Sashe 28
Asanadin Makwabtaka Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
"Hhhh ai ita da kanta take cewa tana da iyaka tsakanina da kai,shiyasa duk abu in ya dangance ka bata jayayya" murmushin jin dadin maganar Haisam yayi,shi kanshi Abbas nada matukar muhimmanci a wurinsa amininsa ne wanda ya zama tamkar dan'uwansa kowa nashi yasan da shi,sun shaku sosae ta yarda zai yi wuya su kwana su wuni ba tare da daya yasa dayan a ido ba indae har suna a gari,in kuwa haisam na Abuja Abbas yaje to a gidansu yake zama koda ma bai a Abujan Abbas din na sauka a gidansu,sai dai ko wani abu da ya danganci aikinsu yaje wanda aka kama masu hotel room shima in yaji bai ra'ayin zama a hotel din sai ya tafi gidan Senator Alee Adamu Zakee,
Hannu Abbas yasa a Aljihun gaban rigarsa ya fiddo wayansa wadda tun suna hira yake jin karan notifications,ganin sakonni nata shigowa har lokacin yasa shi fadin"dadi na da zuwa gidan hajiya kenan",
"What" haisam ya tambaya ba tare da ya dago ba,
"Internet access mana,daga mutum ya kunna wi-fi sai yaita browse and chat for free" dan jinjina kai haisam yayi yace"da alama ma tun kafin kazo kai turning wi-fin on,don tun dazun nike jin notifications tone"
kyalkyacewa da daria Abbas yayi"tun a mota kafin in karaso na kunna" dan d'ago kai haisam yayi ya kalli Abbas yace"lalle ka cika son banza Abbas,amman soon zaka fara biya"
"ah haba dae,nima fa Senator nan babana ne,ya za'ace mutum da abun babansa sai ya biya,
"wannan ba kayan Senator bane na haitham ne" haisam ya bashi amsa,
"Amman da kai da kaya naga dae ai duk mallakar wuya ne ko" Abbas dake ta dariya ya fada,girgiza kai haisam yayi daga haka ya juya yaci gaba da abunda yake cikin computer, shi kuma Abbas ya maida hankali kan wayarsa da sakonni keta faman shigowa.
Tsaye fatuu tayi a bakin Fence Door din part din haisam tsawon wasu mintuna cike da fargabar karasawa wurin shin don ranta ya bata cewa yana nan ganin mota fake a kwanar gate din gidan,ba komae take ma zullumi ba face karfa yasa a kamata daga nan ayi gidan yarin ko kuma hajia tazo ta ganta asirinta ya tonu,hakan yasa ta kasa shiga tuntuni sai faman wasi-wasi take a cikin ranta,can dae tayi shahada ta shige tana tafiya cikin sanda tana waigen bayanta har tazo bakin balcony a hankali ta tattaka ta haye sai kuma tai tsaye anan ta kasa tunkaran kopan don ba karamin bugu kirjinta ke yi ba,matsawa tayi saitin windown parlourn nashi da niyyar ta hango ciki taga ko yana nan sai dae kuma ta kasa hango komae sai ma kanta da take gani a jikin glass din tamkar tana kallon madubi,
Abbas ne ya dago da niyyar yima haisam magana karaf idanunsa suka hango masa fatuu sakamakon blinds din windown dake adan zuge,tayi tsaye ta kasa karasowa sai faman zare ido take tana kallon kanta ta cikin glass din hadi da waige-waigen bayanta tsoronta kar hajia ta shigo sashen,
Abbas ne yace"Zakee wacece wannan?ba tare da ya dago ba yace"wa kenan?
"Ina nufin waccan yarinyar dake tsaye gaban window" sai lokacin ya dago tare da kai dubansa kan window din,kura mata ido yayi yana kokarin tuna inda yasan face din,lokaci guda ya gane yarinyar,"what d hell is she doing here.. ya fada acikin ransa,shikam Abbas sai ya kalli fatuu sai kuma ya kalli haisam ganin yanayin fuskarsa ya dan canja yasa shi cewa"kasanta ne? girgiza masa kai yayi alamar a'a,kafin yace"may be wurin hajia tazo,inba hakan ba,bama za'a barta ta shigo ba" gyada kai Abbas yayi alamar gamsuwa sai kuma yace"kilan irin yan gudun hijira din nan ne dake yawon neman taimako,to amman miya kawota nan gashi kaman bata da gaskia,kasan fa wasun su da sun samu chance sai suyi ma mutum sata,kwanaki haka akayi wani case a estate dinmu na wata yarinya very young daga shiga neman taimako tayi attempting yin sata,da aka kama ta shine tai confessing wai mom dinta ke tura su gidaje bara daga nan in sun gan abu mai amfani su daukko",
Maida idanunsa yayi kan computer kafin yace"Allah ya kyauta" mikewa Abbas yayi yana fadin bari yaje yaga mi take yi a wajen,daidai lokacin kuma fatuu ta bar gaban windown don ta kasa hango ciki kanta kawai take gani,ta nufi kopar shiga falon kirjinta na cigaba da bugawa da karfi, daidai lokacin da ta kai hannu zata kama handle din kopan aka bude,zaro ido tayi cike da razana lokacin da suka hada ido da Abbas,aikuwa da gudun tsiya ta juya saura kadan ta wuntsila wurin sauka,Abbas na fadin"ke,ke,ina ai tuni ta fice daga part din,juyawa yayi ciki yana fadin"dama da ganinta bata da gaskia kaga tana ganina ta tsere,ya kamata ayi ma securityn can magana su bar barin irinsu suna shigowa" ya karasa maganar lokacin da yake kokarin zama,shidae haisam gyada mashi kai kawae yayi alamar toh,
Kan kace mi fatuu ta kai gida ko Amadu dake sallamar yara masu siyayya bai ga sanda ta shige gidan ba,can karshen dan gadonta ta haye tana ta faman sauke numfashi hannunta na dama dafe da saitin zuciyarta don ba karamin gudu tayi ba ta tsorata sosae lokacin da Abbas ya bude kopan,dama a d'arare take.
Abbas ya dan dago daga jinginar da yayi jikin kujera yana duba agogon wrist dinsa kafin yace"I think i will take my leave now zakee" dagowa haisam yayi ya jingina bayansa da kujera yana kallon Abbas "nayi tunanin za kai magrib anan it's almost time" sigh Abbas ya yi yace"anya kuwa, nayi ma feenah alkawarin ina gida za'ai magrib duk da yanzu ma time ya kure,banso tayi fushi" ya karasa maganar yana murmushi,
shikam haisam dan waro idanu yayi cike da mamaki"yaushe kenan ka fara tsoron fushin Nafeesat? tuntsirewa da daria Abbas yayi"A yau din nan,kasan mata sun iya tsiya ba kamar in ka 6ata masu rai sun san ta yadda zasu rama,yadda na dawo daga tafiyar nan ai kaga bazan so in 6ata mata rai ba kar sai anjima in zama kamar d'an maraya tunda nidae ba yan tsallake tsallake nike ba,a iya ta halalin na tsaya...."tun kafin ya karasa Haisam ya d'aure fuska hadi da juyar da kansa gefe guda yana girgiza shi,ganin yadda yayi yasa Abbas kara tuntsirewa da wata yar iskar daria,dama yasan haisam din kunyar irin wadannan maganganun yake,shi kuma gashi bakinshi a sake yake wurin yin irin maganganun ya cigaba da cewa"ko da yake kaifa ba sanin yadda abun yake kai ba balle ka fahim....." da sauri haisam ya rarumi throw pillow ya jefa ma Abbas yana fadin"Go Abbas,Just go pls" sosai Abbas keta daria ya fara kokarin mikewa tsaye yana fadin"komai ka nuna kai mai kunya ne,bari kai auren mugani" shi dai still yayi yana kallonshi ganin ya mike yace"ba zaka shiga ku gaisa da hajia ba?" Abbas yace"next time",
gyada kai ya yi"in tace ta ganka baka shiga kun gaisa ba zan fada mata saboda kar matarka tayi fushi ne ka ki zuwa ka gaida ta",
"ah ai sai dae in kaine zaka fada mata nazo,tunda bata ganni ba ko ride dina na a wajen gate" dan murmushi haisam yayi yace"I don't have to..da kanta tana zaune zata gan kazo gidan" haisam na fadin hakan Abbas ya fahimci abunda yake nufi hannu yasa ya dafe forehead dinshi"Oh namanta da CCTV fa,tabb dole kam inje in gaidata kar nayi babban laifi,amman fa in na koma gida feenah bata saurare ni ba wllh kiranka zanyi kamata bayanin kai ka rike ni" harararsa kawae haisam yayi ya yunkura ya mike don kiran magrib da aka fara,patting shoulder dinshi Abbas yayi yana ci gaba da tabbatar mashi da zai kirashi indai feenah bata saurareshi ba a haka suka fice zuwa masallacin gidan.
Atare suka shigo falon hajia bayan gama sallar magrib,kujera 2 seater haisam ya nufa ya fada samanta ya dan kwanta yayin da Abbas ya zauna saman one seater yana facing din haisam,ganin hajiyan bata a falon yasa Abbas cewa"ina hajiyan ne? watsa hannuwa haisam yayi alamar oho,sai kuma yace"kilan bata gama sallan ba kasan tana dan dadewa" Abbas yace"pls to ka kira ta mana kasan fa ina sauri ne" kura masa ido haisam yayi kaman bazai tanka sa ba sai kuma yace"badai matsalanka feenah bace,to ka kira nin if she denies u..." da sauri Abbas ya katseshi"akwae abunda nike so zan siya a hanya ne" haisam dake ta kallon shi yace"harda bribe kenan zaka bayar,nasan bai wuce chicken karka damu nasan inda zaka samu wannan koda tsakiyan dare ne" ya karasa maganar yana wani irin murmushin rainin wayo,shikam Abbas dan buga kafa yayi a kule yace"pls zakee do call her" hannu haisam yasa yana shafa beard dinsa kafin calmly yace"anya Abbas..." da sauri Abbas ya katseshi"halan ni jarababbe ne zaka ce,mu barshi a hakan idan kayi aure mayi wannan maganar ni dai pls ka kira man ita,
Hannu Abbas yasa a Aljihun gaban rigarsa ya fiddo wayansa wadda tun suna hira yake jin karan notifications,ganin sakonni nata shigowa har lokacin yasa shi fadin"dadi na da zuwa gidan hajiya kenan",
"What" haisam ya tambaya ba tare da ya dago ba,
"Internet access mana,daga mutum ya kunna wi-fi sai yaita browse and chat for free" dan jinjina kai haisam yayi yace"da alama ma tun kafin kazo kai turning wi-fin on,don tun dazun nike jin notifications tone"
kyalkyacewa da daria Abbas yayi"tun a mota kafin in karaso na kunna" dan d'ago kai haisam yayi ya kalli Abbas yace"lalle ka cika son banza Abbas,amman soon zaka fara biya"
"ah haba dae,nima fa Senator nan babana ne,ya za'ace mutum da abun babansa sai ya biya,
"wannan ba kayan Senator bane na haitham ne" haisam ya bashi amsa,
"Amman da kai da kaya naga dae ai duk mallakar wuya ne ko" Abbas dake ta dariya ya fada,girgiza kai haisam yayi daga haka ya juya yaci gaba da abunda yake cikin computer, shi kuma Abbas ya maida hankali kan wayarsa da sakonni keta faman shigowa.
Tsaye fatuu tayi a bakin Fence Door din part din haisam tsawon wasu mintuna cike da fargabar karasawa wurin shin don ranta ya bata cewa yana nan ganin mota fake a kwanar gate din gidan,ba komae take ma zullumi ba face karfa yasa a kamata daga nan ayi gidan yarin ko kuma hajia tazo ta ganta asirinta ya tonu,hakan yasa ta kasa shiga tuntuni sai faman wasi-wasi take a cikin ranta,can dae tayi shahada ta shige tana tafiya cikin sanda tana waigen bayanta har tazo bakin balcony a hankali ta tattaka ta haye sai kuma tai tsaye anan ta kasa tunkaran kopan don ba karamin bugu kirjinta ke yi ba,matsawa tayi saitin windown parlourn nashi da niyyar ta hango ciki taga ko yana nan sai dae kuma ta kasa hango komae sai ma kanta da take gani a jikin glass din tamkar tana kallon madubi,
Abbas ne ya dago da niyyar yima haisam magana karaf idanunsa suka hango masa fatuu sakamakon blinds din windown dake adan zuge,tayi tsaye ta kasa karasowa sai faman zare ido take tana kallon kanta ta cikin glass din hadi da waige-waigen bayanta tsoronta kar hajia ta shigo sashen,
Abbas ne yace"Zakee wacece wannan?ba tare da ya dago ba yace"wa kenan?
"Ina nufin waccan yarinyar dake tsaye gaban window" sai lokacin ya dago tare da kai dubansa kan window din,kura mata ido yayi yana kokarin tuna inda yasan face din,lokaci guda ya gane yarinyar,"what d hell is she doing here.. ya fada acikin ransa,shikam Abbas sai ya kalli fatuu sai kuma ya kalli haisam ganin yanayin fuskarsa ya dan canja yasa shi cewa"kasanta ne? girgiza masa kai yayi alamar a'a,kafin yace"may be wurin hajia tazo,inba hakan ba,bama za'a barta ta shigo ba" gyada kai Abbas yayi alamar gamsuwa sai kuma yace"kilan irin yan gudun hijira din nan ne dake yawon neman taimako,to amman miya kawota nan gashi kaman bata da gaskia,kasan fa wasun su da sun samu chance sai suyi ma mutum sata,kwanaki haka akayi wani case a estate dinmu na wata yarinya very young daga shiga neman taimako tayi attempting yin sata,da aka kama ta shine tai confessing wai mom dinta ke tura su gidaje bara daga nan in sun gan abu mai amfani su daukko",
Maida idanunsa yayi kan computer kafin yace"Allah ya kyauta" mikewa Abbas yayi yana fadin bari yaje yaga mi take yi a wajen,daidai lokacin kuma fatuu ta bar gaban windown don ta kasa hango ciki kanta kawai take gani,ta nufi kopar shiga falon kirjinta na cigaba da bugawa da karfi, daidai lokacin da ta kai hannu zata kama handle din kopan aka bude,zaro ido tayi cike da razana lokacin da suka hada ido da Abbas,aikuwa da gudun tsiya ta juya saura kadan ta wuntsila wurin sauka,Abbas na fadin"ke,ke,ina ai tuni ta fice daga part din,juyawa yayi ciki yana fadin"dama da ganinta bata da gaskia kaga tana ganina ta tsere,ya kamata ayi ma securityn can magana su bar barin irinsu suna shigowa" ya karasa maganar lokacin da yake kokarin zama,shidae haisam gyada mashi kai kawae yayi alamar toh,
Kan kace mi fatuu ta kai gida ko Amadu dake sallamar yara masu siyayya bai ga sanda ta shige gidan ba,can karshen dan gadonta ta haye tana ta faman sauke numfashi hannunta na dama dafe da saitin zuciyarta don ba karamin gudu tayi ba ta tsorata sosae lokacin da Abbas ya bude kopan,dama a d'arare take.
Abbas ya dan dago daga jinginar da yayi jikin kujera yana duba agogon wrist dinsa kafin yace"I think i will take my leave now zakee" dagowa haisam yayi ya jingina bayansa da kujera yana kallon Abbas "nayi tunanin za kai magrib anan it's almost time" sigh Abbas ya yi yace"anya kuwa, nayi ma feenah alkawarin ina gida za'ai magrib duk da yanzu ma time ya kure,banso tayi fushi" ya karasa maganar yana murmushi,
shikam haisam dan waro idanu yayi cike da mamaki"yaushe kenan ka fara tsoron fushin Nafeesat? tuntsirewa da daria Abbas yayi"A yau din nan,kasan mata sun iya tsiya ba kamar in ka 6ata masu rai sun san ta yadda zasu rama,yadda na dawo daga tafiyar nan ai kaga bazan so in 6ata mata rai ba kar sai anjima in zama kamar d'an maraya tunda nidae ba yan tsallake tsallake nike ba,a iya ta halalin na tsaya...."tun kafin ya karasa Haisam ya d'aure fuska hadi da juyar da kansa gefe guda yana girgiza shi,ganin yadda yayi yasa Abbas kara tuntsirewa da wata yar iskar daria,dama yasan haisam din kunyar irin wadannan maganganun yake,shi kuma gashi bakinshi a sake yake wurin yin irin maganganun ya cigaba da cewa"ko da yake kaifa ba sanin yadda abun yake kai ba balle ka fahim....." da sauri haisam ya rarumi throw pillow ya jefa ma Abbas yana fadin"Go Abbas,Just go pls" sosai Abbas keta daria ya fara kokarin mikewa tsaye yana fadin"komai ka nuna kai mai kunya ne,bari kai auren mugani" shi dai still yayi yana kallonshi ganin ya mike yace"ba zaka shiga ku gaisa da hajia ba?" Abbas yace"next time",
gyada kai ya yi"in tace ta ganka baka shiga kun gaisa ba zan fada mata saboda kar matarka tayi fushi ne ka ki zuwa ka gaida ta",
"ah ai sai dae in kaine zaka fada mata nazo,tunda bata ganni ba ko ride dina na a wajen gate" dan murmushi haisam yayi yace"I don't have to..da kanta tana zaune zata gan kazo gidan" haisam na fadin hakan Abbas ya fahimci abunda yake nufi hannu yasa ya dafe forehead dinshi"Oh namanta da CCTV fa,tabb dole kam inje in gaidata kar nayi babban laifi,amman fa in na koma gida feenah bata saurare ni ba wllh kiranka zanyi kamata bayanin kai ka rike ni" harararsa kawae haisam yayi ya yunkura ya mike don kiran magrib da aka fara,patting shoulder dinshi Abbas yayi yana ci gaba da tabbatar mashi da zai kirashi indai feenah bata saurareshi ba a haka suka fice zuwa masallacin gidan.
Atare suka shigo falon hajia bayan gama sallar magrib,kujera 2 seater haisam ya nufa ya fada samanta ya dan kwanta yayin da Abbas ya zauna saman one seater yana facing din haisam,ganin hajiyan bata a falon yasa Abbas cewa"ina hajiyan ne? watsa hannuwa haisam yayi alamar oho,sai kuma yace"kilan bata gama sallan ba kasan tana dan dadewa" Abbas yace"pls to ka kira ta mana kasan fa ina sauri ne" kura masa ido haisam yayi kaman bazai tanka sa ba sai kuma yace"badai matsalanka feenah bace,to ka kira nin if she denies u..." da sauri Abbas ya katseshi"akwae abunda nike so zan siya a hanya ne" haisam dake ta kallon shi yace"harda bribe kenan zaka bayar,nasan bai wuce chicken karka damu nasan inda zaka samu wannan koda tsakiyan dare ne" ya karasa maganar yana wani irin murmushin rainin wayo,shikam Abbas dan buga kafa yayi a kule yace"pls zakee do call her" hannu haisam yasa yana shafa beard dinsa kafin calmly yace"anya Abbas..." da sauri Abbas ya katseshi"halan ni jarababbe ne zaka ce,mu barshi a hakan idan kayi aure mayi wannan maganar ni dai pls ka kira man ita,