Sashe 105
Asanadin Makwabtaka Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
"Barka da salla ne aka baka kaima" Najeeb ya fad'a, wani kayataccen Murmushi ya sakar mata kafin ya d'an girgiza mata kai alamar a'a kaman an masa dole kuma ya furta "thanks" sak abubuwan shi shigen na Haisam ne ita kanta Fatuu hakan take ayyanawa aranta, juyawa tai ta mik'a ma Najeeb kud'in tace "gashi to ka had'a shi bai so" Murmushi ya sakar mata yana d'an motsa madaidaicin bakinshi ya kai hannu ya kar6a, har zata juya ya tsaidata da fad'in "nima bari in baki tawa Happy sallan" dakatawa tai ta tsaya tana kallonshi ya kai hannu cikin Aljihun rigarshi sai gashi ya fiddo sabbin yan dubu dubu zasu kai dubu goma in ma basu fi ba ya mik'a mata, zaro ido Fatuu tay lokaci guda ta fara girgiza mashi kai alamar a'a,
"Abun wayo ne kenan, ke kin bani ni bazaki amshi nawa ba?" ya fad'a had'i da d'age mata gira,
"Ai naka sunyi yawa sosae ni yan kad'an na baka" ta fad'a tana yamutsa fuska, d'an ta6e baki yay ya gyara kishingidar da yay kafin yace "abunda kike dashi kika ban nima kuma wanda nike dashi na baki ko" tana niyyar k'ara cewa wani abu taji Abbas yace ta amsa juyawa tai ta kalleshi ya jinjina mata kai alamar ta amsa d'in, ba don taso ba ta kai hannu ta kar6a saboda ita tsakaninta da Allah kud'in sunyi mata yawa bata san ya zata yi dasu ba, godiya tayi mashi tana juyawa Haisam ya fito daga Bedroom dinshi ya canja kaya zuwa shadda Navy blue an mata fav dinkinshi wato Sen style kanshi ba hula sumar nan tasha gyara sai salki take just Ma sha Allah, yana shigowa cikin Falon ya k'ara karad'ewa da wani kalan kamshi na daban, d'ayan 6arin L-shape d'in yaje ya zauna idanunshi akan fatuu da itama shi take kallo tunda ya fito tana ganin ya zauna ta nufeshi a lokacinne kuma Najeeb ya waiga yana tambayar Abbas wai wacece ita yana murmushi yace mashi Mom d'in H,zakee ce a gidajen makwabta take, jinjina kai Najeeb d'in yay kawae, tsaye tay agaban Haisam fuskarta da d'an Murmushi nuna mata gefenshi yay alamar ta zauna, tana zama ta mik'a mashi kud'in dake hannunta wanda suka bata,
"Na miye ne?" ya tambaya idonshi akanta,
" Barka da salla ne wai suka ban",
jinjina kai yay "naki ne ai"
"To ai sunyi yawa bansan ya zanyi dasu ba" shiru ya d'anyi sai kuma yace "ki kaima Grandma d'inki",
d'aga mashi kai tayi alamar toh, ganin ta ruk'e su ahannu yace mata ta saka cikin bag d'inta, tana kokarin sakawa jakar ta kufce mata sai ga kayan kwalliya sun zubo waro ido tay ta d'ago ta kalleshi ganin kayan shafan yake kallo yasa ta rufe fuskarta alamar kunya, d'an ta6e baki yay ya kai hannu k'asa ya d'aukko lip glow d'in daya fad'a kan k'afarshi ya mik'a mata ta amsa tana sussunnar da kai, bayan ta saka komae cikin jakar ta d'ago ta kalleshi yasa hannunshi guda ya d'an shafi gaban kanshi can k'asan makoshinshi ya furta mata " Kije wurin Hajiya" yadda yay Maganar in ba ita dake kusa dashi ba ba wanda yaji abunda yace dama kuma duk Maganganun da Fatun tayi mashi k'asa k'asa da murya tai mashi su, d'aga mashi kai tayi alamar to kafin ta mik'e, k'ara yima su Abbas da Najeeb dake kallonta Godiya tai kafin ta nufi bakin k'opa tasa takalmanta daga haka ta bud'e kopar ta fuce........
ALBISHIRUNKU MATAN AFRICA DA KEWAYE SHAHARARRAR MAISAIDA KAYAN MATAN NAN WADDA KUKAFI SANI DA MAMAN HAIDAR TANA YIMAKU ALBISHIR DA CEWA ZAKU IYA SAMUN KAYANTA ADUK INDA KUKE AFADIN NIGERIA DA NIJAR, KARKU MANTA MACE MAI GYARA BATA BORANCI💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃08040448621
Akwai zafafan kayan mata masu matukar kyau da arha cikin sauki zamu aika miki da kayanki cikin aminci da yardar Allah su isa har inda kike ba cuta ba cutarwa karku bari abaku labari.
Muna kawo kalolin ingantattun kaya kamar haka 💥💫💥💫👇👇👇👇
1-Maganin sanyi
2-Maganin gyaran nono
3-Maganin hips
4-Akwai gumba kala kala
5-Maganin matsi masu ciko da gaba ki koma kamar budurwa
6-Kalolin garirrika masu bawa mace ni'ima da jimawa ajiki yana aiki
7-Akwai tsumi sha yanxu magani yanzu
8-Akwai jigidar sirri kala kala
Sannan kuma muna dahuwa kamar haka 💥💫💥💫👇👇👇👇
1-dahuwar kaza
2-yan shila
3-ciccibi
Dadai sauran su.Abubuwa dayawa gaskiya bazasu lissafu bah saboda lokaci maiso ta bini PC don ganin Kalolin kayan da muke dasu 08040448621,
ALLAH YAYI MAKI KIMA DA DARAJA AMATSAYINKI NA MACE👰,KADA KI WOFINTAR DA KANKI A WURIN MIJI SABODA RASHIN GYARA KAI, BURIN MAMAN HAIDAR KO WACE MACE TA ZAMA TAURARUWA⭐YAR LELE AGUN MIJINTA😍 SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI🤝
*💖A SANADIN MAKWABTAKA💖*
_*(Love and Destiny)*_
_*BY ZAINAB LALUH📲*_
~(Oumm Imam)~
*DA SUNAN ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN KAI*
6️⃣2️⃣
.......Tana fita Najeeb ya maido idonshi kan Haisam yace "Zakee wannan Mom en naka gaskia am in",
kafin Haisam ya bashi amsa Saleem ya d'ago ya kalleshi da expression na mamaki akan fuskarshi yace "Are u ok Najeeb, wannan abun ne zaka ce kana ciki?" ware ido Najeeb yay kafin yace "look dude in ana magana irin wannan just keep ur mouth shut, kai dama ai bakasan mi Duniya ke ciki ba kai da H,Zakee har gara ma shi yana da d'an dalili kai ko in ba cutar kanka ba ba abunda kake sam baka san miye dad'in duniya ba, to ni naga abunda nagani atattare da girl din can..." tun kafin ya rufe baki Abbas ya bushe da wata yar iskar dariya hakan yasa Najeeb ya maida idonshi kanshi "Yauwa My Man kai nasan kaga abunda nagani ko?" jinjina mashi kai Abbas yay alamar eh,
"Obviously, Wannan yarinyan ta samu kiwo ba k'aramar Mace za'ai ba wllh so H,zakee in son Mom d'innan naka pls ya za'ai?",
sai lokacin Haisam ya kalleshi don tunda ya fara Maganar idonshi na akan wayarshi amman yana jin duk abunda yake fadi,
"Zatayi karatu ne" ya bashi amsa a takaice,
"Daidai kenan, kaga sai kawae in wuce da ita Canada tana karatunta nima ina aiki na" dan ta6e baki Haisam yay sai kuma yace " ita wife en naka fa?"
"Ita ai dama kaga ta gama karatunta kuma ta matsa tana son yin aiki yanzu zata zauna nan ne ba kowane lokaci zamu kasance tare ba kaga ita Mom d'in naka inna tafi da ita shikenan bani ba maraici sai taita karatunta acan......"
"Ta kuma yi karatunka ba" Abbas dake ta dariya ya katseshi, shima Najeeb d'in wata yar iskar dariya yasa yace "yauwa My Man dad'ina da kai ganewa, ai dama dole ne wannan" yana kai Maganar ya mik'a ma Abbas hannu suka tafa,
Sigh Saleem yay ganin da gaske Najeeb d'in yake yace "But kai can't u see she's young?"
"Ba wata young tsaf zata dauki d'awainiya na, kai bakasan abun ba'a nan yake ba" d'an ta6e baki Saleem yay bai ce mashi komae ba,
"Pls zaki am Serious wllh ni zan reneta indai zaka sa abani",
sauke 6oyayyan ajiyar zuciya Haisam yay, sarai yasan halin Najeeb mugun son mata gareshi kaman Abbas gwara ma Abbas shi abunshi a bakine shi kam Najeeb d'an sharholiya ne banda neman mata har shaye shaye yana yi, sunsha zama su bashi shawara kan irin wannan mummunan halin sai yace masu ya bari amman kuma ba barin yake ba, koda ace Fatuu ta isa aure bai ta6a yarda Najeeb ya aureta balle kuma a yadda take d'innan, ganin ya kafeshi da ido alamar dae shi yake jira yasashi d'an tamke Fuska yace "She's young so she can't get married now, Period!" daga haka ya maida idonshi kan wayarshi yaci gaba da daddanata, d'an ta6e baki Najeeb yay bai k'ara cewa komae ba don ya lura kaman bai son ma Maganar,
Fatuu na zuwa part d'in Hajiya ta iske sunata shirin tafiya Abuja don karfe 4:30 jirginsu zai tashi, Saude ma ta shirya tsaf da sun tafi zata wuce Daura dama yar can ce acan tayi aure har ta haifi yaranta biyu kafin auren nata ya mutu sanadiyar kishiya shiyasa take bama aikinta muhimmanci don ko tunanin ma k'ara aure bata yi don bataji da dadi ba agidan mijin nata, Hajiya ta had'a mata sha tara ta arziki kaman yadda ta saba yi mata, tayi ma yaranta dinkuna harma da Mahaifiyarta tun jiya take fama da ita akan ta tafi tayi salla acikin yan uwanta yaranta su ganta suji dadi amman tace sai taga tafiyar Hajiyar, tana shiga suka hau yabon kwalliyarta Saude na fad'in su Fateema an zama yan Mata har barka da salla Hajiya ta bata amman duk da haka saida tayi mata fad'a sosae kan d'inkin data sa akayi mata tace mata sanya matsattsun kaya sam baida kyau karta k'ara sawa ai mata d'inki irin wannan ta amsa mata da to,
"Abun wayo ne kenan, ke kin bani ni bazaki amshi nawa ba?" ya fad'a had'i da d'age mata gira,
"Ai naka sunyi yawa sosae ni yan kad'an na baka" ta fad'a tana yamutsa fuska, d'an ta6e baki yay ya gyara kishingidar da yay kafin yace "abunda kike dashi kika ban nima kuma wanda nike dashi na baki ko" tana niyyar k'ara cewa wani abu taji Abbas yace ta amsa juyawa tai ta kalleshi ya jinjina mata kai alamar ta amsa d'in, ba don taso ba ta kai hannu ta kar6a saboda ita tsakaninta da Allah kud'in sunyi mata yawa bata san ya zata yi dasu ba, godiya tayi mashi tana juyawa Haisam ya fito daga Bedroom dinshi ya canja kaya zuwa shadda Navy blue an mata fav dinkinshi wato Sen style kanshi ba hula sumar nan tasha gyara sai salki take just Ma sha Allah, yana shigowa cikin Falon ya k'ara karad'ewa da wani kalan kamshi na daban, d'ayan 6arin L-shape d'in yaje ya zauna idanunshi akan fatuu da itama shi take kallo tunda ya fito tana ganin ya zauna ta nufeshi a lokacinne kuma Najeeb ya waiga yana tambayar Abbas wai wacece ita yana murmushi yace mashi Mom d'in H,zakee ce a gidajen makwabta take, jinjina kai Najeeb d'in yay kawae, tsaye tay agaban Haisam fuskarta da d'an Murmushi nuna mata gefenshi yay alamar ta zauna, tana zama ta mik'a mashi kud'in dake hannunta wanda suka bata,
"Na miye ne?" ya tambaya idonshi akanta,
" Barka da salla ne wai suka ban",
jinjina kai yay "naki ne ai"
"To ai sunyi yawa bansan ya zanyi dasu ba" shiru ya d'anyi sai kuma yace "ki kaima Grandma d'inki",
d'aga mashi kai tayi alamar toh, ganin ta ruk'e su ahannu yace mata ta saka cikin bag d'inta, tana kokarin sakawa jakar ta kufce mata sai ga kayan kwalliya sun zubo waro ido tay ta d'ago ta kalleshi ganin kayan shafan yake kallo yasa ta rufe fuskarta alamar kunya, d'an ta6e baki yay ya kai hannu k'asa ya d'aukko lip glow d'in daya fad'a kan k'afarshi ya mik'a mata ta amsa tana sussunnar da kai, bayan ta saka komae cikin jakar ta d'ago ta kalleshi yasa hannunshi guda ya d'an shafi gaban kanshi can k'asan makoshinshi ya furta mata " Kije wurin Hajiya" yadda yay Maganar in ba ita dake kusa dashi ba ba wanda yaji abunda yace dama kuma duk Maganganun da Fatun tayi mashi k'asa k'asa da murya tai mashi su, d'aga mashi kai tayi alamar to kafin ta mik'e, k'ara yima su Abbas da Najeeb dake kallonta Godiya tai kafin ta nufi bakin k'opa tasa takalmanta daga haka ta bud'e kopar ta fuce........
ALBISHIRUNKU MATAN AFRICA DA KEWAYE SHAHARARRAR MAISAIDA KAYAN MATAN NAN WADDA KUKAFI SANI DA MAMAN HAIDAR TANA YIMAKU ALBISHIR DA CEWA ZAKU IYA SAMUN KAYANTA ADUK INDA KUKE AFADIN NIGERIA DA NIJAR, KARKU MANTA MACE MAI GYARA BATA BORANCI💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃08040448621
Akwai zafafan kayan mata masu matukar kyau da arha cikin sauki zamu aika miki da kayanki cikin aminci da yardar Allah su isa har inda kike ba cuta ba cutarwa karku bari abaku labari.
Muna kawo kalolin ingantattun kaya kamar haka 💥💫💥💫👇👇👇👇
1-Maganin sanyi
2-Maganin gyaran nono
3-Maganin hips
4-Akwai gumba kala kala
5-Maganin matsi masu ciko da gaba ki koma kamar budurwa
6-Kalolin garirrika masu bawa mace ni'ima da jimawa ajiki yana aiki
7-Akwai tsumi sha yanxu magani yanzu
8-Akwai jigidar sirri kala kala
Sannan kuma muna dahuwa kamar haka 💥💫💥💫👇👇👇👇
1-dahuwar kaza
2-yan shila
3-ciccibi
Dadai sauran su.Abubuwa dayawa gaskiya bazasu lissafu bah saboda lokaci maiso ta bini PC don ganin Kalolin kayan da muke dasu 08040448621,
ALLAH YAYI MAKI KIMA DA DARAJA AMATSAYINKI NA MACE👰,KADA KI WOFINTAR DA KANKI A WURIN MIJI SABODA RASHIN GYARA KAI, BURIN MAMAN HAIDAR KO WACE MACE TA ZAMA TAURARUWA⭐YAR LELE AGUN MIJINTA😍 SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI🤝
*💖A SANADIN MAKWABTAKA💖*
_*(Love and Destiny)*_
_*BY ZAINAB LALUH📲*_
~(Oumm Imam)~
*DA SUNAN ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN KAI*
6️⃣2️⃣
.......Tana fita Najeeb ya maido idonshi kan Haisam yace "Zakee wannan Mom en naka gaskia am in",
kafin Haisam ya bashi amsa Saleem ya d'ago ya kalleshi da expression na mamaki akan fuskarshi yace "Are u ok Najeeb, wannan abun ne zaka ce kana ciki?" ware ido Najeeb yay kafin yace "look dude in ana magana irin wannan just keep ur mouth shut, kai dama ai bakasan mi Duniya ke ciki ba kai da H,Zakee har gara ma shi yana da d'an dalili kai ko in ba cutar kanka ba ba abunda kake sam baka san miye dad'in duniya ba, to ni naga abunda nagani atattare da girl din can..." tun kafin ya rufe baki Abbas ya bushe da wata yar iskar dariya hakan yasa Najeeb ya maida idonshi kanshi "Yauwa My Man kai nasan kaga abunda nagani ko?" jinjina mashi kai Abbas yay alamar eh,
"Obviously, Wannan yarinyan ta samu kiwo ba k'aramar Mace za'ai ba wllh so H,zakee in son Mom d'innan naka pls ya za'ai?",
sai lokacin Haisam ya kalleshi don tunda ya fara Maganar idonshi na akan wayarshi amman yana jin duk abunda yake fadi,
"Zatayi karatu ne" ya bashi amsa a takaice,
"Daidai kenan, kaga sai kawae in wuce da ita Canada tana karatunta nima ina aiki na" dan ta6e baki Haisam yay sai kuma yace " ita wife en naka fa?"
"Ita ai dama kaga ta gama karatunta kuma ta matsa tana son yin aiki yanzu zata zauna nan ne ba kowane lokaci zamu kasance tare ba kaga ita Mom d'in naka inna tafi da ita shikenan bani ba maraici sai taita karatunta acan......"
"Ta kuma yi karatunka ba" Abbas dake ta dariya ya katseshi, shima Najeeb d'in wata yar iskar dariya yasa yace "yauwa My Man dad'ina da kai ganewa, ai dama dole ne wannan" yana kai Maganar ya mik'a ma Abbas hannu suka tafa,
Sigh Saleem yay ganin da gaske Najeeb d'in yake yace "But kai can't u see she's young?"
"Ba wata young tsaf zata dauki d'awainiya na, kai bakasan abun ba'a nan yake ba" d'an ta6e baki Saleem yay bai ce mashi komae ba,
"Pls zaki am Serious wllh ni zan reneta indai zaka sa abani",
sauke 6oyayyan ajiyar zuciya Haisam yay, sarai yasan halin Najeeb mugun son mata gareshi kaman Abbas gwara ma Abbas shi abunshi a bakine shi kam Najeeb d'an sharholiya ne banda neman mata har shaye shaye yana yi, sunsha zama su bashi shawara kan irin wannan mummunan halin sai yace masu ya bari amman kuma ba barin yake ba, koda ace Fatuu ta isa aure bai ta6a yarda Najeeb ya aureta balle kuma a yadda take d'innan, ganin ya kafeshi da ido alamar dae shi yake jira yasashi d'an tamke Fuska yace "She's young so she can't get married now, Period!" daga haka ya maida idonshi kan wayarshi yaci gaba da daddanata, d'an ta6e baki Najeeb yay bai k'ara cewa komae ba don ya lura kaman bai son ma Maganar,
Fatuu na zuwa part d'in Hajiya ta iske sunata shirin tafiya Abuja don karfe 4:30 jirginsu zai tashi, Saude ma ta shirya tsaf da sun tafi zata wuce Daura dama yar can ce acan tayi aure har ta haifi yaranta biyu kafin auren nata ya mutu sanadiyar kishiya shiyasa take bama aikinta muhimmanci don ko tunanin ma k'ara aure bata yi don bataji da dadi ba agidan mijin nata, Hajiya ta had'a mata sha tara ta arziki kaman yadda ta saba yi mata, tayi ma yaranta dinkuna harma da Mahaifiyarta tun jiya take fama da ita akan ta tafi tayi salla acikin yan uwanta yaranta su ganta suji dadi amman tace sai taga tafiyar Hajiyar, tana shiga suka hau yabon kwalliyarta Saude na fad'in su Fateema an zama yan Mata har barka da salla Hajiya ta bata amman duk da haka saida tayi mata fad'a sosae kan d'inkin data sa akayi mata tace mata sanya matsattsun kaya sam baida kyau karta k'ara sawa ai mata d'inki irin wannan ta amsa mata da to,