Sashe 53
So Da Buri Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A hankali tace zan fad’a maka amman sai ka yi min rantsuwar ba zaka fad’awa kowa ba sannan ba zaka nuna ko da a fuskarka ne ba.”
Cika fuskarta yayi cikin fad’a yace “Ba zan iya ba Aisha!
Ya zama dole in fad’a sanann in nuna fushi kuma in d’auki mataki! Dole ne in hukunta mai laifi!
Kin san irin ciwon da kika yi kuwa?
Kin san irin wahalar..”
Cikin katseshi tace
“To kaga dalilin da ya sanya na b’oye maka ko?”
Cikin karyewar zuciya taci gaba da cewa
“I have lost a lot, shekaru sun jaa..
Na ci burin yiwa y’ay’ana tarbiyya especially ma Aaima da ta kasance mace amma kalli fa duk nayi missing
Mai ya rage yanzu?.
Ni za kayi wa abun nan ko?
A kaina kake so ka hukunta me laifin ina?
To ni d’in nace ‘na yafe
har abada har gaban abada!’
Meye kuma na dawo da abunda ya riga ya wuce??.
All i need to do now shine ibada dan kwata kwata ban gamsu da sallolina da kuka ce inayi ba, Nafilfili da ibada su kawai nake buk’atar inyi a halin yanzu, ba wai case da holding grudges ba!
I want peace.”
A hankali ganin ya d’an nutsu yana kallonta kawai, ta kamo dukkannin hannuwanshi biyu ta rik’e tace
“Dad, duniyar ma duk nawa take?
Idan fa mukayi hak’uri ma duk mutuwa za muyi!
Yanzu idan kace zaka d’auki mataki wallahi square one zamu koma, mutane ba za su tab’a duba laifin da aka yi mini ba instead gani za suyi kamar ka fifita ni ne wanda fifita Aslam da Granpa yayi tun farko ni na tabbatar shiyasa aka zamo silar zabgemin kusan rabin rayuwata haka nan na yi ta a wahala!
Please dan Allah let it go, for me..”
Mommy ta dad’e tana kwantar mishi da hankali, da nuna mishi ita kwanciyar hankali kawai take buk’ata yanzu, tukunna da kyar da mugun kyar ya yarda da buk’atarta akan ba zai yi komai ba, kuma ba zai nuna ba ko a fuska!
Tukunna a hankali ta hau fad’a mishi abunda yaji tana fad’awa Gwaggwo Asaben.....
In banda ajiyar zuciya ba abunda Dad yake sauk’ewa a jejjere…
Ji yake kamar ya mutu dan tashin hankali da takaici
gashi ta saka shi yayi mata alk’awari.
A haka Aslam ya shigo ya samesu..
Tabbas ya lura akwai abunda suke tattaunawa but yadda Dad yayi ta k’ok’arin ganin ya danne ne
yasa kawai ya basar dan ya fahimci koma menene to bai shafesa ba.
Gaidasu yayi ya nemi waje ya zauna a k’asa kan kafet yana kallonsu k’aunar iyayen nashi tana sake shigar mishi zuciya
yana jin wani farin ciki yana taso masa ta k’asan zuciyarshi just by looking at them.
Suma d’in shi suke kallo
wanda tashi d’aya
In ka kalleshi zaka hango tsananin damuwa da k’uncin da yake a ciki...
“Ya baka shirya ba?
Yanzu muka gama waya da Arshaad, yace yanzun za a tafi gudun kar ayi dare, kai da Aaima kawai ake jira.
Na kira Aaiima tace min ta shirya tun d’azu, a
tunanina kun wuce ma.”
Ajiyar zuciya Aslam d’in ya sauk’e kafin a hankali yace
“Am, daman sallama nazo in yi muku.”
Da mamaki suke kallonshi.
Bai jira jin me za su ce ba yace
“Inaso zan wuce Uk!
Akwai ayyukan da nake so In k’arasa a chan.
K’uraaa mishi ido kawai yaga sun yi, har ya fidda ran za suyi magana yaji Mommy tace
“Mai yasa?
Ka fad’i mini gaskiya dan na san akawai dalili Aslam”
Murmushi kawai yayi kafin yace
“Please ku barni in tafi, dan Allah”
Mik’ewa Dad yayi ya nufi hanyar fita kawai ba tare da yace mishi komai ba, ya fice.
Hannu Mommy ta mik’a mishi,
a hankali ya sa hannun nashi cikin nata ya mik’e ta dawo dashi kan gadon inda Dad ya tashi.
Cikin kulawa ta kallesa tace
“Aslam meye damuwar ka?
Ko har yanzu kana jin zafin abubuwan da nayi maka ne?”
Ta fad’i hakan muryanta na d’an rawa kamar wadda zata fashe da kuka.
Da sauri yace
“Mommy please mana, ki daina tunanin hakan
sam a haka bane, ai ba laifinki bane ba.”
Cikin katseshi tace
“To yaya ne?
Menene?
Talk to me dan Allah!
Ko kanada wadda ta fini?
Talk, kai kanka za kaji nauyin zuciyarka ya ragu.
Waye ya b’ata maka rai?
Ko kana da masaniya akan abunda ya faru ranar dana fad’o?
Fad’a kukayi da Granpa?
Ko Daddy ko wani?
Ko Arshaad ne?
Ko company d’in ne?
Naji Dad yace it was successful kun bud’e kai da Abba, akwai wani abun ne?”
Duk ta rikice tambayoyi kawai take jero mishi barkatai.
A hankali ya lumshe idanunsa, sannan ya d’auko Dayan hannun shi ya d’aura akan hannayen nasu!
Ganin haka yasa itama ta d’auko Dayan free hand d’inta ta d’aura akai ta bashi dukkannin attention d’inta a hankali tace
“Talk, I’m your mother, I can help you.”
Bud’e idanuwanshi da suka yi jaa yayi, a hankali ya fara magana
“I know I’m trying to be selfish here, but.......................... .”
Wata k’akk’arfar ajiyar zuciya Mommy ta sauk’e bayan ta gama sauraran tilon d’an nata, a hankali ta janyo shi jikinta ta rungume, ta fara hawaye, cikin karyewar zuciya tace
“I’m soo sorry son, ba zan iya taimakonka akan wannan al’amarin ba!.”
Murmushi yayi wanda yafi kuka da ihu ciwo
a hankali ya zaro ta ajikinshi kafin yace
“I know, kawai ki tayani addua, thats all I need maybe zan samu sauk’in rad’ad’in da nake ji, please Mommy.”
Wata nannauyar ajiyar zuciya ya sauk’e
kafin yace
“Maybe i’m not destined to be happy, a duniyar nan!! Haka Allah yake son ganina, if not
why?
Tayaya zan kasa cire......”
Da sauri ta sa hannu ta toshe mishi baki, tausayinshi yana sake shigar mata zuciya…
Ahankali yasa hannu ya zare hannun nata sannan yace
“Pls Mommy ku barni In tafi, dan Allah.”
Tana shirin bashi amsa, Dad ya shigo..
Kallonsu yayi kamar zai yi magana sai kuma yayi shiru ya juya kawai, yace
“Ku zo duk ku biyun gidan Granpa, yana son ganinmu, an dawo da su Adama!”
Yana gama fad’in haka ya juya ya fice........
Sanye take cikin bridal gown, peach colour anyi kwalliya da white stones masu shek’i da d’aukar ido a gabad’aya k’irjin
da kuma half d’in k’asan rigar ta tsaye har ta bayan side d’in inda yake flowing….
Ta d’aura jewelry’s white,
yayinda takalmi, tauban, mayafi da head d’inta suka kasance peach….
Fuskarta ta sha casual makeup simple!
Dan cewa tayi itama ayi mata casual d’in inyaso ranar wuni, traditional day d’in da Shuwa
da su Mama za suyi
sai ayi mata bridal d’in.
Tayi masifar yin kyau kuwa
gashi kwalliyarta ta tafi da shigarta matuk’a.
Bridesmaid d’inta su 10 har da Sakina 11, Khadijah bata zo yau ba tace sai gobe zata fara zuwa saboda tana laulayi kuma jikin ya d’an motsa.
Kusan duk Sakina ce ta gayyatosu (bridesmaids d’in)
Y’an makarantar su ntic
kuma aka ci sa’a suka karb’i gayyatar aka shirya anko da su kasancewar ta fad’a musu da wuri…
White gown ne a jikinsu,
sai peach head, takalmi da jewelry’s sai vails d’insu white..
D’inkin su iri d’aya sak dan
saboda ma gudun samun mishkila dama tailor d’aya ne yayi d’inkunan ( bama anan ba )
Makeup d’insu komai iri d’aya.
Tana tsaye Sakina tana yafa mata mayafi Mama ta shigo,
suna had’a ido kawai suka fara hawaye a tare!
Sakina wadda itama taji idonta ya cicciko ne tace “Mama dan Allah ku daina” sai kuma ta fara kuka itama, ahaka Ummu ta shigo ta samesu, itama tana ganinsu ta hau kuka.
Da kyar friends d’insu suka lalllashesu aka d’an yi musu hotuna suka yi abunda ya kawosu, suka juya suka fita.
Sai da aka sake gyarawa Hudan da Sakina makeup d’in su
Allah yaso mai makeup d’in bata riga ta tafi ba.
Ana gamawa, mai makeup d’in ta fara had’a kayanta, tana shirin tafiya kiran Auwal ya shigo wayar Sakina.
Taso tayi ignoring amman kawai sai fa daure ta d’auka, albarkacin biki dan
ta lura yafi kowa zak’ewa, so dole ta san sai ta had’u da shi one way or the other sannan
ta lura da yanda shi kuma Ya Arshaad ya sakar mishi komai , it’s like ya ma manta da abunda yayi mishi akan Jalila..
a k’asan ranta kuma sai tace
“Ko da yake ba’a shiga tsakanin y’an uwa dama m, blood is thick!”
Da wannan tunanin ta d’auka wayar ta kara a kunnenta
tace
“Assalam akaikom”
Yana zaune cikin motar shi,
a Ahankali ya lumshe idanunta da jin muryarta!
Sai da ta cire ran za ayi magana tukun taji a hankali taji yace
“Sakeena..”
Da sauri cikin fad’a fad’a tace
“Menene!!?”
Dan jikinta ya fara yi mata abunda yake mata a duk lokacin da suke tare wanda
ta tsana fiye da tunani..
Murmushi yayi kafin yace
“Mun iso,
ku fito mu wuce, ko?”
Bata bashi amsa ba ta kashe wayar….
After kamar 10 minutes haka suka fara fitowa..
Tunda suka fara fitowa camera man da mai video coverage suke d’auka.
Sakina da k’anwar Ashraff saurayin Sakina da Hudan ne suka fito a k’arshe.
Motocine a jere tun daga farkon layin har zuwa k’arshe!
Gaba daya irin su d’aya bak’ak’en benz!
Sai ta tsakiya da aka d’ora wata y’ar k’aramar peach flower a gaban glass d’in
ce kawai ba bak’a ba instead ita fara ce ta sha tint!
Amman itama k’irar ragowar motocin ce kawai kalar ne ya bambanta, kana gani ka san itace ta Amarya da Ango
dan haka su Sakina suka ruk’ota suka nufi motar da ita.
Suna zuwa bakin motar Arshaad yasa hannu ya bud’e seat d’in baya inda yake zaune ta gefe…
Wata zazzafar suite ce a jikinshi white, hatta neck tie d’in shi white ne da takalmi,
sai wani d’an kyalle da ya d’an d’aura a jikin aljihunshi na suite d’in nasa d’an mitsitsi peach.....
Lokacin da yace mata kar su damu ya gama order da had’a komai kayan da za ayi using, aranta ta gama aiyyanawa ‘ba wani kyau za suyi ba’ dan tayi tunanin maza ba su iya zab’e ba amman yau kam ta tabbatar Ya Arshaad k’arshe ne wajen zab’a, had’a kaya da colours.
Cika fuskarta yayi cikin fad’a yace “Ba zan iya ba Aisha!
Ya zama dole in fad’a sanann in nuna fushi kuma in d’auki mataki! Dole ne in hukunta mai laifi!
Kin san irin ciwon da kika yi kuwa?
Kin san irin wahalar..”
Cikin katseshi tace
“To kaga dalilin da ya sanya na b’oye maka ko?”
Cikin karyewar zuciya taci gaba da cewa
“I have lost a lot, shekaru sun jaa..
Na ci burin yiwa y’ay’ana tarbiyya especially ma Aaima da ta kasance mace amma kalli fa duk nayi missing
Mai ya rage yanzu?.
Ni za kayi wa abun nan ko?
A kaina kake so ka hukunta me laifin ina?
To ni d’in nace ‘na yafe
har abada har gaban abada!’
Meye kuma na dawo da abunda ya riga ya wuce??.
All i need to do now shine ibada dan kwata kwata ban gamsu da sallolina da kuka ce inayi ba, Nafilfili da ibada su kawai nake buk’atar inyi a halin yanzu, ba wai case da holding grudges ba!
I want peace.”
A hankali ganin ya d’an nutsu yana kallonta kawai, ta kamo dukkannin hannuwanshi biyu ta rik’e tace
“Dad, duniyar ma duk nawa take?
Idan fa mukayi hak’uri ma duk mutuwa za muyi!
Yanzu idan kace zaka d’auki mataki wallahi square one zamu koma, mutane ba za su tab’a duba laifin da aka yi mini ba instead gani za suyi kamar ka fifita ni ne wanda fifita Aslam da Granpa yayi tun farko ni na tabbatar shiyasa aka zamo silar zabgemin kusan rabin rayuwata haka nan na yi ta a wahala!
Please dan Allah let it go, for me..”
Mommy ta dad’e tana kwantar mishi da hankali, da nuna mishi ita kwanciyar hankali kawai take buk’ata yanzu, tukunna da kyar da mugun kyar ya yarda da buk’atarta akan ba zai yi komai ba, kuma ba zai nuna ba ko a fuska!
Tukunna a hankali ta hau fad’a mishi abunda yaji tana fad’awa Gwaggwo Asaben.....
In banda ajiyar zuciya ba abunda Dad yake sauk’ewa a jejjere…
Ji yake kamar ya mutu dan tashin hankali da takaici
gashi ta saka shi yayi mata alk’awari.
A haka Aslam ya shigo ya samesu..
Tabbas ya lura akwai abunda suke tattaunawa but yadda Dad yayi ta k’ok’arin ganin ya danne ne
yasa kawai ya basar dan ya fahimci koma menene to bai shafesa ba.
Gaidasu yayi ya nemi waje ya zauna a k’asa kan kafet yana kallonsu k’aunar iyayen nashi tana sake shigar mishi zuciya
yana jin wani farin ciki yana taso masa ta k’asan zuciyarshi just by looking at them.
Suma d’in shi suke kallo
wanda tashi d’aya
In ka kalleshi zaka hango tsananin damuwa da k’uncin da yake a ciki...
“Ya baka shirya ba?
Yanzu muka gama waya da Arshaad, yace yanzun za a tafi gudun kar ayi dare, kai da Aaima kawai ake jira.
Na kira Aaiima tace min ta shirya tun d’azu, a
tunanina kun wuce ma.”
Ajiyar zuciya Aslam d’in ya sauk’e kafin a hankali yace
“Am, daman sallama nazo in yi muku.”
Da mamaki suke kallonshi.
Bai jira jin me za su ce ba yace
“Inaso zan wuce Uk!
Akwai ayyukan da nake so In k’arasa a chan.
K’uraaa mishi ido kawai yaga sun yi, har ya fidda ran za suyi magana yaji Mommy tace
“Mai yasa?
Ka fad’i mini gaskiya dan na san akawai dalili Aslam”
Murmushi kawai yayi kafin yace
“Please ku barni in tafi, dan Allah”
Mik’ewa Dad yayi ya nufi hanyar fita kawai ba tare da yace mishi komai ba, ya fice.
Hannu Mommy ta mik’a mishi,
a hankali ya sa hannun nashi cikin nata ya mik’e ta dawo dashi kan gadon inda Dad ya tashi.
Cikin kulawa ta kallesa tace
“Aslam meye damuwar ka?
Ko har yanzu kana jin zafin abubuwan da nayi maka ne?”
Ta fad’i hakan muryanta na d’an rawa kamar wadda zata fashe da kuka.
Da sauri yace
“Mommy please mana, ki daina tunanin hakan
sam a haka bane, ai ba laifinki bane ba.”
Cikin katseshi tace
“To yaya ne?
Menene?
Talk to me dan Allah!
Ko kanada wadda ta fini?
Talk, kai kanka za kaji nauyin zuciyarka ya ragu.
Waye ya b’ata maka rai?
Ko kana da masaniya akan abunda ya faru ranar dana fad’o?
Fad’a kukayi da Granpa?
Ko Daddy ko wani?
Ko Arshaad ne?
Ko company d’in ne?
Naji Dad yace it was successful kun bud’e kai da Abba, akwai wani abun ne?”
Duk ta rikice tambayoyi kawai take jero mishi barkatai.
A hankali ya lumshe idanunsa, sannan ya d’auko Dayan hannun shi ya d’aura akan hannayen nasu!
Ganin haka yasa itama ta d’auko Dayan free hand d’inta ta d’aura akai ta bashi dukkannin attention d’inta a hankali tace
“Talk, I’m your mother, I can help you.”
Bud’e idanuwanshi da suka yi jaa yayi, a hankali ya fara magana
“I know I’m trying to be selfish here, but.......................... .”
Wata k’akk’arfar ajiyar zuciya Mommy ta sauk’e bayan ta gama sauraran tilon d’an nata, a hankali ta janyo shi jikinta ta rungume, ta fara hawaye, cikin karyewar zuciya tace
“I’m soo sorry son, ba zan iya taimakonka akan wannan al’amarin ba!.”
Murmushi yayi wanda yafi kuka da ihu ciwo
a hankali ya zaro ta ajikinshi kafin yace
“I know, kawai ki tayani addua, thats all I need maybe zan samu sauk’in rad’ad’in da nake ji, please Mommy.”
Wata nannauyar ajiyar zuciya ya sauk’e
kafin yace
“Maybe i’m not destined to be happy, a duniyar nan!! Haka Allah yake son ganina, if not
why?
Tayaya zan kasa cire......”
Da sauri ta sa hannu ta toshe mishi baki, tausayinshi yana sake shigar mata zuciya…
Ahankali yasa hannu ya zare hannun nata sannan yace
“Pls Mommy ku barni In tafi, dan Allah.”
Tana shirin bashi amsa, Dad ya shigo..
Kallonsu yayi kamar zai yi magana sai kuma yayi shiru ya juya kawai, yace
“Ku zo duk ku biyun gidan Granpa, yana son ganinmu, an dawo da su Adama!”
Yana gama fad’in haka ya juya ya fice........
Sanye take cikin bridal gown, peach colour anyi kwalliya da white stones masu shek’i da d’aukar ido a gabad’aya k’irjin
da kuma half d’in k’asan rigar ta tsaye har ta bayan side d’in inda yake flowing….
Ta d’aura jewelry’s white,
yayinda takalmi, tauban, mayafi da head d’inta suka kasance peach….
Fuskarta ta sha casual makeup simple!
Dan cewa tayi itama ayi mata casual d’in inyaso ranar wuni, traditional day d’in da Shuwa
da su Mama za suyi
sai ayi mata bridal d’in.
Tayi masifar yin kyau kuwa
gashi kwalliyarta ta tafi da shigarta matuk’a.
Bridesmaid d’inta su 10 har da Sakina 11, Khadijah bata zo yau ba tace sai gobe zata fara zuwa saboda tana laulayi kuma jikin ya d’an motsa.
Kusan duk Sakina ce ta gayyatosu (bridesmaids d’in)
Y’an makarantar su ntic
kuma aka ci sa’a suka karb’i gayyatar aka shirya anko da su kasancewar ta fad’a musu da wuri…
White gown ne a jikinsu,
sai peach head, takalmi da jewelry’s sai vails d’insu white..
D’inkin su iri d’aya sak dan
saboda ma gudun samun mishkila dama tailor d’aya ne yayi d’inkunan ( bama anan ba )
Makeup d’insu komai iri d’aya.
Tana tsaye Sakina tana yafa mata mayafi Mama ta shigo,
suna had’a ido kawai suka fara hawaye a tare!
Sakina wadda itama taji idonta ya cicciko ne tace “Mama dan Allah ku daina” sai kuma ta fara kuka itama, ahaka Ummu ta shigo ta samesu, itama tana ganinsu ta hau kuka.
Da kyar friends d’insu suka lalllashesu aka d’an yi musu hotuna suka yi abunda ya kawosu, suka juya suka fita.
Sai da aka sake gyarawa Hudan da Sakina makeup d’in su
Allah yaso mai makeup d’in bata riga ta tafi ba.
Ana gamawa, mai makeup d’in ta fara had’a kayanta, tana shirin tafiya kiran Auwal ya shigo wayar Sakina.
Taso tayi ignoring amman kawai sai fa daure ta d’auka, albarkacin biki dan
ta lura yafi kowa zak’ewa, so dole ta san sai ta had’u da shi one way or the other sannan
ta lura da yanda shi kuma Ya Arshaad ya sakar mishi komai , it’s like ya ma manta da abunda yayi mishi akan Jalila..
a k’asan ranta kuma sai tace
“Ko da yake ba’a shiga tsakanin y’an uwa dama m, blood is thick!”
Da wannan tunanin ta d’auka wayar ta kara a kunnenta
tace
“Assalam akaikom”
Yana zaune cikin motar shi,
a Ahankali ya lumshe idanunta da jin muryarta!
Sai da ta cire ran za ayi magana tukun taji a hankali taji yace
“Sakeena..”
Da sauri cikin fad’a fad’a tace
“Menene!!?”
Dan jikinta ya fara yi mata abunda yake mata a duk lokacin da suke tare wanda
ta tsana fiye da tunani..
Murmushi yayi kafin yace
“Mun iso,
ku fito mu wuce, ko?”
Bata bashi amsa ba ta kashe wayar….
After kamar 10 minutes haka suka fara fitowa..
Tunda suka fara fitowa camera man da mai video coverage suke d’auka.
Sakina da k’anwar Ashraff saurayin Sakina da Hudan ne suka fito a k’arshe.
Motocine a jere tun daga farkon layin har zuwa k’arshe!
Gaba daya irin su d’aya bak’ak’en benz!
Sai ta tsakiya da aka d’ora wata y’ar k’aramar peach flower a gaban glass d’in
ce kawai ba bak’a ba instead ita fara ce ta sha tint!
Amman itama k’irar ragowar motocin ce kawai kalar ne ya bambanta, kana gani ka san itace ta Amarya da Ango
dan haka su Sakina suka ruk’ota suka nufi motar da ita.
Suna zuwa bakin motar Arshaad yasa hannu ya bud’e seat d’in baya inda yake zaune ta gefe…
Wata zazzafar suite ce a jikinshi white, hatta neck tie d’in shi white ne da takalmi,
sai wani d’an kyalle da ya d’an d’aura a jikin aljihunshi na suite d’in nasa d’an mitsitsi peach.....
Lokacin da yace mata kar su damu ya gama order da had’a komai kayan da za ayi using, aranta ta gama aiyyanawa ‘ba wani kyau za suyi ba’ dan tayi tunanin maza ba su iya zab’e ba amman yau kam ta tabbatar Ya Arshaad k’arshe ne wajen zab’a, had’a kaya da colours.