Sashe 57
Asanadin Makwabtaka Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Yalla6ai ka wa Allah da manzonsa ka yafe mana,wllh ba halinmu bane sharrin zuciya ne,amman munyi alkawari bazamu sake yunkurin aikata hakan ga kowacce yar......" tun kafin goga ya rufe baki fatuu ta katseshi a fusace"sa6a lamba(sarar su ce a makaranta da mutum yayi k'arya ko ya fad'i abu ba daidai ba,sai suce sa6a lamba),karyane yalla6ai,wllh k'arya yake lokacin da suke k'okarin yi man fyaden wannan gayen na hanashi cewa yayi wllh sai yayi wai rabonshi da ya samu irin damar tun akan wata hajara,to yalla6ai sunan Akuya ne hajaran ba mutum ba?kar ka yarda wayo zai maka"ta k'arasa tana ta huci tana hararar goga,kaman zata kai mashi bugu,hannu Dpo ya d'aga mata alamar ta zauna"it's Okey,bazan bari suyi man wayo ba,nagode da bayani"
shi kam Sp khamis d'an juyar da kanshi yayi yana dariya,haisam dai na zaune yayi shiru kanshi na kallon k'asa yanata sauraransu don yasan abunda yafi hakan Fatuu zata fada ne.
*💖A SANADIN MAKWABTAKA💖*
_*(Love and Destiny)*_
_*BY ZAINAB LALUH📲*_
~(Oummu Imam)~
*DA SUNAN ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN KAI*
*4️⃣2️⃣*
Kallonsu Dpo yayi tun kafin ma yayi magana goga yasha jinin jikinshi sai faman zare ido yake,
"Wacece ita hajarar??"zare ido goga yayi ya fara inda inda,hannu Sp ya d'aga zai kwasa mashi mari da sauri goga ya idasa durkushewa yace"zanyi bayani..." sauke hannu Sp yayi fusakarshi a d'aure yace "uhun" alamar yayi magana,
Juyawa yayi ya kalli Dpo"Yalla6ai ita wannan Hajarar wllh ba fyade nayi mata ba,dama ita ta saba,yar talla ce in dae za ka siye abunta to zata baka had'in kai da ka buk'aci hakan,sau d'aya wani abu ya shiga tsakanina da ita,kuma ko lokacin ta riga ta saba kuma tun daga nan ban k'ara yin wani abu da ita ba,an ma dad'e da hakan ta faru,ni yanzu ma wllh bansan a ina take ba ga 6aure nan ka tambayeshi wllh zai fad'a maka gaskiya don shima yasan hajarar kuma shima wani abu ya ta6a shiga tsakaninsu",
gaba d'aya idanunsu suka koma kan 6aure dake ta zaro ido yayi wuri wuri,tun kafin ma a tambayeshi ya fara magana"Wllh yalla6ai duk abunda ya fad'a gaskiya ne,yanzu mu bama musan a ina take ba",
Jinjina kae Dpo yayi,a kausashe ya fara magana"I don't care da ta saba ko bata saba ba,all i know is that kun bada gudummawa wurin lalata rayuwar ita yarinyar,Ku yanzu idan k'anwarku ce ko diyarku zaku so ai mata haka?wato don ita ba wata bace a wurinku shiyasa baku damu da yadda rayuwarta zata kasance ba saboda tsabagen mugunta,kun manta da cewar duk abunda kayi ma yar wani kaima za'ayi ma yarka ko kanwarka ko ma matarka,yanzu idan ku ka auri mata irin ita hajaran na tabbatar bazaku zauna da ita ba,in kuma kun zauna da itan tofa zata rayu ne cikin Wulakanci da kaskanci saboda ta riga ta saida mutuncinta tun awaje bakuyi wannan tunanin ba akan ita hajaran da kuka aikata ma hakan ba saboda son zuciya,kuma da kuke cewa an dade da kuka aikata hakan gareta ai ba bari kukai ba tunda gashi yanzu kunzo kuna yunkurin aikata ma Wata"dakatawa yayi yana maida numfashi,su haisam dae sun natsu suna saurararshi yaci gaba"Addininmu addini ne na yanci,ya bamu damar auren mata daga daya har zuwa hudu,idan son abun kuke why not bazaku yi aure ba...." Fatuu ta katse shi tace"atoh"tayi maganar had'i da gyad'a kae,kallon k'asan ido haisam yayi mata da sauri ta sadda kai,
Dpo ya d'aura"gaba daya kun bi kun lalata rayuwarku,look at u don Allah,sam baku da wani buri kuna matasa masu jini a jika amman kuna neman kashe rayuwarku,ku kalle ni,ku kalli kowa dake wurin nan muma mutane ne kaman ku, inda munso sai muma mu lalata tamu rayuwar amman bamu za6i yin hakan ba don munsan ba hanya bace mai 6ullewa,mun tsaya munyi karatu gashi yanzu muna cin ribarshi,gaba daya munyi aure muna da iyali kowa girmama mu yake,kufa ba wani uba na gari da zai baku auren diyarshi a irin halin da kuke ciki,mutane gudunku suke saboda kun zama tamkar liability a garesu da kun gansu sun san da wuya in baku rok'e su kudi ba,yan siyasa su yi amfani daku don su ci za6e a d'irka maku kwayoyi don kuyi hatsaniyar da zata sa dole su ci,da zarar sun samu mulkin shikenan amfaninku ya k'are a wurinsu,wani kuda ku ganshi sai dae ko a TV,yana can yana jin dadi shi da iyalinshi,Wani fa ko da mahaifiyarka da ta tsugunna ta haifeka har yaci moriyarka kaje magashiyyan rai hannun Allah da sunan kana son ganinshi ya taimaka maka baza'a ta6a bari ka ganshi ba,kana ji kana gani karshe sai dae ta fadi ta mutu a gabanka akan wasu yan Kud'in da dakun tsaya kun gyara rayuwarku wallahi tallahi kunfi karfinsu,ko dama ba duka ba baku rasa wata hanyar da zaku samu,ina maku wannan Nasihar ne ba wai don bani da aikin yi ba ko ba za'a yanke maku hukunci ba,na kuma tabbatar ba lalle ku d'auka ba,sai dae duk wani wanda aka kawo mana nan ina kokarin ganin nayi mashi Nasiha,idan Allah yasa yana da sauran dama agaba in ya gadama yayi amfani da ita in bai gadama ba yayi watsi da ita,Amman mu munfi son ayi amfani da itan don ba dad'i muke ji ba ayi ta kawo mana masu laifi,burinmu kowa ya zamo nagari"d'an dakatawa yayi,a hankali fatuu ta kalli haisam ganin ba ita yake kallo ba yasa ta kalli Dpo tace"Yalla6ai,d'azun naji kace duk kuna da mata da ya'ya,shifa Yaya Handsome bai yi aure ba har yanzu" tun da yayi maganar ashe abun ya tsaya mata,tana son tayi masa magana tsoron kallon da haisam yayi mata d'azun ne yasa tayi shiru,amman sam ta kasa jurewaa saida ta tanka,
d'an Murmushi Dpon ya yi, don daga d'an zaman da suka yi tsaf ya karanci halin Fatuu,
"To ai k'ilan ra'ayin auren ne shi Yaya h......", kasa fad'in sunan yayi don bai fahimci yadda tace ba,kallon haisam yayi"wai ya sunan yake ne?"kafin ya bashi amsa Sp ya rigashi"Haisam ne sunanshi,ita naji kaman Handsome take cewa"ya k'arasa yana dariya, jinjina kai Dpo yayi da d'an murmushi yaci gaba"Yauwa to kilan bai tashi yin auren bane,amman nasan yana da kudin yin auren tunda yana aiki ko"kai ta d'aga"eh yana aiki "gyad'a kai Dpo yayi"to kinga shima yayi karatunshi yana aikinshi,su wad'annan sun ki tsayawa su yi karatun balle suci moriyarshi,kan Naira hamsin sai su fitar ma junansu jini" dan kya6e baki tayi tana kallon su goga,
"Yanzu Sp ina ganin kawae zamuyi filing case d'inne mu mik'a su kotu...." tun kafin ya rufe baki Gaye ya d'aura hannu aka"Don girman Allah yalla6ai ka rufa man asiri,wallahi tallahi ni ba ruwana ba yadda banyi dasu ba akan kar ayi mata ko itama ta fad'i hakan"yana yin shiru Goga ya kar6e"Yalla6ai mun tuba,a yafe mana don Allah zamu yi amfani da nasihar da kayi mana,dama wllh ba wanda ya ta6a zaunar damu ya nuna mana illar abunda muke yi shiyasa...."tun kafin ya rufe baki Dpo ya daka mashi tsawa"karya kake,har ni zaka fad'i ma hakan,duk irin fadakarwar da ake yi ba dare ba rana a kafafen sadarwa, besides,baku da iyayene?ko kana son kace man suna jin dad'in halin da kuka jefa rayuwarku??" shuru goga yayi ya duk'ar da kanshi,sai lokacin haisam ya d'ago ya kallesu tun bayan da aka shigo dasu,Calmly ya fara magana yana nuna gaye"shi wannan babanshi ma is an Imam a Juma'at mosque dake nan Unguwarmu"girgiza kai suka shiga yi gaba dayan su,
"Look at it pls,kana d'an liman kake wannan rayuwar ina amfani don Allah,na tabbatar banda fad'a da yake ma har zubar da kwallarshi bai rasa yi akan ka....."hannu fatuu ta d'an daga alamar zatayi magana,har saida gaban su goga ya fad'i rass duk da basu san abunda zata fad'a ba,kallonta sukai gaba daya Dpo yace"Zarah akwae abunda kike son cewa ne?"
kai ta d'aga mashi"na tuno wani abu ne,ai na fad'i maka shi wannan gayen baiso ba ko,shi wanccan gagon ne ya matsa masa,to lokacin da yace mashi a kyaleni babban laifine sai kuma yace na san gidansu in suka aikata man Asirinsu zai tonu ne,to shi gagon sai cewa yayi wai shi wawa ne da zai bari asirinsu ya tonu,wai akwae abunda zasu yi,shine yace ma gayen ya kawo kunnansa ya rad'a masa wata magana ni dae bansan miya ce mashi ba amman naga gayen ya firgita ya zaro ido yana girgiza mashi kai alamar a'a,to Yalla6ai ka tambayesu kaji miye yace zasu yi man don kusan abunda suke aikatawa in suka yi fyaden don kar a gane su",tun kafin takai k'arshen maganarta cikin gaye yayi wani kuka ji kake kuuuu,gaba daya suka shiga tsantsar tashin hankali,da ka kalli fuskokinsu zaka gane basu da gaskia,
Gaba daya idanun kowa ya dawo kansu alamar su ake jira suyi magana,su kam sai faman zare ido suke,gaye tuni jikinshi ya fara kerma,a hankali goga ke dan ta6a cinyarshi alamar ya natsu amman ina tuni zufa ta fara wanke mashi fuska,
"Bazakuyi magana bane,miye zaku yi mata bayan kun yi mata fyaden wanda bazai sa agane ku ba???"Dpo ne yayi maganar ya tsaresu da ido ba alamun wasa atattare dashi,inda inda suka fara an rasa wanda zai yi magana sai faman zungurin gaye goga ke yi alamar kada ya fad'a,suna cikin hakan ta bayansu ba zato ba tsammani Sp ya shiga faffaska masu mari hannu bibbiyu,gaba dayansu sai da suka baje suna ta faman zabga salati,
Furiously Sp yace"zaku yi magana ko sai ansa ku" gaye ne ya d'ago yana motsa baki kamar zai yi magana,sai dai tsoro ya hanashi,
"Kai naga kafi su gaskia,tell me miye yace zaku yi mata" Dpo ya fad'a yana kallon Gaye,baki na kerma ya soma cewa"Yalla6ai zan fad'i maka gaskiya,amman don Allah na rokeka ka yafe man,wllh ni ba ruwana"kai ya d'aga masa alamar to,kafin yace"ina jinka"
shi kam Sp khamis d'an juyar da kanshi yayi yana dariya,haisam dai na zaune yayi shiru kanshi na kallon k'asa yanata sauraransu don yasan abunda yafi hakan Fatuu zata fada ne.
*💖A SANADIN MAKWABTAKA💖*
_*(Love and Destiny)*_
_*BY ZAINAB LALUH📲*_
~(Oummu Imam)~
*DA SUNAN ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN KAI*
*4️⃣2️⃣*
Kallonsu Dpo yayi tun kafin ma yayi magana goga yasha jinin jikinshi sai faman zare ido yake,
"Wacece ita hajarar??"zare ido goga yayi ya fara inda inda,hannu Sp ya d'aga zai kwasa mashi mari da sauri goga ya idasa durkushewa yace"zanyi bayani..." sauke hannu Sp yayi fusakarshi a d'aure yace "uhun" alamar yayi magana,
Juyawa yayi ya kalli Dpo"Yalla6ai ita wannan Hajarar wllh ba fyade nayi mata ba,dama ita ta saba,yar talla ce in dae za ka siye abunta to zata baka had'in kai da ka buk'aci hakan,sau d'aya wani abu ya shiga tsakanina da ita,kuma ko lokacin ta riga ta saba kuma tun daga nan ban k'ara yin wani abu da ita ba,an ma dad'e da hakan ta faru,ni yanzu ma wllh bansan a ina take ba ga 6aure nan ka tambayeshi wllh zai fad'a maka gaskiya don shima yasan hajarar kuma shima wani abu ya ta6a shiga tsakaninsu",
gaba d'aya idanunsu suka koma kan 6aure dake ta zaro ido yayi wuri wuri,tun kafin ma a tambayeshi ya fara magana"Wllh yalla6ai duk abunda ya fad'a gaskiya ne,yanzu mu bama musan a ina take ba",
Jinjina kae Dpo yayi,a kausashe ya fara magana"I don't care da ta saba ko bata saba ba,all i know is that kun bada gudummawa wurin lalata rayuwar ita yarinyar,Ku yanzu idan k'anwarku ce ko diyarku zaku so ai mata haka?wato don ita ba wata bace a wurinku shiyasa baku damu da yadda rayuwarta zata kasance ba saboda tsabagen mugunta,kun manta da cewar duk abunda kayi ma yar wani kaima za'ayi ma yarka ko kanwarka ko ma matarka,yanzu idan ku ka auri mata irin ita hajaran na tabbatar bazaku zauna da ita ba,in kuma kun zauna da itan tofa zata rayu ne cikin Wulakanci da kaskanci saboda ta riga ta saida mutuncinta tun awaje bakuyi wannan tunanin ba akan ita hajaran da kuka aikata ma hakan ba saboda son zuciya,kuma da kuke cewa an dade da kuka aikata hakan gareta ai ba bari kukai ba tunda gashi yanzu kunzo kuna yunkurin aikata ma Wata"dakatawa yayi yana maida numfashi,su haisam dae sun natsu suna saurararshi yaci gaba"Addininmu addini ne na yanci,ya bamu damar auren mata daga daya har zuwa hudu,idan son abun kuke why not bazaku yi aure ba...." Fatuu ta katse shi tace"atoh"tayi maganar had'i da gyad'a kae,kallon k'asan ido haisam yayi mata da sauri ta sadda kai,
Dpo ya d'aura"gaba daya kun bi kun lalata rayuwarku,look at u don Allah,sam baku da wani buri kuna matasa masu jini a jika amman kuna neman kashe rayuwarku,ku kalle ni,ku kalli kowa dake wurin nan muma mutane ne kaman ku, inda munso sai muma mu lalata tamu rayuwar amman bamu za6i yin hakan ba don munsan ba hanya bace mai 6ullewa,mun tsaya munyi karatu gashi yanzu muna cin ribarshi,gaba daya munyi aure muna da iyali kowa girmama mu yake,kufa ba wani uba na gari da zai baku auren diyarshi a irin halin da kuke ciki,mutane gudunku suke saboda kun zama tamkar liability a garesu da kun gansu sun san da wuya in baku rok'e su kudi ba,yan siyasa su yi amfani daku don su ci za6e a d'irka maku kwayoyi don kuyi hatsaniyar da zata sa dole su ci,da zarar sun samu mulkin shikenan amfaninku ya k'are a wurinsu,wani kuda ku ganshi sai dae ko a TV,yana can yana jin dadi shi da iyalinshi,Wani fa ko da mahaifiyarka da ta tsugunna ta haifeka har yaci moriyarka kaje magashiyyan rai hannun Allah da sunan kana son ganinshi ya taimaka maka baza'a ta6a bari ka ganshi ba,kana ji kana gani karshe sai dae ta fadi ta mutu a gabanka akan wasu yan Kud'in da dakun tsaya kun gyara rayuwarku wallahi tallahi kunfi karfinsu,ko dama ba duka ba baku rasa wata hanyar da zaku samu,ina maku wannan Nasihar ne ba wai don bani da aikin yi ba ko ba za'a yanke maku hukunci ba,na kuma tabbatar ba lalle ku d'auka ba,sai dae duk wani wanda aka kawo mana nan ina kokarin ganin nayi mashi Nasiha,idan Allah yasa yana da sauran dama agaba in ya gadama yayi amfani da ita in bai gadama ba yayi watsi da ita,Amman mu munfi son ayi amfani da itan don ba dad'i muke ji ba ayi ta kawo mana masu laifi,burinmu kowa ya zamo nagari"d'an dakatawa yayi,a hankali fatuu ta kalli haisam ganin ba ita yake kallo ba yasa ta kalli Dpo tace"Yalla6ai,d'azun naji kace duk kuna da mata da ya'ya,shifa Yaya Handsome bai yi aure ba har yanzu" tun da yayi maganar ashe abun ya tsaya mata,tana son tayi masa magana tsoron kallon da haisam yayi mata d'azun ne yasa tayi shiru,amman sam ta kasa jurewaa saida ta tanka,
d'an Murmushi Dpon ya yi, don daga d'an zaman da suka yi tsaf ya karanci halin Fatuu,
"To ai k'ilan ra'ayin auren ne shi Yaya h......", kasa fad'in sunan yayi don bai fahimci yadda tace ba,kallon haisam yayi"wai ya sunan yake ne?"kafin ya bashi amsa Sp ya rigashi"Haisam ne sunanshi,ita naji kaman Handsome take cewa"ya k'arasa yana dariya, jinjina kai Dpo yayi da d'an murmushi yaci gaba"Yauwa to kilan bai tashi yin auren bane,amman nasan yana da kudin yin auren tunda yana aiki ko"kai ta d'aga"eh yana aiki "gyad'a kai Dpo yayi"to kinga shima yayi karatunshi yana aikinshi,su wad'annan sun ki tsayawa su yi karatun balle suci moriyarshi,kan Naira hamsin sai su fitar ma junansu jini" dan kya6e baki tayi tana kallon su goga,
"Yanzu Sp ina ganin kawae zamuyi filing case d'inne mu mik'a su kotu...." tun kafin ya rufe baki Gaye ya d'aura hannu aka"Don girman Allah yalla6ai ka rufa man asiri,wallahi tallahi ni ba ruwana ba yadda banyi dasu ba akan kar ayi mata ko itama ta fad'i hakan"yana yin shiru Goga ya kar6e"Yalla6ai mun tuba,a yafe mana don Allah zamu yi amfani da nasihar da kayi mana,dama wllh ba wanda ya ta6a zaunar damu ya nuna mana illar abunda muke yi shiyasa...."tun kafin ya rufe baki Dpo ya daka mashi tsawa"karya kake,har ni zaka fad'i ma hakan,duk irin fadakarwar da ake yi ba dare ba rana a kafafen sadarwa, besides,baku da iyayene?ko kana son kace man suna jin dad'in halin da kuka jefa rayuwarku??" shuru goga yayi ya duk'ar da kanshi,sai lokacin haisam ya d'ago ya kallesu tun bayan da aka shigo dasu,Calmly ya fara magana yana nuna gaye"shi wannan babanshi ma is an Imam a Juma'at mosque dake nan Unguwarmu"girgiza kai suka shiga yi gaba dayan su,
"Look at it pls,kana d'an liman kake wannan rayuwar ina amfani don Allah,na tabbatar banda fad'a da yake ma har zubar da kwallarshi bai rasa yi akan ka....."hannu fatuu ta d'an daga alamar zatayi magana,har saida gaban su goga ya fad'i rass duk da basu san abunda zata fad'a ba,kallonta sukai gaba daya Dpo yace"Zarah akwae abunda kike son cewa ne?"
kai ta d'aga mashi"na tuno wani abu ne,ai na fad'i maka shi wannan gayen baiso ba ko,shi wanccan gagon ne ya matsa masa,to lokacin da yace mashi a kyaleni babban laifine sai kuma yace na san gidansu in suka aikata man Asirinsu zai tonu ne,to shi gagon sai cewa yayi wai shi wawa ne da zai bari asirinsu ya tonu,wai akwae abunda zasu yi,shine yace ma gayen ya kawo kunnansa ya rad'a masa wata magana ni dae bansan miya ce mashi ba amman naga gayen ya firgita ya zaro ido yana girgiza mashi kai alamar a'a,to Yalla6ai ka tambayesu kaji miye yace zasu yi man don kusan abunda suke aikatawa in suka yi fyaden don kar a gane su",tun kafin takai k'arshen maganarta cikin gaye yayi wani kuka ji kake kuuuu,gaba daya suka shiga tsantsar tashin hankali,da ka kalli fuskokinsu zaka gane basu da gaskia,
Gaba daya idanun kowa ya dawo kansu alamar su ake jira suyi magana,su kam sai faman zare ido suke,gaye tuni jikinshi ya fara kerma,a hankali goga ke dan ta6a cinyarshi alamar ya natsu amman ina tuni zufa ta fara wanke mashi fuska,
"Bazakuyi magana bane,miye zaku yi mata bayan kun yi mata fyaden wanda bazai sa agane ku ba???"Dpo ne yayi maganar ya tsaresu da ido ba alamun wasa atattare dashi,inda inda suka fara an rasa wanda zai yi magana sai faman zungurin gaye goga ke yi alamar kada ya fad'a,suna cikin hakan ta bayansu ba zato ba tsammani Sp ya shiga faffaska masu mari hannu bibbiyu,gaba dayansu sai da suka baje suna ta faman zabga salati,
Furiously Sp yace"zaku yi magana ko sai ansa ku" gaye ne ya d'ago yana motsa baki kamar zai yi magana,sai dai tsoro ya hanashi,
"Kai naga kafi su gaskia,tell me miye yace zaku yi mata" Dpo ya fad'a yana kallon Gaye,baki na kerma ya soma cewa"Yalla6ai zan fad'i maka gaskiya,amman don Allah na rokeka ka yafe man,wllh ni ba ruwana"kai ya d'aga masa alamar to,kafin yace"ina jinka"