae still yayi yana kallon ikon Allah,
"Ina ruwan Fatuu uwar rikici tana lafiya ma ya aka cika balle bata lpy,ka shiga d'ana Haisam"Gwaggo dake jingine da bangon d'akinta ta fad'a,dariya fatuu ta fara"to an dae ce ka shigo ato",
d'an girgiza kai yayi kafin ya fara k'okarin cire takalmanshi gwaggon na cewa ya shiga dasu amman saida ya cire,sai da ya d'an duk'a da zai shiga cikin d'akin,tsaye yayi atsakiyar d'akin bayan ya shiga,ita kuwa sai faman dariyar jin dad'i take yau Yaya Handsome acikin dakinta,
"Ya handsome kaga dakina ni kadai nike kwana acikinshi,wannan kayan fa cikin na Mamata ne da ta rasu aka bani gado"Murmushi yayi yana bin d'akin da kallo,
"gashi ma baki gyarawa"da sauri ta juya tana kallon dakin kafin ta juyo"wllh kuwa ina gyarawa fa",
Yatsanshi ya mik'a yana nuna kayan dake a gefen gadonta"wannan nan yakamata a aje su?" da sauri tace"wanki ne jiya kawu Amadu yayi man,to ban lafiya shiyasa ban ninninke su ba amman gwaggo tace zata ninke man su"ganin yana mata wani kallo tace"wllh Allah ina yin tsafta,ai gwaggo ma bata bari in yi kazanta",nodding kai yayi,
nufar gadon tayi ta ture kayan can k'arshen gado ta kalleshi"kazo ka zauna Ya handsome kana ta tsayuwa",hannu ya d'an daga"No zan tafi ne,Allah ya baki lpy",daga haka ya nufi hanyar fita ta biyo shi,yana niyyar sa hannu ya d'aga labulen d'akin yayi tuntu6e da inda ledan k'asan ta fashe,da sauri Fatuu ta ruko hannunshi tace"kai Ya Handsome kabi a hankali,wllh kada Mutum take yi,rannan fa na shigo da gudu ta tad'iye ni na fad'i baka gan yadda hancina ya bugu ba,ni nama yi tunanin ya ta6e wllh",
he couldn't help it but laugh,Calmly yace"My hand"da sauri ta saki hannun"Yi hakuri,don karka fad'i ne na ruke ka"d'an ta6e baki ya yi wato in ma faduwar zai yi ita a tunaninta zata iya ruke shi ne,daga haka ya fita itama ta fito gwaggo da ta shige d'akinta ta fara kwalama kira,
"Gwaggo!gwaggo..."fitowa tayi tun kafin tace wani abu fatuu ta fara magana,
"Kinga ina ta fama dake ki canja man leda kin k'iya,ai gashi nan sauran kad'an ta kada Ya Handsome wllh"waro ido gwaggo tayi kafin tace wani abu haisam dake kallon fatuu yana Murmushi yace"ko an canja zaki lalata ne,gara abar maki shi ahaka",
Da sauri gwaggo ta kar6e"Wllh kaman kasani,mutum kullum shine shigowa da fita da gudu ba dole ta lalace ba,shiyasa nace ban canja mata ai"tana dariya tayi maganar,ita kam fatuu turo baki tayi"Wayyo don kun ga ban lafiya shine zaku yi man taron dangi ko"gaba d'aya su kae dariya,kallon gwaggo haisam yayi ya k'ara mata sallama daga haka ya nufi hanyar fita fatuu na biye dashi a baya,ita kam gwaggo tana rako shi bakin kitchen ta juya ta koma d'aki,
Yana shiga cikin zauren gidan ya juyo ya kalleta"ki koma,a ina kika ga patient na rakiya"
dariya tayi tace"ai na warke",
shiru yayi yana ta kallonta itama shi take kallo,d'age mata gira yayi"damuwa kika sa aranki shiyasa kike ciwo ko?"
turo baki tayi tace"to fa so sukayi su kashe ni ba dole in damu ba,da shikenan washe garin ranar sai dae a tsinci gawata acikin kangon,wllh nasan gwaggo itama sai ta mutu inta rasa ni kaman mamana,kawu Amadu ma ko bai mutu ba nasan sai ya sume,kai nasan bazaka damu ba ko?"still kallonta yake yace"Why",
"Saboda baka dad'e daka sanni ba",
d'an Murmushin gefen baki yayi"Yanzu dae ai bai faru ba,so stop worrying ur self en" kai ta d'aga mashi kafin tace"ai daman hakanan naji ciwon yazo man aranar da daddare"jinjina mata kai yayi yana niyyar juyawa tace"baka ga kayan dake jikina ba?",
tsayawa yayi"na gani sunyi maki kyau",
ruke ha6a tayi alamar mamaki tace"wai Ya handsome ya akai kasan kayan da zasu yi man ba tare da ka gwada ni ba,kasan fa duka kayan sunyi man daidai wllh",
fuskarshi a sake yace"Ke in naje dake wurin siyan kaya bazaki iya za6ar man daidai dani ba?"kallonshi ta fara yi from head to toe can tace"gaskiya sai dae in kanga maka kayan inga in sunyi maka,kuma ma sai dai inyi d'agyal,ko nayi ma ba lalle in kamo ka ba don tsawo gare ka nikuma yar gudul ce"ta k'arasa tana ta dariya shima yar dariyar ya yi,abunda fatuu bata sani ba shine tsananin lissafin dake akan haisam yasa daya kalli Mutum zai iya estimating abunda zai mashi daidai saboda karatun da yayi ya kunshi lissafi sosae,
"Go back Zarah"ya fad'a yana niyyar fita,maimakon ta koma d'in sai ta biyoshi tana fad'in"bari in raka ka waje sai in dawo,tun ranar juma'a da muka dawo ban sake lek'o waje ba"shiru baice mata komae ba har suka fita,adaidai gefen kiosk d'in Amadu ya juyo yace to ta koma,murmushi tayi mashi tace"Nagode Ya Handsome mai kirki"kai kawae ya d'aga mata,da baya baya ta fara komawa ciki tana mashi bye bye,yana dae tsaye yanata kallonta da d'an murmushi akan fuskarshi,cikin rashin sani ta tafi zata bugi bangon kopar shiga cikin gidan,da d'an k'arfi ya furta"Zarah!be careful"juyawa tayi ta kalli bayanta sai kuma ta juyo tana ta dariya,girgiza mata kai yai yayi mata alamar ta shige daga haka ya juya ya tafi.
*💖A SANADIN MAKWABTAKA💖*
_*(Love and Destiny)*_
_*BY ZAINAB LALUH*_
*DA SUNAN ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN KAI*
*4️⃣5️⃣*
Misalin karfe takwas da wani abu na dare Haisam ya parker motarsa abakin shagon Amadu,fitowa yayi ya zagaya d'aya bangaren ya bud'e back door,wata k'atuwar farar leda ya fiddo ya nufi kiosk d'in bayan ya rufe kopar Motar,yara guda biyu ne ke yin siyayya,saida ya d'an jira a gefe aka sallamesu kafin ya matsa,Amadu na ganinshi ya fara washe baki ya shiga gaisar dashi,hannu ya bashi suka gaisa kafin ya d'aura ledan agaban kiosk d'in yace ya kai ciki,juyawa yayi ya nufi motarshi Amadu sai faman godiya yake mashi,hannu kawai ya d'aga mashi daga haka ya bud'e Motar ya shige ya jata,
Lokacin da ya shiga gidan,gwaggo na zaune saman darduma dake shimfide'e akan tabarma a can k'arshen bangon dake tsakankanin d'akunansu da alama salla tayi gashi ba wutan Nepa amman tsakar gidan akwai hasken globe mai caji,Fatuu na kwance agabanta ta d'aura kanta saman cinyar Gwaggon suna fira tana d'an shafa mata kai,wurinsu ya nufa ya aje ledan agabansu,
"gashi Yaya Haisam yace in kawo",
zumbur fatuu ta d'ago jin ance haisam,ita kuwa gwaggo da mamaki ta bud'e ledan tana fad'in"yace ka kawo...",
d'agowa tayi ido waje ta kalli Amadu bayan ta duba abunda ke a ciki tace"shi bai gajiya ne,wannan hidima ai tayi yawa",
Amadu yace"wllh yanzun nan ina shago ya tsaya da Mota yazo har bakin shagon yace in kawo ciki....",
katseshi fatuu tayi"gwaggo miye aciki?",
fiddo kayan cikin ledan ta fara yi tana fad'in"abubuwan ciye ciye ne",
zaro ido fatuu tayi ganin kayan da aka kawo,Manyan gasassun kaji guda biyu,manyan robobin yoghourt da ice cream guda ukku ukku sai wata leda shak'e da kayan Marmari ba abunda babu su kankana,Apple,Abarba,lemu, Ayaba,shamman,pear da sauransu dae wasu ma bata san su ba,fatuu na ganin fruit d'in tasa hannu ta rufe bakinta,
"Wannan dai da gani kayan mara lpy ne" gwaggo ce tayi maganar,
"To gwaggo wake da lpy,ai yanzu kowa kika gani ba lafiya ne dashi ba,in d'aukko Plate ki zuba man kasona na baro shago ba kowa",
kallonshi gwaggo tayi tace"Oh ni bansan wane kalan uba bane kai,yarinya bata lafiya baka siyo mata ba,an kawo mata kuma kana niyyar cinye mata",