Sashe 43
Asanadin Makwabtaka Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Juyowa fatuu tayi bayan wani d'an lokaci ta yamutsa baki, "yaya handsome wai baka da Arewa24 ne,nifa wllh wannan bangane abunda suke cewa" haisam dake daddana wayarsa ba tare da ya kalleta ba yace"ba kina fahimtar turanci ba" tace"ai nifa irin namu na nan nike dan ganewa ba irin wannan suri surin ba" ta k'arasa maganar tana turo baki,sai lokacin ya d'ago ya kalleta"to ai duk abu d'aya ne.." ta katse shi"to ai nasu gudu yake ban ganewa kai naji ka iya d'azun kana yi,ni sam ban iya ba,in dai akwae Arewan ka maida man" nodding kai yayi yace"baza'a rasa ba sai dai bansan a ina yake ba,let me search" searching Arewan ya fara "kenan kai baka kallon Arewan?"fatuu ta jefo masa tambaya,kai kawai ya d'aga mata alamar eh,tace"tabb kai yan turancin kenan kawai kake kalla shiyasa ka iya kaima,zaka koya man?" nan ma kai ya d'aga mata alamar eh,"to yaushe zaka fara koya mun?" sai lokaci yayi magana ba tare da ya kalleta ba yace"ba yanzu ba,sai ansamu enough time yanzu ina busy" jinjina kai tayi tace"zan jira kuwa,haulat ta bani dani in na iya har malaman makarantarmu ma sai na nuna masu su basu iya turanci ba...." da saura ta juya ta kalli tv jin ana magana da hausa lokaci guda ta washe baki tace"yauwa ga inda muka fi wayo nan...." juyowa ta sake yi a kalli haisam rai adan 6ace tace"wllh su Arewar nan sai suyi ta maimaita film" d'ago kai yayi ya kalli tv din sai kuma ya maida kan akan wayar da alama wani abu yake da ita,
"Don Allah yaya handsome ka maida Tauraruwa ko Hijira suma duk hausa ake yi" ba tare da ya dago ba yasa hannu ya dauki remote din ya mik'o mata,bin shi tayi da ido ba tare da ta taso ba,hakan yasa ya dago yace"ki zo ki amsa mana" tashi tayi ta nufesa tsayawa tsaye tayi a gabansa bayan ta kar6i remote d'in tace"nifa ban san ya ake yi ba,bamu da dish agidanmu" dagowa yayi da d'an mamaki ya kalleta,to in basu dasu ya akai duk tasan channels din da ta fadi mashi yanzu,kaman tasan mi yake tunani tace"dama a makwabtanmu nike zuwa yin kallo,mu yar tv garemu da vedio to daga baya aka saida vedion aka siyo DVD muna kallon cassette,kuma sai tv din ta lalace aka kaita gyara bayan ta gyaru munci gaba da kallo kuma wai rannan sai aka maido wuta da karfi ta sake lalacewa da aka kai gyara sai aka ce ai ta kone ne,tun daga lokacin ne bamu da kayan kallo,ita kuma banzar Naja'atun da nike zuwa gidansu kallon rannan muka yi fad'a har na falleta da mari shine tayi man gori tace karna k'ara zuwa gidansu kallo,ni kuma sai na daina zuwa don banson inje ayi man wulakanci don ba kyalewa zanyi ba ko innarsu ce tayi man sai na rama ehe,ai dai arziki na Allah ne suma ba finmu sukai ya basu ba" ta k'arasa ranta a 6ace ta kumbura baki da alama abun yayi mata ciwo,ganin haisam din yayi shiru yana kallonta yasa da sauri tace"ina nufin fa ada lokacin da banjin magana shine ba zan kyalen ba,ni yanzu bama ruwana dasu,anan gidan nike yin kallo in na zo wurin hajiya,kuma kai naga abun naka ba irin nata bane shiyasa bansan ya zanyi amfani da shi ba",
Sigh haisam yayi Calmly
yace"kome ta maki laifin ki ne miyasa zaki mare ta,ke komae aka yi maki sai bugu" ya k'arasa maganar ya dan 6ata fuska,ganin haka yasa fatuu marairaicewa tana nannok'e kai muryarta kaman zata yi kuka tace"to ai ita ta ja ni fa,raina man wayo tayi ni kuma naji bazan iya hakuri ba,kai ma rannan dana yi maka ba daidai ba ai mari na kayi ko amaimakon kayi hakuri",
"Oh kinma san ba daidai ki kai man ba har na mare ki,amman still kika jefan man glass" ganin kaman ransa a 6ace yayi maganar yasa da sauri tace"Don Allah kayi hakuri,na fa gaya maka wllh marin ne mai zafi kayi man,amman yanzu ai na bari ko"har kwalla sun taru a idonta,ga rashin ji ga saurin kuka,
Jimm ya d'an yi kafin ya mik'a mata hannu alamar ta bashi remote din,da sauri ta mika masa ba tare da ya kalleta ba yace"matso ki ga yadda ake,if u want to change another channel ba sai kin tambaye ni ba,tace to had'i da matsowa gabanshi tana k'okarin dukar da kanta taga yadda zai yi d'an gyalenta ya silalo ya fada saman hannun shi,
Dagowa yayi ya kalleta tana tsaye daga ita sai riga da wando na uniform da sauri tasa hannu ta d'auki gyalen ta fara k'okarin yafawa,tun d'azun yana lura da yadda gyalen keta zamewa hakan yasa shi cewa"ki rolling din shi mana" tace"ai ko nasa bai zama,gashina ne ke da sul6i shiyasa" shiru yayi da alama bata fahimci mi yake nufin tayi da gyalen ba,kaman ance ya kalli tv ya hango wata mata tayi rolling gyale a film din da ake hakan yasa haisam mik'a yatsansa yace"ki yi yadda tayi" da sauri ta juya ta kalli in da ya nuna kafin ta juyo tace to,cuku cukun laga gyalen ta shiga yi sai dai sam ta kasa saboda bata iya ba,ga gyalen ba wani babba bane,ganin yadda take ta fama yasa haisam fara nuna mata yadda zata yi da hannu,can tace"to tunda ka iya ka nad'a man mana,daga nan kagan sai in koya" wani kallo yayi mata, ganin hakan tace"ai shi ba ta6a ni kayi ba ko" shiru yayi ya duk'ar da kansa yana kallon k'asan parlon da alama nazari yake don al'amarin Fatuu saida nazari kam😹.
*💖ASANADIN MAKWABTAKA💖*
_A heart touching love story._
_*BY ZAINAB LALUH📲*_
*DA SUNAN ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN KAI*
*34⃣*
D'agowa yayi yai mata alamar ta duk'u da dogayen yatsun hannunshi,kneel down tayi a gabanshi ahankali yace"ki bud'e gyalen ki d'aura shi asaman kanki" tace "to" yin yadda yace tayi,hannu yasa ya kama ha6ar gyalen ta gefe guda ya janyo shi ta yadda zai fi d'ayar ha6ar tsawo,ba tare da ya ko kalleta ba ya shiga nad'a mata shi,daga k'asan wuyanta ya dan d'aure gyalen don in ba d'aurewar akayi ba bazai tsaya ba,har ya gama hannunshi bai ko ta6a gashin kanta ba,
cikin cool voice d'insa yace"U can get up now,an gama" bata mik'en ba sai ma washe baki da tayi tace"Yaya handsome ya akai kai ka iya kana namiji amman ni ban iya ba,kuma dai ai baka da k'anne balle ace awurin su ka koya" komawa yayi ya jingina bayansa da jikin kujeran fuskarshi a sake yace"ko" tace"eh mana ai kai kad'ai ne anan gidan baka da k'anne,Aunty Saude kuma yar aiki ce...." dan dakatawa tayi alamar tunani kafin taci gaba"ko a wurin ya'yan yayanka Senator ka koya" nodding kai yayi alamar eh, tace"ashe shi yasa ka iya,
to nayi kyau?" ta tambaya tana d'age idanu,hannu yasa ya dauki wayarsa ya shiga camera,mik'o mata wayar yayi "ki duba" kar6ar wayar tayi ta fara kallon kanta aciki lokaci guda ta kyalkyace da dariya"wllh nayi d'an banzan kyau sai kace irin larabawan nan da ke yin wak'a a wata tasha a tv d'in hajiya suma haka kumatunsu ke yi in suka nad'a gyale kaman an tura biredi" yar dariya haisam yayi jin abunda tace,
Mikewa tayi tace"to ka nuna man yadda zan canja kallon,d'agowa yayi ya shiga nuna mata sannan ya mik'a mata ta koma inda ta taso ta fara caccanja channels d'in,in ta fara kallon wannan sai ta canja ta koma wannan shi dai yana ta bin tv d'in da kallo,can ta kamo wata tasha ta turawa saurayi da budurwa suna romance,budurwar nata kakkaucewa shi kuma saurayin na kara jawota kaman wani maye k'okarin saka bakinshi yake a cikin nata da sauri Fatuu tace "A'uzubillahi minash shaitanir rajim,wannan d'an iska ne irin su Gaye.." k'okarin juyowa tayi haisam na ganin hakan yai saurin d'age kansa akan bayan kujeran yana facing sama pretending he's not watching the tv,
"Yaya handsome", fatuu ta kira shi,shiru yayi kaman bai ji ba,ta k'ara kiranshi sai lokacin ya dago ya kalleta had'i da d'an dage gira" ya akai?" turo baki tayi tace"wannan tashar ta yan iska ce wllh ka cire shi,ko kuma in baka iya ba kasa azo acire ta,irin su gaye ne fyade ake yi,kalli ka gani..." ta juya zata nuna mashi lokacin budurwar ta amince mashi har sun had'e bakunansu sun wani rurruke juna,da sauri fatuu tasa tafin hannun hagunta ta kare gefen fuskarta, "ka gani ko,itama ashe yar iska ce,wllh ka daina kallon irin wannan kar kaima su maida kai d'an iska kai da ba ruwanka atoh" still haisam yayi ya d'an daure fuska,duk da tun farko taso bashi dariya,
jin abunda tace yasashi cewa"don kin ganshi sai aka ce maki ina kalla",
"to amman kai kasa ko?" girgiza mata kai yayi Calmly yace"haka suke",
"a cikin dish din?" kai kawai ya daga mata,ta6e baki tayi tace"so suke su iskanta mutane,Allah ya shirye su,don Allah yaya handsome duba man kaga sun daina"ta fad'a har lokacin hannunta na kange da gefen fuskanta,
D'aga idanunsa yayi ya d'an kalli tv kafin ya maida idon kanta"to mi ya kai ki nan,ba inda ake yin hausa kika ce kina son kalla ba?" ya yi maganar fuskarsa ad'an daure,da sauri tace"gani nayi su duk basu wani sabon abu fa shine nike neman tashar yan indiyawa kawae sai gani nayi na fad'o awannan,k'ilan ma wllh su suka ja ni na kamo nan don inga iskancin da suke",
yar harara ya wurga mata yace"jiyan ma inda kika je ai jan ki akai ko" da sauri ta sunnar da kai k'asa,can ta d'an dago idanunta taga ita yake kallo hakan yasa ta d'ago kan gaba daya tana kallonshi itama,sigh yayi kafin ya fad'i mata lambar da zata kamo Mbc Bollywood d'in,da sauri ta juya ta canja sai gashi ta kamo ana yin wakar india,gaba daya ta maida hankalinta kan tv d'in ta fara d'an jujjuya kanta tana yin rawar itama,
"Don Allah yaya handsome ka maida Tauraruwa ko Hijira suma duk hausa ake yi" ba tare da ya dago ba yasa hannu ya dauki remote din ya mik'o mata,bin shi tayi da ido ba tare da ta taso ba,hakan yasa ya dago yace"ki zo ki amsa mana" tashi tayi ta nufesa tsayawa tsaye tayi a gabansa bayan ta kar6i remote d'in tace"nifa ban san ya ake yi ba,bamu da dish agidanmu" dagowa yayi da d'an mamaki ya kalleta,to in basu dasu ya akai duk tasan channels din da ta fadi mashi yanzu,kaman tasan mi yake tunani tace"dama a makwabtanmu nike zuwa yin kallo,mu yar tv garemu da vedio to daga baya aka saida vedion aka siyo DVD muna kallon cassette,kuma sai tv din ta lalace aka kaita gyara bayan ta gyaru munci gaba da kallo kuma wai rannan sai aka maido wuta da karfi ta sake lalacewa da aka kai gyara sai aka ce ai ta kone ne,tun daga lokacin ne bamu da kayan kallo,ita kuma banzar Naja'atun da nike zuwa gidansu kallon rannan muka yi fad'a har na falleta da mari shine tayi man gori tace karna k'ara zuwa gidansu kallo,ni kuma sai na daina zuwa don banson inje ayi man wulakanci don ba kyalewa zanyi ba ko innarsu ce tayi man sai na rama ehe,ai dai arziki na Allah ne suma ba finmu sukai ya basu ba" ta k'arasa ranta a 6ace ta kumbura baki da alama abun yayi mata ciwo,ganin haisam din yayi shiru yana kallonta yasa da sauri tace"ina nufin fa ada lokacin da banjin magana shine ba zan kyalen ba,ni yanzu bama ruwana dasu,anan gidan nike yin kallo in na zo wurin hajiya,kuma kai naga abun naka ba irin nata bane shiyasa bansan ya zanyi amfani da shi ba",
Sigh haisam yayi Calmly
yace"kome ta maki laifin ki ne miyasa zaki mare ta,ke komae aka yi maki sai bugu" ya k'arasa maganar ya dan 6ata fuska,ganin haka yasa fatuu marairaicewa tana nannok'e kai muryarta kaman zata yi kuka tace"to ai ita ta ja ni fa,raina man wayo tayi ni kuma naji bazan iya hakuri ba,kai ma rannan dana yi maka ba daidai ba ai mari na kayi ko amaimakon kayi hakuri",
"Oh kinma san ba daidai ki kai man ba har na mare ki,amman still kika jefan man glass" ganin kaman ransa a 6ace yayi maganar yasa da sauri tace"Don Allah kayi hakuri,na fa gaya maka wllh marin ne mai zafi kayi man,amman yanzu ai na bari ko"har kwalla sun taru a idonta,ga rashin ji ga saurin kuka,
Jimm ya d'an yi kafin ya mik'a mata hannu alamar ta bashi remote din,da sauri ta mika masa ba tare da ya kalleta ba yace"matso ki ga yadda ake,if u want to change another channel ba sai kin tambaye ni ba,tace to had'i da matsowa gabanshi tana k'okarin dukar da kanta taga yadda zai yi d'an gyalenta ya silalo ya fada saman hannun shi,
Dagowa yayi ya kalleta tana tsaye daga ita sai riga da wando na uniform da sauri tasa hannu ta d'auki gyalen ta fara k'okarin yafawa,tun d'azun yana lura da yadda gyalen keta zamewa hakan yasa shi cewa"ki rolling din shi mana" tace"ai ko nasa bai zama,gashina ne ke da sul6i shiyasa" shiru yayi da alama bata fahimci mi yake nufin tayi da gyalen ba,kaman ance ya kalli tv ya hango wata mata tayi rolling gyale a film din da ake hakan yasa haisam mik'a yatsansa yace"ki yi yadda tayi" da sauri ta juya ta kalli in da ya nuna kafin ta juyo tace to,cuku cukun laga gyalen ta shiga yi sai dai sam ta kasa saboda bata iya ba,ga gyalen ba wani babba bane,ganin yadda take ta fama yasa haisam fara nuna mata yadda zata yi da hannu,can tace"to tunda ka iya ka nad'a man mana,daga nan kagan sai in koya" wani kallo yayi mata, ganin hakan tace"ai shi ba ta6a ni kayi ba ko" shiru yayi ya duk'ar da kansa yana kallon k'asan parlon da alama nazari yake don al'amarin Fatuu saida nazari kam😹.
*💖ASANADIN MAKWABTAKA💖*
_A heart touching love story._
_*BY ZAINAB LALUH📲*_
*DA SUNAN ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN KAI*
*34⃣*
D'agowa yayi yai mata alamar ta duk'u da dogayen yatsun hannunshi,kneel down tayi a gabanshi ahankali yace"ki bud'e gyalen ki d'aura shi asaman kanki" tace "to" yin yadda yace tayi,hannu yasa ya kama ha6ar gyalen ta gefe guda ya janyo shi ta yadda zai fi d'ayar ha6ar tsawo,ba tare da ya ko kalleta ba ya shiga nad'a mata shi,daga k'asan wuyanta ya dan d'aure gyalen don in ba d'aurewar akayi ba bazai tsaya ba,har ya gama hannunshi bai ko ta6a gashin kanta ba,
cikin cool voice d'insa yace"U can get up now,an gama" bata mik'en ba sai ma washe baki da tayi tace"Yaya handsome ya akai kai ka iya kana namiji amman ni ban iya ba,kuma dai ai baka da k'anne balle ace awurin su ka koya" komawa yayi ya jingina bayansa da jikin kujeran fuskarshi a sake yace"ko" tace"eh mana ai kai kad'ai ne anan gidan baka da k'anne,Aunty Saude kuma yar aiki ce...." dan dakatawa tayi alamar tunani kafin taci gaba"ko a wurin ya'yan yayanka Senator ka koya" nodding kai yayi alamar eh, tace"ashe shi yasa ka iya,
to nayi kyau?" ta tambaya tana d'age idanu,hannu yasa ya dauki wayarsa ya shiga camera,mik'o mata wayar yayi "ki duba" kar6ar wayar tayi ta fara kallon kanta aciki lokaci guda ta kyalkyace da dariya"wllh nayi d'an banzan kyau sai kace irin larabawan nan da ke yin wak'a a wata tasha a tv d'in hajiya suma haka kumatunsu ke yi in suka nad'a gyale kaman an tura biredi" yar dariya haisam yayi jin abunda tace,
Mikewa tayi tace"to ka nuna man yadda zan canja kallon,d'agowa yayi ya shiga nuna mata sannan ya mik'a mata ta koma inda ta taso ta fara caccanja channels d'in,in ta fara kallon wannan sai ta canja ta koma wannan shi dai yana ta bin tv d'in da kallo,can ta kamo wata tasha ta turawa saurayi da budurwa suna romance,budurwar nata kakkaucewa shi kuma saurayin na kara jawota kaman wani maye k'okarin saka bakinshi yake a cikin nata da sauri Fatuu tace "A'uzubillahi minash shaitanir rajim,wannan d'an iska ne irin su Gaye.." k'okarin juyowa tayi haisam na ganin hakan yai saurin d'age kansa akan bayan kujeran yana facing sama pretending he's not watching the tv,
"Yaya handsome", fatuu ta kira shi,shiru yayi kaman bai ji ba,ta k'ara kiranshi sai lokacin ya dago ya kalleta had'i da d'an dage gira" ya akai?" turo baki tayi tace"wannan tashar ta yan iska ce wllh ka cire shi,ko kuma in baka iya ba kasa azo acire ta,irin su gaye ne fyade ake yi,kalli ka gani..." ta juya zata nuna mashi lokacin budurwar ta amince mashi har sun had'e bakunansu sun wani rurruke juna,da sauri fatuu tasa tafin hannun hagunta ta kare gefen fuskarta, "ka gani ko,itama ashe yar iska ce,wllh ka daina kallon irin wannan kar kaima su maida kai d'an iska kai da ba ruwanka atoh" still haisam yayi ya d'an daure fuska,duk da tun farko taso bashi dariya,
jin abunda tace yasashi cewa"don kin ganshi sai aka ce maki ina kalla",
"to amman kai kasa ko?" girgiza mata kai yayi Calmly yace"haka suke",
"a cikin dish din?" kai kawai ya daga mata,ta6e baki tayi tace"so suke su iskanta mutane,Allah ya shirye su,don Allah yaya handsome duba man kaga sun daina"ta fad'a har lokacin hannunta na kange da gefen fuskanta,
D'aga idanunsa yayi ya d'an kalli tv kafin ya maida idon kanta"to mi ya kai ki nan,ba inda ake yin hausa kika ce kina son kalla ba?" ya yi maganar fuskarsa ad'an daure,da sauri tace"gani nayi su duk basu wani sabon abu fa shine nike neman tashar yan indiyawa kawae sai gani nayi na fad'o awannan,k'ilan ma wllh su suka ja ni na kamo nan don inga iskancin da suke",
yar harara ya wurga mata yace"jiyan ma inda kika je ai jan ki akai ko" da sauri ta sunnar da kai k'asa,can ta d'an dago idanunta taga ita yake kallo hakan yasa ta d'ago kan gaba daya tana kallonshi itama,sigh yayi kafin ya fad'i mata lambar da zata kamo Mbc Bollywood d'in,da sauri ta juya ta canja sai gashi ta kamo ana yin wakar india,gaba daya ta maida hankalinta kan tv d'in ta fara d'an jujjuya kanta tana yin rawar itama,