← Book details Sooraj Part 2 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 90 OF 91

Sashe 90

Sooraj Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Sosai suke kissing ɗin juna hartakai ga tsayuwa naneman gagaransu, hakan yasa ya ɗauketa suka shige cikin falo, kai tsaye akan gado ya shumfuɗeta, rigar jikinsa danata ya zare, tare dayi musu light off na hasken ɗakin,  haɗuwar naked skin ɗinsu waje ɗaya shiya ƙara zafafa matsanancin sha'awar juna azuƙatansu.    Yau salon nasu ya banbanta dana kullum, hakan yasa gaba ɗaya suka manta duniyar da suke,  cikin wani irin yanayi mai kama da shiɗewa take fusgar numfashi da ƙyar, ahankali ta buɗe bakinta yayinda idanunta suka cika  da ƙwalla,   yanayin yanda yake ƙara shigewa cikin jikinta da kuma yanda yake groaning su suka sanya hawayen dake cikin idanunta gangarowa,  ita kanta batasan hawayen na menene ba saidai zata iya dangantasa da cewar yanayin da take ciki ne yasanyasu fitowa,  hannunsa yasanya inda ya rungumota sosai, bakinsa daya kasa rufuwa tun ɗazun ya ɗaura akan nata, lokaci guda suka sake shiɗewa,      ita kanta bazata iya misalta irin daɗin dayake jiyar da ita ba, wanda har yakai ga tanajin wani irin abu na yawo acikin kanta,  shikuwa Sooraj kwata kwata nutsuwa da tunaninsa basa jikinsa,  haka yakejinsa kamar yana swimming cikin kogin zuma, sai yaji yanason ƙyaleta sai kuma yaji sam bazai iyaba, kasancewar daɗin dayakeji ya zarce misali.
Sam bazata iya sanin yaushe kuma tayaya bacci ya ɗaukesu ba, haka sukayi bacci yana cikin jikinta, inda take ƙasansa shikuma yana sama,  bacci sukayi cikin matsanancin soyayyar juna.
Washe gari da safe kuwa tunda wuri ta shirya inda, ta ɗauki duk wani abun buƙatarta wanda zata buƙata wajen exam din,  shida kansa yabata break taci, kana ya ɗauketa suka tafi makarantar.
Awansu ɗaya da rabi acikin babban examination hall ɗin suka kammala zana jarabawar tasu ta Biology, koda suka fito daga jarabawan hira suka ɗan taɓa dasu Nasmah kafun daga bisani yazo da kansa ya ɗauketa, sosai tasha mamaki ganin sunnufi wata hanya daban bana gidan Oummu ba,  maigadine ya wangale musu gate, inda ya tura hancin motar cikin gidan, ganinsu acikin gidan dasu Oummu suka taɓa kawota yasa ta ɗan zaro ido cikin yanayi na mamaki tace.
"Mezamuyi anan?."
Hannunta yakama suka shiga cikin gidan,  saida suka kawo har tsakiyan falon kafun yasanya hannuwansa ya dafa shoulder ɗinta cikin kulawa yace.
"Mundawo nan gidan, nanne gidanmu, kuma anan zamuyi rayuwa, ko bakyaso?."
Murmushi tayi tare dayin hugging É—insa, ahankali tace.
"Inaso sosai"
Shida kansa yayi mata wanka inda ya samata wasu kaya marar nauyi. Gaba ɗaya wunin ranan atare sukayi inda sosai yake maida hankali wajen sauraran shagwaɓan da taketa zuba masa.
Tayaya zai misalta irin matsanancin son dayake mata? yanajin shaƙuwarsu acikin jininsa, sosai yake mata wani irin so da babu kamarsa aduniya,  akanta zai iyayin komai, yanasonta fiye da yanda yakeson ransa.
***
Sosai zamanta dashi keyi mata dadi, yayinda kullum shike kaita exam yakuma dawo da ita, inda yau sukayi geography wanda kuma shine papern ƙarshe.
Tunda ya ɗaukota a school ɗin ya lura da cewar kamar batajin daɗi, hakan yasa yaketa tattalinta,  maimakon ya wuce da ita gida, kai tsaye sai yawuce da ita, unguwar wuse zone 4 inda tuni yasayawa mahaifinta gida anan harma sun dawo, can yakaita daganan yakoma wajen aikinsa,  haka ta wuni agidan tana dariyan Inna Ma'u, don kuwa duk jimawan Inna Ma'un agidan baisa tadaina halinnata ba, haka nan take kullum ci wannan sha wancan, bakinta baya taɓa zama shiru, inta ritsa apples saitaci guda biyar atake,  sannan sai jarababben son kallon tsiya inta ɗaura idanunta akan tv, bata ƙaunar abun da zaisa ta kawar dasu.
Sai da akayi sallan isha sannan yazo ya É—auketa.
Washe gari da safe kuwa mutanen Maiduguri sukayiwa gidan nata tsinke,  sosai tacika da tsananin farinciki, haka Aunty Ounnaisa takawo mata kayayyakin gyara na shuwa masu masifar kyau da tsada,  ita da kanta takaisu gidan Oummu dan su gaisa, sosai Oummu taji daɗin zuwansu,   haka sukayi hira sosai,  kwanansu ɗaya suka bi jirgi suka koma Maiduguri.

**
Alhamdulillah jikin Pharouk yanata samun sauƙi, inda yake samun kyakkyawar kulawa daga wajen doctors,   harzuwa yanzu nadama ne cike fal azuciyarsa, tabbas yayi danasani mai tsanani, inda kuma yaƙudurta aransa cewa, koda yagama warkewa zai cigaba da zama a Germany bazai koma Nigeria ba,  cikin ikon Allah kuma sauƙi nata samuwa masa, inda iyayensa  suka yanke shawaran cewa dazaran yagama samun sauƙi zasu ɗaura masa aure da ƴar yayan mamansa, koda yaji shawaran nasu baiƙi ba donshi yanzu rayuwa takoya masa hankali.

Ina labarin Aneesa da Yasmeen masu buri da  fatan mallakar SOORAJ? arayuwa dama ance ka shuka alkhairi saika girbi me kyau,  gaba ɗayansu rayuwa tayimusu ƙunci, inda Mahaifin Aneesa yayi mata auren dole da wani mai wanke masa motoci, kasancewar yaga al'amuranta nason fin ƙarfinsa, ita kuwa Yasmeen yawon duniyancinta take ta bugawa don ta kasa samun mai aurenta,  tuni idanunta ya buɗe inda ta gudu tabar Nigeria can America takoma da zama, tana iskanci da mazan turawa suna biyanta maƙudan kuɗaɗe, duk da cewa bajin dadin rayuwar take ba amma bata da zaɓi.

Bayan wasu watannu.

Acikin wasu watannin da suka shuɗe abubuwa da yawa sun faru, ciki kuwa harda auren Mas'oud da budurwarsa Aisha, da kuma auren Al'mustapha da ƴar kanwar Oummu me suna Jaminash,,  inda su Sooraj da Ziyada suka taka rawar gani sosai abikin,  acikin watannin da suka gabata ne kuma, sukayi neco da jamb, inda har result ɗinsu ya  fito, sosai jamb ɗinta yayi kyau, hakan yasa kaitsaye Sooraj ya sama mata admission a Nile University Abuja, inda taci gaba da karantar science, don alƙawari ta ɗaukarwa kanta cewa zatayi karatu tuƙuru dan ganin tazama babban likitan mata.
Alhamdulillahi tafara karatunta cikin nasara inda komai ke tafiya mata ayanda takeso,   wani babban al'amarin da ta soma lura dashi shine yanda gaba ɗaya jiki da yanayinta suka sauya,   sosai taƙara zama babbar mace skin ɗinta yayi fresh harwani shinning yake, yayinda hips ɗinta suka ƙara girma sosai, gawani irin matsanancin kasala haɗe da yawan bacci dake damunta. Hakanan yau tatashi da wani irin zazzafan zazzaɓi, ganin haka yasa RAJ gaba ɗaya ya ruɗe, shida kansa ya kimtsata inda  kaitsaye ya wuce Nizamiyye hospitall da ita.
Sosai sukayi checking ɗinta, kana suka fitar da result ɗin abun dake damunta,   fuska ɗauke da murmushi likitan ya miƙawa Sooraj result din inda yayi masa congratulation, domin Ziyada na ɗauke da ciki har na tsawon 4 month. 
Mamaki, farinciki, nishaÉ—i, sune gaba É—aya suka cika zuciyar SOORAJ bazai iya misalta daÉ—in dayaji acikin ransa ba, idanunsa ya lumshe ahankali.yace.
"Allah Alhamdulillah! haƙiƙa baiwarka da buwayarka ta gagari misali, kaika ɗauramin lalura alokacin da kaso, kana kayayemin ita alokacin da kaso, yanzu kuma gashi ka azurtani alokacin da kaso!" hawayene suka cika cikin idanunsa, sai kawai yajawo Ziyada yayi hugging ɗinta sosai,  wani irin matsanancin ƙarin ƙaunarta yakeji acikin ransa.
Tabbas itaɗin alkhairi ce acikin rayuwarsa, shigowarta cikin rayuwarsa ya basa farinciki mai yawa, saboda ita yafarajin kansa cewa shima mutum ne kamar kowa,  cikin tarin soyayyarta ya ɗaura mata kiss agoshinta, ganin ƙwalla acikin idanunsa yasa itama nata idanun suka kawo ruwa,  tabbas taji daɗi sosai, Allah Abun godiya, wai yau itace ke ɗauke da cikin SOORAJ ajikinta, mutumin da zuciarta ke matuƙar ƙauna da bege, wanda ko da wasa bata taɓa kawo cewar zai aureta ba ma,  daga asibitin kaitsaye gidan Oummu suka nufa,  itadai kunya takeji tana Allah Allah kada Sooraj yafaɗawa Oummu wani abu, saidai kuma tunowa da tayi cewar shiɗin bamai yawan magana bane yasanya, tabisa suka shiga falon Oummun kai tsaye,  fuska ɗauke da murmushi Oummu dake tsaye a dinning table ta amsa musu sallaman da sukeyi,  batare da zato ko tsammani ba taji Sooraj yayi hugging ɗinta sosai, kansa ya ɗaura akan kafaɗanta tare da lumshe idanunsa, dame zai godewa mahaifiyartasa wacce ita tayi sanadiyar samuwar farincikinsa? haƙiƙa Oummu tacika uwa ta gari data aura masa Ziyada, yana alfahari da mahaifiyartasa sosai, hawayene suka cika idanunsa harsuka samu daman ɗiga akan kafaɗan Oummu, cikin yanayi na mamaki Oummu taɗago kansa tare da dubansa, itama hawayen ne suka cika idanunta,  cikin sanyi tace.
"Meyataɓa zuciar Jarumin ɗana hartakaisa ga zubar da hawaye?."
Murmushi yayi tare da ɗaga hannunsa yayi mata nuni da Ziyada wacce ke tsaye tana kallonsu,  kallon Ziyadan Oummu tayi cikin, sanyin daya kasa ɓoye tsananin shauƙin dayake ciki yace.
"She is pregnant!"
Idanu Oummu tazaro.cike da matsanancin farinciki, sosai abun yazo mata amatuƙar bazata, hakan yasa tayiwa Allah Sujjada tare da gode masa, nanta rungume Ziyada wacce gaba ɗaya kunya ya hanata sakat.
Haka Oummu tayita nannan da Ziyada inda take taƙira Abba tasanar masa, faɗan irin farincikin da Abba yayi ɓatawa ne, nan Oummu tashiga ƙiran ƴan uwa da abokan arziki tana faɗa musu, kowa murna yake tayata sosai.

Tattali haɗi da kulawa  ziyada ke samu daga wajen mijinta da kuma mahaifiyarsa, kowa ji yake da ita haka suke lallaɓata kamar ɗanyen ƙwai, basason duk wani abu dazai taɓa ta.

Sannu ahankali take renon cikin jikinta kana kuma take zuwa makarantarta,  sam cikin nata baihanata duk wani hidiman mijinta ba, musmaman yanda Sooraj yazame mata kamar yaro ƙarami, koda yaushe yana liƙe ajikinta, ayanda ta fahimta kuma shine idan har ya shafe sama da kwana biu bai kusanceta ba to hakanan zata ga yadawo kamar wani marar lafiya, yamaida ita abinci kuma ruwan shansa.
Chapter 90 · 0% Book details