Sashe 42
Asanadin Makwabtaka Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
On a serious note ya fara magana"I don't want u to repeat same mistake u made yesternight" da sauri tace"ba zan k'ara ba Allah kuwa" tayi maganar tana girgiza kai,Haisam ya ci gaba"kowa da kike gani zai iya cutar da ke,including your own blood brother..." zaro ido fatuu tayi tasa hannu ta rufe bakinta alamar mamaki,haisam yace"yeah.."cire hannun tayi tace"to amman ai ni yayana fa ba anan yake ba yana can garinmu sai dai kawu Amadu harshi kenan zai iya cutar dani din?" nodding kai yayi kafin yace"baki ji nace ko d'an uwanki na jini ba" shiru ta d'an yi alamar tunani can tace"kenan yanzu da kawu Amadu ya kara rike man hannu in gaya ma gwaggo?" girgiza kai ya yi"ba irin wannan ba,ai shi d'an uwanki ne zai iya rike ki..." shiru yayi don bai san taya zai mata bayani ba,fatuu dake ta kallonshi ganin yayi shiru tace"ko kana nufin ta6a cikin jiki?" kai kawae ya d'aga mata,da alama ta kashe bakinshi,jinjina kai tayi alamar ta fahimta can ta d'ago tace"HAR KAI.......?"
*💖ASANADIN MAKWABTAKA💖*
_A heart touching love story._
_*BY ZAINAB LALUH📲*_
*DA SUNAN ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN KAI*
*3️⃣3️⃣*
".....Har kai in kayi man hakan in fad'i ma hajiyanka ko gwaggotah?" komawa yayi ya jingina da kujeran yasa hannu ya rike gemunsa da bakinsa, kallonta kawai yake,fatuu ta wuce duk yadda yake tunani,tai mashi zuru da idanu da alama amsa take jira,ganin haka yasa ya daga mata kai alamar eh,can kuma ya cire hannunsa daga bakin gently yace"But i will never do dat..." da sauri ta katseshi"dama nasan kai baza ka cutar dani ba,kai mutumin kirki ne ai" shi dai kallonta kawae yake kaman yana nazarin wani abu.
"Kin ta6a yin ciwo aka kai ki asibiti?" ya jefa mata tambaya,
tace "A ina?can garinmu ko nan" yace"ko ina" dan langa6ar da kai tayi"acan garinmu ba'a ta6a kaini asibiti ba in ma ban lafiya jik'a man magani ake in sha ko asaman a abinci,kuma ma ni ina dad'ewa banyi ciwo ba fa,yauwa na tuna kaka na yana sawa ana man turaren magani,ba na fad'a maka yace wai shedanu ne su kai man fitsari aka ba,to fa yana nufin wai aljanu gareni"
"da gaske kina da su?" haisam ya tambaya,girgiza kai tayi tace"nidai wllh bani da wasu Aljanu amman sai aita cewa su gare ni ko a makarantar bokonmu ma kowa kallon mai aljanu yake yiman tun daga wata rana da displine master ya bugan man kai na fad'i ina bori shikenan akace aljanu gare ni kuma wllh ina sane nayi borin,to fa haka nan ya tsaneni ko laifi mukai mu da yawa ko bai bugi kowa ba sai ya buge ni,ni kuma shiyasa nayi masa bori dama kuma banson a bugan man kai ai kai ma kasan baida dadi ko?" daga mata kai yayi alamar eh,
ta ci gaba"amman kasan mi,tun daga lokacin wasu malamai suka daina buguna ma ajiki sai a hannu su duk atunaninsu aljanun gare ni harda sauran yan makarantar ma tsoro na ake,sai su rika cewa wai k'arfin da ke gareni ba nawa bane na aljanun ne" ta k'arasa maganar tana ta dariya,shima d'an murmushi yayi sai kuma yace"to ita grandma d'in taki bata fad'a maki ko da gaske kina dasu ba?" gyara zama tayi tace"ai ita dama bata cewa inada su,ko da na fad'a mata abunda ake cewa a makarantar cewa tayi k'aryane in rabu dasu,amman kuma tana cewa zata kaini asibiti wai a binciki kwakwalwata wai banda cikakken hankali,ba kaman in na siyo mata rigima"ta k'arasa maganar tana tikar dariya had'i da sussunar da kai k'asa,shi dae kallonta kawai yake,
"ko kaima kana ganin banda cikakken hankalin ne?" fatuu ta jefo mashi tambaya,girgiza mata kai kawai yayi alamar a'a tace"nifa wllh zafin marin da kayi man ne yasa na jefan maka gilashi kuma nayi zaton in ya fashe kawai za'a walde shi ne kaman yadda ake walde kofa,ashe shi wai sai dai a canja,Allah yaso ni mai kudi kuma mai kirki na jefan mawa ai da kuwa an kai ni asibitin mahaukata mai dalili na gidan yari"ta k'arasa tana dariya hadi da jinjina kai,shi dai d'an ta6e baki yayi baice mata komae ba,
jin kafarsa mai ciwo ta sage masa yasa ya d'agata yana k'okarin d'aura ta saman kujerar,ganin haka yasa fatuu cije baki tana yin d'an sauti"shiiii.." juyowa yayi ya kalleta bayan ya d'aura kafan da sauri tace"sannu,da zafi ko?"yar harara ya wurga mata ba tare da yace komae ba ganin haka yasa ta sake cewa"kayi hakuri Yaya handsome,kaji ciwo ta dalili na" ta k'arasa maganar tana turo baki hadi da langa6ar da kai,
d'an daure fuska yayi"ban yin hakurin,kin zaunar dani a gida ban je aiki ba ke gashi kin je school" yar dariya ta yi tace"nama san wasa kake ai,kai da nayi ma asarar million amman ka yafe balle wannan" cike da mamaki yace"kenan ita asarar kudin yafi wannan?" tace"eh mana,million fa kudi ne da yawa",
"to kuma in k'afan ya lalace fa saboda ciwon?" tace"da million ai za'a iya yi mata magani har ma arage canji" jinjina kai kawai yayi yana kallonta underneath his breath ya furta"this's serious!", wayarsa ce ta fara ringing ya kai hannu ya d'auka yana duba mai kiran Henry shine sunan da ya gani,d'aga kiran yayi kafin ya kara a kunne cikin harshen turanci ya fara magana daga ji wanda yake wayar dashi bature ne don slang english yake yi,ita kuwa fatuu k'ura masa idanu tayi kaman mujiya baki bude,yana cikin yin wayar yayi dariya har hakoransa suka bayyana a lokacin kuma wani abu yaja hankalinta a fuskar tashi,k'ara kura masa idanu tayi cike da mamaki ta ke bin fuskarsa da kallo har d'an kwantar da kanta take yi tana lek'o d'ayan 6arin fuskarshi,duk abunda take yana lura da ita ta wutsiyar idonsa,juyowa yayi ya kalleta bayan ya gama wayan fuskarshi ad'an d'aure tana ganin haka da sauri ta kama kanta tace"naga kana da irin abuna anan amman a dayan 6arin ban ganshi ba"tayi maganar tana nuna masa dimples d'inta bayan ta yake baki tana dariyar yak'e wai don yaga dimples din",
still yayi yana kallonta kafin yace"d'ayan kike nema kenan?" d'aga masa kai tayi alamar eh,ya jinjina kai kaman bazai ce komae ba sai kuma yace"to babu" da sauri tace"kenan kai guda d'aya kayi gado?",
d'age gira yayi"meaning?"
"ina nufin wurin mamanka ko babanka ka gaje shi,kasan fa in mutum guda d'aya gareshi to cikin iyayenshi guda ke dashi,kaga ita hajiya nasan bata da shi,to kenan a wurin babanka ka gada" jinjina kai yayi yace"ko?" tace"eh mana" can kuma ta rik'e baki da sauri "kai,to ai nima babana bai dashi wllh gashi kuma biyu gare ni,to ya akai hakan ta faru?" ta jefa mashi tambaya,watsa hannuwa yayi yace"how do i know" d'an tunani ta yi kafin tace"nifa dama wata kawata ce itama tana dasu ta fad'i man hakan,amma yanzu na ma gane yadda take nufi,in cikin iyayen mutum guda d'aya na dashi duka biyun to sai mutum ya gaji duka shima,in kuma cikin iyayen d'aya nada guda d'aya to sai mutum ya gaji guda d'aya shima kaman kai kenan" tana maganar tana d'aga hannu kaman malama na bayani,
Gyara zama yayi yace"what if duka iyayen na dasu kuma guda biyu kowa,ya kenan za'ai? dage idanu tayi sama alamar tana nazarin tambayar tashi can ta kalleshi tace"sai mutum ya gaji guda hudu kenan" jinjina kai haisam yayi cike da son jin yadda hakan zata faru yace"ta ya ya?" yatsun hannuwanta manunai tasa ta nuna saitin da dimples d'inta suke tace"kaga nan biyu,sai kuma asamansu ko ak'asan su wasu biyun su fito" shiru haisam yayi yana imagining yadda dimples hudu zasu fito ma mutum a fuska,can yace"ke kin ta6a ganin mai su haka?" shiru tayi tana zare idanu can ta fashe da dariya tace"wllh ban ta6a gani ba,kam yo mutum ma ai kaman Aljani zai koma" dariya shima haisam din yayi har fararen hak'oransa suka bayyana, yace"kawae kin zauna kina shirya man k'arya... " da sauri ta katse shi tana turo baki "wayyo Yaya Handsome wllh bafa k'arya nike ba,baka ji nace wata kawata ce ta fad'i man hakan ba,kaga ita ce ke yin karyar ba ni ba ko",
Sigh yayi ya shafi gefen fuskarshi,ita kuma sai sussunar da kai take alamar taji kunya,d'an Murmushi yayi yace"is okey na fahimta ba k'arya kikai ba" da sauri ta kalleshi tayi yar dariya,shima har lokacin da Murmushi a fuskar tashi "What's ur name?" ya tambayeta,tace"Fatuu,baka ji jiya ina fad'a ba a labarin dana baka",dage gira yayi yace"I mean your real name"
"Fateema"ta bashi amsa,
jinjina kai yayi kawae,shiru sukae na wani d'an lokaci,tana ta wasa da yatsun hannunta, remote haisam ya dauka yai turning tv on,da sauri fatuu ta juya jin sautin tv din,
ganin yadda take ta d'age kai tana yin kallon don a k'asa ta ke zaune haisam yace"Zarah..." shuru bata waigo ba da alama bata ji shi ba,d'an daga murya yayi ya kara kiran nata aikuwa da sauri ta waiwayo tace"ni kake kira da Zarah?"
"yeah,ko ba sunan ki bane?" dariya tayi tace"sunana ne,Fateema zahra,amman fa ba wanda ke kira na da haka" tayi maganar tana jaddada mashi da kai,hannu yasa ya shafi beard d'insa kafin yace"nima sunan da kike kirana dashi ba wanda ke ceman haka" kyalkyacewa tayi da dariya tace"ka rama kenan" bai ce mata komae ba,
"ka kira ni to" fatun ta fad'a,
yace"just to say u can have a seat,naga kina ta d'age kai zai iya maki ciwo" jin haka yasa ta mik'e tana d'an yake baki"wllh fa harma naji kaman ya fara zafi,to a ina zan zauna wannan ko wanccan" ta nuna d'ayan 6arin kujerar da yake zaune da kuma armchairs d'in dake a d'ayan bangaren "duk inda ya maki" ya bata amsa,yar dariya tayi tace"to bari in zauna can gefen kujeran nan naga kafi zama asamanta nasan tafi dadi ne ko?" dan ta6e baki yayi fuskarshi a sake kaman zaiyi murmushi"in kin zauna zaki ji" tace "to"daga haka ta nufi dayan 6arin L-shape d'in ta zauna ta daidaita zamanta sosae kafin ta juyo tana dariya tace"taushi wllh"d'an Murmushi yayi yasa hannunsa na dama ya shafi forehead dinsa,ita kuma ta juya taci gaba da kallon,
*💖ASANADIN MAKWABTAKA💖*
_A heart touching love story._
_*BY ZAINAB LALUH📲*_
*DA SUNAN ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN KAI*
*3️⃣3️⃣*
".....Har kai in kayi man hakan in fad'i ma hajiyanka ko gwaggotah?" komawa yayi ya jingina da kujeran yasa hannu ya rike gemunsa da bakinsa, kallonta kawai yake,fatuu ta wuce duk yadda yake tunani,tai mashi zuru da idanu da alama amsa take jira,ganin haka yasa ya daga mata kai alamar eh,can kuma ya cire hannunsa daga bakin gently yace"But i will never do dat..." da sauri ta katseshi"dama nasan kai baza ka cutar dani ba,kai mutumin kirki ne ai" shi dai kallonta kawae yake kaman yana nazarin wani abu.
"Kin ta6a yin ciwo aka kai ki asibiti?" ya jefa mata tambaya,
tace "A ina?can garinmu ko nan" yace"ko ina" dan langa6ar da kai tayi"acan garinmu ba'a ta6a kaini asibiti ba in ma ban lafiya jik'a man magani ake in sha ko asaman a abinci,kuma ma ni ina dad'ewa banyi ciwo ba fa,yauwa na tuna kaka na yana sawa ana man turaren magani,ba na fad'a maka yace wai shedanu ne su kai man fitsari aka ba,to fa yana nufin wai aljanu gareni"
"da gaske kina da su?" haisam ya tambaya,girgiza kai tayi tace"nidai wllh bani da wasu Aljanu amman sai aita cewa su gare ni ko a makarantar bokonmu ma kowa kallon mai aljanu yake yiman tun daga wata rana da displine master ya bugan man kai na fad'i ina bori shikenan akace aljanu gare ni kuma wllh ina sane nayi borin,to fa haka nan ya tsaneni ko laifi mukai mu da yawa ko bai bugi kowa ba sai ya buge ni,ni kuma shiyasa nayi masa bori dama kuma banson a bugan man kai ai kai ma kasan baida dadi ko?" daga mata kai yayi alamar eh,
ta ci gaba"amman kasan mi,tun daga lokacin wasu malamai suka daina buguna ma ajiki sai a hannu su duk atunaninsu aljanun gare ni harda sauran yan makarantar ma tsoro na ake,sai su rika cewa wai k'arfin da ke gareni ba nawa bane na aljanun ne" ta k'arasa maganar tana ta dariya,shima d'an murmushi yayi sai kuma yace"to ita grandma d'in taki bata fad'a maki ko da gaske kina dasu ba?" gyara zama tayi tace"ai ita dama bata cewa inada su,ko da na fad'a mata abunda ake cewa a makarantar cewa tayi k'aryane in rabu dasu,amman kuma tana cewa zata kaini asibiti wai a binciki kwakwalwata wai banda cikakken hankali,ba kaman in na siyo mata rigima"ta k'arasa maganar tana tikar dariya had'i da sussunar da kai k'asa,shi dae kallonta kawai yake,
"ko kaima kana ganin banda cikakken hankalin ne?" fatuu ta jefo mashi tambaya,girgiza mata kai kawai yayi alamar a'a tace"nifa wllh zafin marin da kayi man ne yasa na jefan maka gilashi kuma nayi zaton in ya fashe kawai za'a walde shi ne kaman yadda ake walde kofa,ashe shi wai sai dai a canja,Allah yaso ni mai kudi kuma mai kirki na jefan mawa ai da kuwa an kai ni asibitin mahaukata mai dalili na gidan yari"ta k'arasa tana dariya hadi da jinjina kai,shi dai d'an ta6e baki yayi baice mata komae ba,
jin kafarsa mai ciwo ta sage masa yasa ya d'agata yana k'okarin d'aura ta saman kujerar,ganin haka yasa fatuu cije baki tana yin d'an sauti"shiiii.." juyowa yayi ya kalleta bayan ya d'aura kafan da sauri tace"sannu,da zafi ko?"yar harara ya wurga mata ba tare da yace komae ba ganin haka yasa ta sake cewa"kayi hakuri Yaya handsome,kaji ciwo ta dalili na" ta k'arasa maganar tana turo baki hadi da langa6ar da kai,
d'an daure fuska yayi"ban yin hakurin,kin zaunar dani a gida ban je aiki ba ke gashi kin je school" yar dariya ta yi tace"nama san wasa kake ai,kai da nayi ma asarar million amman ka yafe balle wannan" cike da mamaki yace"kenan ita asarar kudin yafi wannan?" tace"eh mana,million fa kudi ne da yawa",
"to kuma in k'afan ya lalace fa saboda ciwon?" tace"da million ai za'a iya yi mata magani har ma arage canji" jinjina kai kawai yayi yana kallonta underneath his breath ya furta"this's serious!", wayarsa ce ta fara ringing ya kai hannu ya d'auka yana duba mai kiran Henry shine sunan da ya gani,d'aga kiran yayi kafin ya kara a kunne cikin harshen turanci ya fara magana daga ji wanda yake wayar dashi bature ne don slang english yake yi,ita kuwa fatuu k'ura masa idanu tayi kaman mujiya baki bude,yana cikin yin wayar yayi dariya har hakoransa suka bayyana a lokacin kuma wani abu yaja hankalinta a fuskar tashi,k'ara kura masa idanu tayi cike da mamaki ta ke bin fuskarsa da kallo har d'an kwantar da kanta take yi tana lek'o d'ayan 6arin fuskarshi,duk abunda take yana lura da ita ta wutsiyar idonsa,juyowa yayi ya kalleta bayan ya gama wayan fuskarshi ad'an d'aure tana ganin haka da sauri ta kama kanta tace"naga kana da irin abuna anan amman a dayan 6arin ban ganshi ba"tayi maganar tana nuna masa dimples d'inta bayan ta yake baki tana dariyar yak'e wai don yaga dimples din",
still yayi yana kallonta kafin yace"d'ayan kike nema kenan?" d'aga masa kai tayi alamar eh,ya jinjina kai kaman bazai ce komae ba sai kuma yace"to babu" da sauri tace"kenan kai guda d'aya kayi gado?",
d'age gira yayi"meaning?"
"ina nufin wurin mamanka ko babanka ka gaje shi,kasan fa in mutum guda d'aya gareshi to cikin iyayenshi guda ke dashi,kaga ita hajiya nasan bata da shi,to kenan a wurin babanka ka gada" jinjina kai yayi yace"ko?" tace"eh mana" can kuma ta rik'e baki da sauri "kai,to ai nima babana bai dashi wllh gashi kuma biyu gare ni,to ya akai hakan ta faru?" ta jefa mashi tambaya,watsa hannuwa yayi yace"how do i know" d'an tunani ta yi kafin tace"nifa dama wata kawata ce itama tana dasu ta fad'i man hakan,amma yanzu na ma gane yadda take nufi,in cikin iyayen mutum guda d'aya na dashi duka biyun to sai mutum ya gaji duka shima,in kuma cikin iyayen d'aya nada guda d'aya to sai mutum ya gaji guda d'aya shima kaman kai kenan" tana maganar tana d'aga hannu kaman malama na bayani,
Gyara zama yayi yace"what if duka iyayen na dasu kuma guda biyu kowa,ya kenan za'ai? dage idanu tayi sama alamar tana nazarin tambayar tashi can ta kalleshi tace"sai mutum ya gaji guda hudu kenan" jinjina kai haisam yayi cike da son jin yadda hakan zata faru yace"ta ya ya?" yatsun hannuwanta manunai tasa ta nuna saitin da dimples d'inta suke tace"kaga nan biyu,sai kuma asamansu ko ak'asan su wasu biyun su fito" shiru haisam yayi yana imagining yadda dimples hudu zasu fito ma mutum a fuska,can yace"ke kin ta6a ganin mai su haka?" shiru tayi tana zare idanu can ta fashe da dariya tace"wllh ban ta6a gani ba,kam yo mutum ma ai kaman Aljani zai koma" dariya shima haisam din yayi har fararen hak'oransa suka bayyana, yace"kawae kin zauna kina shirya man k'arya... " da sauri ta katse shi tana turo baki "wayyo Yaya Handsome wllh bafa k'arya nike ba,baka ji nace wata kawata ce ta fad'i man hakan ba,kaga ita ce ke yin karyar ba ni ba ko",
Sigh yayi ya shafi gefen fuskarshi,ita kuma sai sussunar da kai take alamar taji kunya,d'an Murmushi yayi yace"is okey na fahimta ba k'arya kikai ba" da sauri ta kalleshi tayi yar dariya,shima har lokacin da Murmushi a fuskar tashi "What's ur name?" ya tambayeta,tace"Fatuu,baka ji jiya ina fad'a ba a labarin dana baka",dage gira yayi yace"I mean your real name"
"Fateema"ta bashi amsa,
jinjina kai yayi kawae,shiru sukae na wani d'an lokaci,tana ta wasa da yatsun hannunta, remote haisam ya dauka yai turning tv on,da sauri fatuu ta juya jin sautin tv din,
ganin yadda take ta d'age kai tana yin kallon don a k'asa ta ke zaune haisam yace"Zarah..." shuru bata waigo ba da alama bata ji shi ba,d'an daga murya yayi ya kara kiran nata aikuwa da sauri ta waiwayo tace"ni kake kira da Zarah?"
"yeah,ko ba sunan ki bane?" dariya tayi tace"sunana ne,Fateema zahra,amman fa ba wanda ke kira na da haka" tayi maganar tana jaddada mashi da kai,hannu yasa ya shafi beard d'insa kafin yace"nima sunan da kike kirana dashi ba wanda ke ceman haka" kyalkyacewa tayi da dariya tace"ka rama kenan" bai ce mata komae ba,
"ka kira ni to" fatun ta fad'a,
yace"just to say u can have a seat,naga kina ta d'age kai zai iya maki ciwo" jin haka yasa ta mik'e tana d'an yake baki"wllh fa harma naji kaman ya fara zafi,to a ina zan zauna wannan ko wanccan" ta nuna d'ayan 6arin kujerar da yake zaune da kuma armchairs d'in dake a d'ayan bangaren "duk inda ya maki" ya bata amsa,yar dariya tayi tace"to bari in zauna can gefen kujeran nan naga kafi zama asamanta nasan tafi dadi ne ko?" dan ta6e baki yayi fuskarshi a sake kaman zaiyi murmushi"in kin zauna zaki ji" tace "to"daga haka ta nufi dayan 6arin L-shape d'in ta zauna ta daidaita zamanta sosae kafin ta juyo tana dariya tace"taushi wllh"d'an Murmushi yayi yasa hannunsa na dama ya shafi forehead dinsa,ita kuma ta juya taci gaba da kallon,