Sashe 34
Asanadin Makwabtaka Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Zan yi hakuri,in kuma yafe kaman yadda kika roke ni,amman on one condition,dole akwai abunda zansa ki.." da sauri ta katseshi"to wllh koma miye zanyi indai bai sa6a ma addini ba,koma ya sa6an zanyi sai na roki Allah ya yafe man" sosai ya daure fuska yace"nayi maki kama da wanda zai saki hakan??" da sauri tace"a'a yaya handsome don Allah kayi hakuri wllh bansani ba na fadi hakan...",
"karya kike,u said it intentionally yanzu ke har Allah kike sa6a mawa don kar ayi maki hukunci!"
Ganin yadda yayi maganar a kausashe yasata rudewa tsoronta kar yace ya fasa yafewar,lokaci guda ta fara kokarin kara yin kneel down baki na kerma tace"na rantse da Allah ban ta6a sa6a ma Allah ba don a yafe mani,kwarankwatsi kaji na rantse,ni ai bamma ta6a yin irin wannan laifin ba tunda na dawo garin nan" gaba daya ta rude jikinta sai faman rawa yake,alamu yayi mata ta zauna da hannu,komawa tayi ta zauna,
"to amman yanzu miyasa kika za6i ki sa6a mashi don kawai a yafe maki?"da sauri tace"daman naji malamin mu na islamiyya yace shi Allah mai hakuri ne yafi kowa hakuri,indai kayi masa laifi ka roke shi ya yafe maka to zai yafe makan"ta k'arasa maganar tana ta dage baki,
Girgiza mata kai yayi"You didn't get him right,banda laifin da akayi masa da gangan,in kinsan abu ba kyau kuma kika aikata even if u ask for his forgiveness he won't forgive u,saboda kinsani kika take,so duk hukuncin da za'a yi maki is better ayi maki da ki zabi ki sa6a ma Allah saboda hukuncinsa yafi na kowa tsanani,Understand? Ya tambayeta hadi da dage girarsa sama,da sauri ta daga kai sama,tace"Astagfurrullah,Allah,Allah na tuba"ta tofa a hannu ta shafa,girgiza kai ya d'anyi ganin abunda tayi.
*💖ASANADIN MAKWABTAKA💖*
_A heart touching love story_
_*BY ZAINAB LALUH📲*_
*DA SUNAN ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN KAI*
*28⃣*
Haisam speaking calmly"kaman yadda nace zan yafe amman abisa sharad'i guda,shine i want u to promise me bazaki k'ara fada da kowa ba,kar in sake ganin ana fada da ke,indai kina son zama Doctor like you said to sai kin natsu don in kina rashin ji koda kina da kokari you won't be a doctor,saboda sai masu natsuwa ne ke wannan aikin"
Sakin baki tayi tana kallonshi,ganin hakan yasa shi dage gira yace"is too harsh for u ko,nasan bazaki iya bari ba..." da sauri tace"a'a wllh,nifa mamaki nike,wai iya abunda zanyi kenan ka yafe miliyan din,kuma bazaka fadi ma hajiyanka ba da gwaggotah?" d'aga mata kai yayi alamar eh,cike da farinciki ta washe baki tana fadin"wllh,wllh,kwarankwatsi kaji na rantse nayi maka alkawarin na daina,kam yo wannan abun mai sauki ai ko cin tuwon gwaggo yasin yafi shi wahala" ta k'arasa maganar sai faman daria take dimples dinta duk sun lotsa,shi dai sai kallonta yake ya dan ta6e baki,
ta ci gaba"Uhm nasan gaye sai yayi mamaki sosai idan yaji ka yafe man,shida yace wai ko dan gidanmu ne kai bazaka yafe man ba,dole sai an biya ka ko kuma akaini gidan yari,aiko sai na fad'a masa to ka yafen in na ganshi,nasan yanzu haka suna can kangon da suka saba zuwa yin shaye-shayensu,Allah dai ya shirye su",
ganin yadda take ta faman farinciki yace"kibar wani murna i know u can't maintain,kin saba rashin ji,nasan sai kinci gaba" da sauri tace"ai wllh na bari fa,kam gidan yari fa za'a kai ni ko aman aure ai nama bari baruwana da kowa yanzu komi aka man zanyi hakuri, daman haulat tace Allah yana tare da masu hakuri kuma in aka cuce ka kayi hakuri shi zai saka maka ta hanyar da baka yi zato ba" dan murmushin gefe yayi yace "we shall see,ai inma kika kara ina zaune zan gani so karma kiyi tunanin yiman wayo kiga ai ban gani,kuma da kin breaking promise din zan tada maganar glass din don akwai camera a motana tayi recording lokacin da kika fasa glass din kinga dole a biya ni and I will not forgive again" a nutse yake maganar,
Baki sake take kallonshi har ya gama maganar sannan tace"ai fa ko kare mai bak'in baki ne ya cije ni bazan k'ara fad'a da kowa ba,kwarankwatsi kaji na rantse kuma zaka gani" ta k'arasa tana daga hannu sama alamar rantsuwa,haisam dake kallon abunda tayi yace"miye wannan din da kike fad'i? tace"kwarankwatsi?" daga mata kai yayi alamar eh,tace "rantsuwa ce,in dai ka rantse da ita kuma ka karya to fado ma mutum take ta kashe shi" hannu yasa ya rike beard dinsa kafin calmly yace"to ba kyau ki bari,is a kind of shirk,kinsan miye shirka?" ya tambayeta,zaro idanu tayi a rude tace"shirka!hada Allah da wani kenan,malamin islamiyyar mu yace kaman kayi mashi kishiya wurin bauta masa"
Yace "haka ne,kinga ke yanzu wannan abun da kike fadi kaman kishiyan ki ka masa tunda kina rantsewa dashi,kuma ba'a rantsewa da ko wani abu bayan Allah don komai a karkashin ikonsa yake,
Hannuwanta ta d'ora asaman kai tace"na shiga ukku,wllh ni ban san ba kyau ba fa tun a garinmu nike rantsewa da ita,kuma malam yace babban laifine shirka,shine laifin da Allah bai yafewa in aka mutu ba'a tuba ba"tayi narai narai da idanu zata fara kuka,
ganin hakan yace"ai shirkan iri iri ne,wannan tunda kince baki sani ba sai ki tuba ki bari,in kuma kika ci gaba kinga kinsani kin take like i told u before,
Da sauri ta daga hannu sama tace"Allah,Allah na tuba ka yafe man,bazan kara rantsewa da ita ba,ban san shirka bane,daga yanzu da kai kadae zan rinka rantsewa" ta tattofe a hannu ta shafa,girgiza kai kawai yayi ganin wata bidi'ar kuma.
Shuru sukai na wani d'an lokaci,ita dai sai faman murmushi take,
"daman haka ake barin ki kina fita da dare ki dade batare da an neme ki ba? taji ya jefo mata tambaya,daga kai tayi ta kalleshi tace"a'a Gwaggo bata bari na ina fita da dare,nan gidan ne kawae nike zuwa ina kaiwa dare,da fa har kwana ma nike amman yanzu na daina kwana sai dae inzo taya hajiyanka fira to wani lokacin sai bacci ya kwashe ni,sai ta aiko kawu Amadu ya tafi dani,yanzun ma ce mata nayi zanzo wurin hajiyar tana nemana shiyasa ta barni,da tace ma dare yayi,sai kuma tace inzo amman kar in bari har kawu Amadu ya tashi daga shago" dage gira yayi yace"k'arya ko" daria tayi tasa tafukan hannu ta rufe fuskarta tana fadin"ai gidan hajiyan nazo ko,kuma malam yace akwai inda wata k'aryar ke hallata mutum yayi,kaga da banzo ba har gobe tayi shikenan da sai gidan yari,ko kuma ka matsa abaka shanu ni kuma aman aure" ta k'arasa maganar tana turo baki,
Fuskarshi dauke da dan murmushi yace"ai ba wani abu bane in an maki auren.." da sauri ta katseshi"kam,ni d'in yar karama dani hakan ai child abuse ne(cin zarafin yara)" waro ido yayi cike da mamaki sai kuma yayi daria har hakoransa suka bayyana yana jinjina kai yace"Child abuse!waye ya fada maki hakan?" tace"malamar social studies dinmu" jinjina kai kawai yayi ya mik'a hannu ya daukko gwangwanin lemun ya idasa juye sauran ya kai bakinsa yana sha,bin lemun tayi da kallo ko kyaftawa batayi,can ya d'ago idanunsa suka hada ido,dan murmushi tayi batare da ta janye idon ba,yatsa ya mika yana nuna mata fridge yace "je ki daukko" girgiza masa kai tayi alamar a'a,
"baki shan lemu ne?"ya tambaya,tana ta murmushi tace"ina sha,amman gwaggo ta hana ni rok'o" dan guntun tsoki yayi kafin yace"kin rok'e ni ne daman,in kika roke nima bazan baki ba don ba abu ne mai kyau ba shiyasa grandma d'in taki ta hana ki,C'mon je ki daukko"mikewa tayi ta nufi inda fridge din yake,
Hannu ya kai ya dauki remote yayi turning tv on,yana cigaba da shan lemun yana kallo,dawowa tayi tai tsaye gabanshi ba tare da ta d'aukko lemun ba,kallon ta yayi"ina lemun?" hannu ta dan watsa tace "babu" da dan mamaki yace"babu,to duk ina suka tafi?? tace"a'a akwai sauran wasu irin wannan da kake sha ne babu" wani kallo yayi mata mai kaman harara"to wannan shikenan dama aciki kuma baki bukatan shi,ki daukko wani" "giya ce?" yaji ta jefo masa tambaya yana niyyar kai cup din bakinsa,da wani irin expression ya d'ago yana kallonta,sosai gabanta ya fad'i ta shiga ja da baya tafukan hannunta dafe da bakinta furiously yace"zo nan!" sosai ta tsorata da yadda fuskan shi ta canja,a hankali ta fara matsawa dan nesa dashi ta durkushe tana girgiza kai alamar yayi hakuri don ta kasa ma magana,sassauta d'aure fuskan yayi yace"nayi maki kama da mai aikata abunda kika fadi ne...?da sauri ta girgiza masa kai,yace"to miyasa kika tambaye ni? Baki na kerma tace"naga kalan shi wani iri ba irin na lemunan dana sani bane shiyasa nayi tunanin ko itace tunda ni bansan ya take ba,amman don Allah yaya handsome kayi hakuri na tuba" ta d'aga hannuwa,
Sauke ajiyan zuciya yayi ya kwantar da bayanshi jikin kujeran kaman bazai tanka mata ba,gaba daya ya gaji da magana,dama duk duniya a yanzu dai mutum biyu ne ke sa shi magana da yawa,daga Abbas sai hajia,yanzu kuma ga fatuu dama dazun Abbas ya gama nashi,ita abunda yasa ya biye mata dama don akwai abubuwan da yake son sani game da ita don dan kwana biyu da ya santa ya fahimci bata jin magana sosai kuma shi tunda yake bai ta6a cin karo da yarinya irin haka ba,haka yanzu ma da tazo wurinshi sai yaga kaman ba daidai take ba,shiyasa yayi tunanin ko tana da matsalan kwalwa ne,to amman daga baya ya fahimci kaman lafiyarta lau kawai halinta ne hakan.
"karya kike,u said it intentionally yanzu ke har Allah kike sa6a mawa don kar ayi maki hukunci!"
Ganin yadda yayi maganar a kausashe yasata rudewa tsoronta kar yace ya fasa yafewar,lokaci guda ta fara kokarin kara yin kneel down baki na kerma tace"na rantse da Allah ban ta6a sa6a ma Allah ba don a yafe mani,kwarankwatsi kaji na rantse,ni ai bamma ta6a yin irin wannan laifin ba tunda na dawo garin nan" gaba daya ta rude jikinta sai faman rawa yake,alamu yayi mata ta zauna da hannu,komawa tayi ta zauna,
"to amman yanzu miyasa kika za6i ki sa6a mashi don kawai a yafe maki?"da sauri tace"daman naji malamin mu na islamiyya yace shi Allah mai hakuri ne yafi kowa hakuri,indai kayi masa laifi ka roke shi ya yafe maka to zai yafe makan"ta k'arasa maganar tana ta dage baki,
Girgiza mata kai yayi"You didn't get him right,banda laifin da akayi masa da gangan,in kinsan abu ba kyau kuma kika aikata even if u ask for his forgiveness he won't forgive u,saboda kinsani kika take,so duk hukuncin da za'a yi maki is better ayi maki da ki zabi ki sa6a ma Allah saboda hukuncinsa yafi na kowa tsanani,Understand? Ya tambayeta hadi da dage girarsa sama,da sauri ta daga kai sama,tace"Astagfurrullah,Allah,Allah na tuba"ta tofa a hannu ta shafa,girgiza kai ya d'anyi ganin abunda tayi.
*💖ASANADIN MAKWABTAKA💖*
_A heart touching love story_
_*BY ZAINAB LALUH📲*_
*DA SUNAN ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN KAI*
*28⃣*
Haisam speaking calmly"kaman yadda nace zan yafe amman abisa sharad'i guda,shine i want u to promise me bazaki k'ara fada da kowa ba,kar in sake ganin ana fada da ke,indai kina son zama Doctor like you said to sai kin natsu don in kina rashin ji koda kina da kokari you won't be a doctor,saboda sai masu natsuwa ne ke wannan aikin"
Sakin baki tayi tana kallonshi,ganin hakan yasa shi dage gira yace"is too harsh for u ko,nasan bazaki iya bari ba..." da sauri tace"a'a wllh,nifa mamaki nike,wai iya abunda zanyi kenan ka yafe miliyan din,kuma bazaka fadi ma hajiyanka ba da gwaggotah?" d'aga mata kai yayi alamar eh,cike da farinciki ta washe baki tana fadin"wllh,wllh,kwarankwatsi kaji na rantse nayi maka alkawarin na daina,kam yo wannan abun mai sauki ai ko cin tuwon gwaggo yasin yafi shi wahala" ta k'arasa maganar sai faman daria take dimples dinta duk sun lotsa,shi dai sai kallonta yake ya dan ta6e baki,
ta ci gaba"Uhm nasan gaye sai yayi mamaki sosai idan yaji ka yafe man,shida yace wai ko dan gidanmu ne kai bazaka yafe man ba,dole sai an biya ka ko kuma akaini gidan yari,aiko sai na fad'a masa to ka yafen in na ganshi,nasan yanzu haka suna can kangon da suka saba zuwa yin shaye-shayensu,Allah dai ya shirye su",
ganin yadda take ta faman farinciki yace"kibar wani murna i know u can't maintain,kin saba rashin ji,nasan sai kinci gaba" da sauri tace"ai wllh na bari fa,kam gidan yari fa za'a kai ni ko aman aure ai nama bari baruwana da kowa yanzu komi aka man zanyi hakuri, daman haulat tace Allah yana tare da masu hakuri kuma in aka cuce ka kayi hakuri shi zai saka maka ta hanyar da baka yi zato ba" dan murmushin gefe yayi yace "we shall see,ai inma kika kara ina zaune zan gani so karma kiyi tunanin yiman wayo kiga ai ban gani,kuma da kin breaking promise din zan tada maganar glass din don akwai camera a motana tayi recording lokacin da kika fasa glass din kinga dole a biya ni and I will not forgive again" a nutse yake maganar,
Baki sake take kallonshi har ya gama maganar sannan tace"ai fa ko kare mai bak'in baki ne ya cije ni bazan k'ara fad'a da kowa ba,kwarankwatsi kaji na rantse kuma zaka gani" ta k'arasa tana daga hannu sama alamar rantsuwa,haisam dake kallon abunda tayi yace"miye wannan din da kike fad'i? tace"kwarankwatsi?" daga mata kai yayi alamar eh,tace "rantsuwa ce,in dai ka rantse da ita kuma ka karya to fado ma mutum take ta kashe shi" hannu yasa ya rike beard dinsa kafin calmly yace"to ba kyau ki bari,is a kind of shirk,kinsan miye shirka?" ya tambayeta,zaro idanu tayi a rude tace"shirka!hada Allah da wani kenan,malamin islamiyyar mu yace kaman kayi mashi kishiya wurin bauta masa"
Yace "haka ne,kinga ke yanzu wannan abun da kike fadi kaman kishiyan ki ka masa tunda kina rantsewa dashi,kuma ba'a rantsewa da ko wani abu bayan Allah don komai a karkashin ikonsa yake,
Hannuwanta ta d'ora asaman kai tace"na shiga ukku,wllh ni ban san ba kyau ba fa tun a garinmu nike rantsewa da ita,kuma malam yace babban laifine shirka,shine laifin da Allah bai yafewa in aka mutu ba'a tuba ba"tayi narai narai da idanu zata fara kuka,
ganin hakan yace"ai shirkan iri iri ne,wannan tunda kince baki sani ba sai ki tuba ki bari,in kuma kika ci gaba kinga kinsani kin take like i told u before,
Da sauri ta daga hannu sama tace"Allah,Allah na tuba ka yafe man,bazan kara rantsewa da ita ba,ban san shirka bane,daga yanzu da kai kadae zan rinka rantsewa" ta tattofe a hannu ta shafa,girgiza kai kawai yayi ganin wata bidi'ar kuma.
Shuru sukai na wani d'an lokaci,ita dai sai faman murmushi take,
"daman haka ake barin ki kina fita da dare ki dade batare da an neme ki ba? taji ya jefo mata tambaya,daga kai tayi ta kalleshi tace"a'a Gwaggo bata bari na ina fita da dare,nan gidan ne kawae nike zuwa ina kaiwa dare,da fa har kwana ma nike amman yanzu na daina kwana sai dae inzo taya hajiyanka fira to wani lokacin sai bacci ya kwashe ni,sai ta aiko kawu Amadu ya tafi dani,yanzun ma ce mata nayi zanzo wurin hajiyar tana nemana shiyasa ta barni,da tace ma dare yayi,sai kuma tace inzo amman kar in bari har kawu Amadu ya tashi daga shago" dage gira yayi yace"k'arya ko" daria tayi tasa tafukan hannu ta rufe fuskarta tana fadin"ai gidan hajiyan nazo ko,kuma malam yace akwai inda wata k'aryar ke hallata mutum yayi,kaga da banzo ba har gobe tayi shikenan da sai gidan yari,ko kuma ka matsa abaka shanu ni kuma aman aure" ta k'arasa maganar tana turo baki,
Fuskarshi dauke da dan murmushi yace"ai ba wani abu bane in an maki auren.." da sauri ta katseshi"kam,ni d'in yar karama dani hakan ai child abuse ne(cin zarafin yara)" waro ido yayi cike da mamaki sai kuma yayi daria har hakoransa suka bayyana yana jinjina kai yace"Child abuse!waye ya fada maki hakan?" tace"malamar social studies dinmu" jinjina kai kawai yayi ya mik'a hannu ya daukko gwangwanin lemun ya idasa juye sauran ya kai bakinsa yana sha,bin lemun tayi da kallo ko kyaftawa batayi,can ya d'ago idanunsa suka hada ido,dan murmushi tayi batare da ta janye idon ba,yatsa ya mika yana nuna mata fridge yace "je ki daukko" girgiza masa kai tayi alamar a'a,
"baki shan lemu ne?"ya tambaya,tana ta murmushi tace"ina sha,amman gwaggo ta hana ni rok'o" dan guntun tsoki yayi kafin yace"kin rok'e ni ne daman,in kika roke nima bazan baki ba don ba abu ne mai kyau ba shiyasa grandma d'in taki ta hana ki,C'mon je ki daukko"mikewa tayi ta nufi inda fridge din yake,
Hannu ya kai ya dauki remote yayi turning tv on,yana cigaba da shan lemun yana kallo,dawowa tayi tai tsaye gabanshi ba tare da ta d'aukko lemun ba,kallon ta yayi"ina lemun?" hannu ta dan watsa tace "babu" da dan mamaki yace"babu,to duk ina suka tafi?? tace"a'a akwai sauran wasu irin wannan da kake sha ne babu" wani kallo yayi mata mai kaman harara"to wannan shikenan dama aciki kuma baki bukatan shi,ki daukko wani" "giya ce?" yaji ta jefo masa tambaya yana niyyar kai cup din bakinsa,da wani irin expression ya d'ago yana kallonta,sosai gabanta ya fad'i ta shiga ja da baya tafukan hannunta dafe da bakinta furiously yace"zo nan!" sosai ta tsorata da yadda fuskan shi ta canja,a hankali ta fara matsawa dan nesa dashi ta durkushe tana girgiza kai alamar yayi hakuri don ta kasa ma magana,sassauta d'aure fuskan yayi yace"nayi maki kama da mai aikata abunda kika fadi ne...?da sauri ta girgiza masa kai,yace"to miyasa kika tambaye ni? Baki na kerma tace"naga kalan shi wani iri ba irin na lemunan dana sani bane shiyasa nayi tunanin ko itace tunda ni bansan ya take ba,amman don Allah yaya handsome kayi hakuri na tuba" ta d'aga hannuwa,
Sauke ajiyan zuciya yayi ya kwantar da bayanshi jikin kujeran kaman bazai tanka mata ba,gaba daya ya gaji da magana,dama duk duniya a yanzu dai mutum biyu ne ke sa shi magana da yawa,daga Abbas sai hajia,yanzu kuma ga fatuu dama dazun Abbas ya gama nashi,ita abunda yasa ya biye mata dama don akwai abubuwan da yake son sani game da ita don dan kwana biyu da ya santa ya fahimci bata jin magana sosai kuma shi tunda yake bai ta6a cin karo da yarinya irin haka ba,haka yanzu ma da tazo wurinshi sai yaga kaman ba daidai take ba,shiyasa yayi tunanin ko tana da matsalan kwalwa ne,to amman daga baya ya fahimci kaman lafiyarta lau kawai halinta ne hakan.