Sashe 17
So Da Buri Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ajiyar zuciya Granpa ya sauk’e kafin ya bud’e idanuwanshi, bai kalli ko inda suke ba, ya sauk’e idanunsa a kan Dad, a hankali yace masa
“What about you Yahaya?? Wat’s your decision?”
Ahankali cikin mutuwar jiki Dad ya mik’e, muryarshi na d’an rawa dan shi kwata kwata abun nan da ake bai yi mishi dad’i ba!
Bayason tension kwata kwata..a halin yanzu shi
ko da matsalar matarshi aka barshi ta isheshi, but he has to do whats right, dan haka yace
“Na zab’i side d’in brothers d’ina Granpa.
I’m sorry, but whatever Yusuf just said is the truth.”
“Ok “
kawai Granpa yace, kafin ya juya wajen Gramma ya kalle ta itama yace
“Ke fa??”
Hawayenta ta sa hannu ta share, sannan tace
“Sun fika gaskiya!! Na rok’eka da girman Allah for once a rayuwanka kayi hak’uri kayi abunda suke so dan Allah”
D’an murmushi Granpa yayi kafin yace
“If not kema baki da choice d’in da ya wuce ki bisu ko???”
Shiruuuu, tayi bata ce komai ba, har sai da ya sake cewa “ke muke jira, your decision is important.”
Tukunna,a hankali cikin kuka Gramma ta hau d’aga kai alamar ‘eh’.
Da sauri Abba ya durk’usa ya fara yi mishi magiya
“Dan Allah kayi hak’uri ka barni In zauna da ku!
Ka yi accepting Huda
plss karka....”
Hannu Granpa ya d’aga mishi kafin ya mik’e tsaye!
Yaje inda yake shima ya mik’ar dashi tsaye sannan ya fara magana
“Already na riga na gama magana Abba, kai ka sani.
And please stop pretending dan na san this is wat you want! Kana so inyi regretting akan abunda na yiwa Maryam
Tunda inda ina shiri da ita tun farko ai da duk haka bata faru ba, right?
But inaso kan san 1 thing
Ko d’aya, hakan bai sa naji ba dad’i ba, infact I’m happy because i’ve and i’m punishing the devil!!!
Ka duba fa kaga yadda Ummi ta koma, abunda suka yi ita da su Adama, duk saboda matar nan( Maryam), which I’m pretty sure ba halinsu baneba! Laifinta ne she push and made them act that way!!
And now look! Abunda dukkan ku ku kayi mini, all because of her!!
Abba How? Tayaya kake tunanin zan yi accepting y’ar matar nan? Matar da ta mayar mini da family haka?
Tunda nake da mahaifiyarku gata nan ku tambayeta bata tab’a yi min koda yaji ba nima ban tab’a tunanin tura ta gidansu saboda wata matsala ba amma yanzu kalli, she’s ready to leave..
Because of Maryam! Maryam bad luck ce! Amman ka kasa fahimta kwata kwata. Ka duba kaga fa, tun lokacin da ka had’u da ita baka samu peace of mind ba har yau d’innan!
Iya jiya( just yesterday) da kayi spending time da ita kalli abunda ya janyo, bu.....”
Mahaukacin kukan da Hudan ta fashe da shine yasa su kallonta gaba d’aya, dukkanin k’arfin da Allah ya bata tayi amfani da shi wajen fincike hannunta a cikin na Abba, sannan ta d’iba a guje tayi waje……a ranta tana ayyanawa “wallahi ba sojoji ba ko barrack ne a bakin gate d’in estate d’in yau sai ta fita, yadda ta kwasa a gujen nan ba zata tsaya ba sai ta ganta a titi sai dai ayi mata kallon mahaukaciya.
Shiyasa ashe Baabaa Talatu take rok’on ta akan karta kuskura ta yiwa Mama maganar Mahaifinta (Abba) ashe wannan ne dalilin kenan…Tunda take bata tab’a ganin hatred irin wannan ba, dan ko k’iyayyar Shuwa garesu bata kai ta wannan tsohon da ake kira da Granpa ba, gashi har yana k’ok’arin danna musu tambarin ‘bad luck’, kuma duk wanda yaji labarinsu tabbas zai yi musu kallon hakan, tunda gashi ita kanta iya kwana d’aya kawai tayi a estate d’in but familyn yana neman hargitsewa! What type of daughter will she be idan ta yiwa Mahaifin da yake k’ok’arin making up to her sanadin tarwatsewar family d’inshi? Besides tanaso taje taga halin da Mama take ciki, so she has to leave, ta ko wanne hali a yau sai ta gudu daga estate d’innan!”
Da wannan tunanin ta dinga zabga gudu.
Cikin ikon Allah ta hango k’ofar gefen gate d’in gidan a d’an bud’e kad’an dan haka ta k’ara gudu ta bi ta k’ofar ta fice…
Tun tana jin muryar Abba wanda ya biyota yana kwala mata kira har ta daina.
Fitulu ta ko ina tarr!! Kamar rana, shiyasa ta samu damar ganin gabanta cikin sauk’i!.
Gudu kawai take tun iyakar k’arfinta…
Tana gudu tana kallon baya taga fitowar Abba daga gidan Granpa inda ta fito.
Mai gadin ya tsaya yana tambaya taga yana nuno masa direction d’inta, hakan yasa tayi saurin b’uya a bayan motar data gani a gefenta jikin wani gida, tana d’an lek’owa kad’an ta jikin glasses d’in, gadan gadan taga yayo inda take dai dai aka bud’e k’aramar k’ofar shiga gidan dake jikin gate d’in da alamun fitowa za ayi,
Allah ya taimaketa Daddy ya biyo Abba yana mishi magana dan haka ya juya gareshi…
Wani wawan tsalle tayi da mugun sauri ta afka gidan.
Da sauri yasa hannunshi ya dafe bango d’ayan kuma ya dafe bayanta, wanda
hakan da yayi ne ya taimaka musu basu zube a k’asa ba!
K’amshin turaren shi da tun ranar da suka fara had’uwa ta sanshi da shi ne ya tabbatar mata da waye!!
K’ok’arin barin jikinsa take yi amman bata san dalilinshi na rik’e mata baya ba!..
Dukkanin k’arfinta tayi amfani da shi wajen ganin ta raba kusancin nasu amman hakan sai ya gagara! Don ruk’on da yayi mata bana wasa bane, as if his life depends on it.
Gaba d’aya sai ta sake firgicewa, kukanta ya k’aru barema yadda taji zuciyar shi na wani kalar mahaukacin bugawa....
So yake ya cire ta a jikinshi amman ya kasa, idan ana maganar over racing to shine abinda zuciyar Aslam ke ciki a halin yanzu, tun daga lokacin da yaga tayo tsalle ta shigo da gudu tana kallon baya, har kawo yanzu da take a jikinshi....
Tun lokacin da Arshaad ya fara kiran sunanta taji, dan haka har d’an dukan Aslam take tana kuka akan ya barta! Amman kwata kwata babu chanji a yanayinshi sam, it’s like yama k’ame a hakan ne ko yaya ne ita dai ta kasa ganewa.
Sai da Arshaad ya k’araso ya kama hannunshi wanda ya rik’eta gagam, da kyar ya iya b’amb’areta daga jikinshi..
tukunna hankalinshi ya fara dawowa jikinshi a hankali abhankali…
Sannan da kyar ya cika bangon ya d’an seseta tsayuwarshi kafin ya kalli Arshaad wanda kafeshi da manyan dogayen idanuwansa.
He looks calm ammanfa idanunsa sun mugun chanja kala.
Gaba d’aya kuma sai abunda ya faru ya dawo mishi, take yaji wata kalar kunya ta lullub’e shi, da kyar ya Iya tattaro y’ar ragowar jarumtarshi, yana shirin yin magana suka jiyo muryar Abba da Daddy suna dumfaro su, Daddy yana cewa “ga k’ofar a bud’e maybe nan ta shiga, dan na san ba lalle an barta ta fita ba lets check.”
Da sauri Hudan wadda har yanzun gaba d’aya ilahirin jikinta ke rawa ta juya tana kallon Arshaad kafin a hankali tace
“Ya Arshaad dan Allah ka b’oye ni dan Allah.”
Tayi maganar tana had’e hannuwanta waje d’aya alamun rok’o, tana kuka.
Ganin sun kusan isowa ne yasa Arshaad d’in da sauri ya jata yasa a d’akin mai gadi sannan yace mata “ta shige toilet d’inshi(mai gadin) tayi shiru.”
Tana rufe k’ofar toilet d’in su kuma su Abba suna shigowa gidan, dai dai Arshaad yana shirin fita shi kuma, suka yi kicib’is!.
Kallon kallo aka tsaya yi,
kafin Daddy yace
“kunga Hudan?”
Aslam yana shirin yin magana Arshaad yace “No” da sauri sannan ya d’ora da
“Neman ta ake? ina tayi? Mai ya faru?”
Aslam kawai Abba ya k’urawa ido..ganin yak’i had’a ido da shi yasa ya cewa Daddy wanda yake shirin yiwa Arshaad bayani
“Mu koma kawai, inaga wajen Gwaggo Asabe tayi. Ma duba ta anjima, lets take care of Granpa, na tabbatr biyotan da muka yi yanzu ma case ne.”
100% Daddy ya yarda da hakan dan haka ya cewa Aslam “ya ci gaba da duba musu Hudan za suyi musu bayani anjima, shi kuma Arshaad yaje Gate yayi confirming in bata fita ba daganan ya sa curfew a estate d’in har su samu su gama meeting da Granpa su fito.”
Da “to” suka amsa musu daganan su Abba suka wuce.
Suna fita shima Arshaad ya fara k’ok’arin fita a gidan
“Kace mata zata iya fitowa.”
Shine kawai abinda ya iya cewa Aslam ba tare da ya yarda sun had’a ido ba.
Har ya juya yaji Aslam d’in ya ruk’o hannunshi…
Da sauri ya runtse idanunsa da k’arfi, sai da ya d’an dedeta fushinsa kafin ya juyo yana kallonshi.
Aslam tunda yake bai tab’a jin nervousness irin na yau ba, dan haka ya fara kame kame
“Um, I’m sooo sorry a b bout”
Da sauri Arshaad ya katseshi ta hanyar cewa
“It wasn’t your fault, tayi laifi, so ko baka yi abunda kayi ba dole na san wata rana gaskiya zata fito, kuma za ayi punishing nata. Kawai dai i was disappointed in you ne that’s all”
Sai da ya d’anyi shiru yaji hucin da yake yi ya d’an ragu
tukunna ya ci gaba da magana
“Ko sabon mai aiki aka chanja a gidan nan baka nan Aslam kana Uk but sai na kiraka na fad’a maka!
Ya kamata ace lissafinka ya baka ‘if Abba yana da y’a and bai san da ita ba, to dole akwai wani abu a k’asa’!.
Da kayi finding out about Huda you should have talk to me first mu samu mu fara bincike first!
Because that is wat i’ll definitely have done if i were in your shoes.
But you just went ahead and ruin everything.
Yanzu because of you Mahaifiyata is there a cell da anty Adama su da basu da laifin komai, they just help a friend.”
A hankali yace
“i tot we were brothers, best friends.”
Cikin katseshi Aslam yace “and yes we still are, yana matsowa kusa dashi da rik’eshi”.
Murmushi kawai Arshaad yayi ya zare hannunshi
sannan ya zagayeshi ya fara k’ok’arin shiga d’akin mai gadi.
“What about you Yahaya?? Wat’s your decision?”
Ahankali cikin mutuwar jiki Dad ya mik’e, muryarshi na d’an rawa dan shi kwata kwata abun nan da ake bai yi mishi dad’i ba!
Bayason tension kwata kwata..a halin yanzu shi
ko da matsalar matarshi aka barshi ta isheshi, but he has to do whats right, dan haka yace
“Na zab’i side d’in brothers d’ina Granpa.
I’m sorry, but whatever Yusuf just said is the truth.”
“Ok “
kawai Granpa yace, kafin ya juya wajen Gramma ya kalle ta itama yace
“Ke fa??”
Hawayenta ta sa hannu ta share, sannan tace
“Sun fika gaskiya!! Na rok’eka da girman Allah for once a rayuwanka kayi hak’uri kayi abunda suke so dan Allah”
D’an murmushi Granpa yayi kafin yace
“If not kema baki da choice d’in da ya wuce ki bisu ko???”
Shiruuuu, tayi bata ce komai ba, har sai da ya sake cewa “ke muke jira, your decision is important.”
Tukunna,a hankali cikin kuka Gramma ta hau d’aga kai alamar ‘eh’.
Da sauri Abba ya durk’usa ya fara yi mishi magiya
“Dan Allah kayi hak’uri ka barni In zauna da ku!
Ka yi accepting Huda
plss karka....”
Hannu Granpa ya d’aga mishi kafin ya mik’e tsaye!
Yaje inda yake shima ya mik’ar dashi tsaye sannan ya fara magana
“Already na riga na gama magana Abba, kai ka sani.
And please stop pretending dan na san this is wat you want! Kana so inyi regretting akan abunda na yiwa Maryam
Tunda inda ina shiri da ita tun farko ai da duk haka bata faru ba, right?
But inaso kan san 1 thing
Ko d’aya, hakan bai sa naji ba dad’i ba, infact I’m happy because i’ve and i’m punishing the devil!!!
Ka duba fa kaga yadda Ummi ta koma, abunda suka yi ita da su Adama, duk saboda matar nan( Maryam), which I’m pretty sure ba halinsu baneba! Laifinta ne she push and made them act that way!!
And now look! Abunda dukkan ku ku kayi mini, all because of her!!
Abba How? Tayaya kake tunanin zan yi accepting y’ar matar nan? Matar da ta mayar mini da family haka?
Tunda nake da mahaifiyarku gata nan ku tambayeta bata tab’a yi min koda yaji ba nima ban tab’a tunanin tura ta gidansu saboda wata matsala ba amma yanzu kalli, she’s ready to leave..
Because of Maryam! Maryam bad luck ce! Amman ka kasa fahimta kwata kwata. Ka duba kaga fa, tun lokacin da ka had’u da ita baka samu peace of mind ba har yau d’innan!
Iya jiya( just yesterday) da kayi spending time da ita kalli abunda ya janyo, bu.....”
Mahaukacin kukan da Hudan ta fashe da shine yasa su kallonta gaba d’aya, dukkanin k’arfin da Allah ya bata tayi amfani da shi wajen fincike hannunta a cikin na Abba, sannan ta d’iba a guje tayi waje……a ranta tana ayyanawa “wallahi ba sojoji ba ko barrack ne a bakin gate d’in estate d’in yau sai ta fita, yadda ta kwasa a gujen nan ba zata tsaya ba sai ta ganta a titi sai dai ayi mata kallon mahaukaciya.
Shiyasa ashe Baabaa Talatu take rok’on ta akan karta kuskura ta yiwa Mama maganar Mahaifinta (Abba) ashe wannan ne dalilin kenan…Tunda take bata tab’a ganin hatred irin wannan ba, dan ko k’iyayyar Shuwa garesu bata kai ta wannan tsohon da ake kira da Granpa ba, gashi har yana k’ok’arin danna musu tambarin ‘bad luck’, kuma duk wanda yaji labarinsu tabbas zai yi musu kallon hakan, tunda gashi ita kanta iya kwana d’aya kawai tayi a estate d’in but familyn yana neman hargitsewa! What type of daughter will she be idan ta yiwa Mahaifin da yake k’ok’arin making up to her sanadin tarwatsewar family d’inshi? Besides tanaso taje taga halin da Mama take ciki, so she has to leave, ta ko wanne hali a yau sai ta gudu daga estate d’innan!”
Da wannan tunanin ta dinga zabga gudu.
Cikin ikon Allah ta hango k’ofar gefen gate d’in gidan a d’an bud’e kad’an dan haka ta k’ara gudu ta bi ta k’ofar ta fice…
Tun tana jin muryar Abba wanda ya biyota yana kwala mata kira har ta daina.
Fitulu ta ko ina tarr!! Kamar rana, shiyasa ta samu damar ganin gabanta cikin sauk’i!.
Gudu kawai take tun iyakar k’arfinta…
Tana gudu tana kallon baya taga fitowar Abba daga gidan Granpa inda ta fito.
Mai gadin ya tsaya yana tambaya taga yana nuno masa direction d’inta, hakan yasa tayi saurin b’uya a bayan motar data gani a gefenta jikin wani gida, tana d’an lek’owa kad’an ta jikin glasses d’in, gadan gadan taga yayo inda take dai dai aka bud’e k’aramar k’ofar shiga gidan dake jikin gate d’in da alamun fitowa za ayi,
Allah ya taimaketa Daddy ya biyo Abba yana mishi magana dan haka ya juya gareshi…
Wani wawan tsalle tayi da mugun sauri ta afka gidan.
Da sauri yasa hannunshi ya dafe bango d’ayan kuma ya dafe bayanta, wanda
hakan da yayi ne ya taimaka musu basu zube a k’asa ba!
K’amshin turaren shi da tun ranar da suka fara had’uwa ta sanshi da shi ne ya tabbatar mata da waye!!
K’ok’arin barin jikinsa take yi amman bata san dalilinshi na rik’e mata baya ba!..
Dukkanin k’arfinta tayi amfani da shi wajen ganin ta raba kusancin nasu amman hakan sai ya gagara! Don ruk’on da yayi mata bana wasa bane, as if his life depends on it.
Gaba d’aya sai ta sake firgicewa, kukanta ya k’aru barema yadda taji zuciyar shi na wani kalar mahaukacin bugawa....
So yake ya cire ta a jikinshi amman ya kasa, idan ana maganar over racing to shine abinda zuciyar Aslam ke ciki a halin yanzu, tun daga lokacin da yaga tayo tsalle ta shigo da gudu tana kallon baya, har kawo yanzu da take a jikinshi....
Tun lokacin da Arshaad ya fara kiran sunanta taji, dan haka har d’an dukan Aslam take tana kuka akan ya barta! Amman kwata kwata babu chanji a yanayinshi sam, it’s like yama k’ame a hakan ne ko yaya ne ita dai ta kasa ganewa.
Sai da Arshaad ya k’araso ya kama hannunshi wanda ya rik’eta gagam, da kyar ya iya b’amb’areta daga jikinshi..
tukunna hankalinshi ya fara dawowa jikinshi a hankali abhankali…
Sannan da kyar ya cika bangon ya d’an seseta tsayuwarshi kafin ya kalli Arshaad wanda kafeshi da manyan dogayen idanuwansa.
He looks calm ammanfa idanunsa sun mugun chanja kala.
Gaba d’aya kuma sai abunda ya faru ya dawo mishi, take yaji wata kalar kunya ta lullub’e shi, da kyar ya Iya tattaro y’ar ragowar jarumtarshi, yana shirin yin magana suka jiyo muryar Abba da Daddy suna dumfaro su, Daddy yana cewa “ga k’ofar a bud’e maybe nan ta shiga, dan na san ba lalle an barta ta fita ba lets check.”
Da sauri Hudan wadda har yanzun gaba d’aya ilahirin jikinta ke rawa ta juya tana kallon Arshaad kafin a hankali tace
“Ya Arshaad dan Allah ka b’oye ni dan Allah.”
Tayi maganar tana had’e hannuwanta waje d’aya alamun rok’o, tana kuka.
Ganin sun kusan isowa ne yasa Arshaad d’in da sauri ya jata yasa a d’akin mai gadi sannan yace mata “ta shige toilet d’inshi(mai gadin) tayi shiru.”
Tana rufe k’ofar toilet d’in su kuma su Abba suna shigowa gidan, dai dai Arshaad yana shirin fita shi kuma, suka yi kicib’is!.
Kallon kallo aka tsaya yi,
kafin Daddy yace
“kunga Hudan?”
Aslam yana shirin yin magana Arshaad yace “No” da sauri sannan ya d’ora da
“Neman ta ake? ina tayi? Mai ya faru?”
Aslam kawai Abba ya k’urawa ido..ganin yak’i had’a ido da shi yasa ya cewa Daddy wanda yake shirin yiwa Arshaad bayani
“Mu koma kawai, inaga wajen Gwaggo Asabe tayi. Ma duba ta anjima, lets take care of Granpa, na tabbatr biyotan da muka yi yanzu ma case ne.”
100% Daddy ya yarda da hakan dan haka ya cewa Aslam “ya ci gaba da duba musu Hudan za suyi musu bayani anjima, shi kuma Arshaad yaje Gate yayi confirming in bata fita ba daganan ya sa curfew a estate d’in har su samu su gama meeting da Granpa su fito.”
Da “to” suka amsa musu daganan su Abba suka wuce.
Suna fita shima Arshaad ya fara k’ok’arin fita a gidan
“Kace mata zata iya fitowa.”
Shine kawai abinda ya iya cewa Aslam ba tare da ya yarda sun had’a ido ba.
Har ya juya yaji Aslam d’in ya ruk’o hannunshi…
Da sauri ya runtse idanunsa da k’arfi, sai da ya d’an dedeta fushinsa kafin ya juyo yana kallonshi.
Aslam tunda yake bai tab’a jin nervousness irin na yau ba, dan haka ya fara kame kame
“Um, I’m sooo sorry a b bout”
Da sauri Arshaad ya katseshi ta hanyar cewa
“It wasn’t your fault, tayi laifi, so ko baka yi abunda kayi ba dole na san wata rana gaskiya zata fito, kuma za ayi punishing nata. Kawai dai i was disappointed in you ne that’s all”
Sai da ya d’anyi shiru yaji hucin da yake yi ya d’an ragu
tukunna ya ci gaba da magana
“Ko sabon mai aiki aka chanja a gidan nan baka nan Aslam kana Uk but sai na kiraka na fad’a maka!
Ya kamata ace lissafinka ya baka ‘if Abba yana da y’a and bai san da ita ba, to dole akwai wani abu a k’asa’!.
Da kayi finding out about Huda you should have talk to me first mu samu mu fara bincike first!
Because that is wat i’ll definitely have done if i were in your shoes.
But you just went ahead and ruin everything.
Yanzu because of you Mahaifiyata is there a cell da anty Adama su da basu da laifin komai, they just help a friend.”
A hankali yace
“i tot we were brothers, best friends.”
Cikin katseshi Aslam yace “and yes we still are, yana matsowa kusa dashi da rik’eshi”.
Murmushi kawai Arshaad yayi ya zare hannunshi
sannan ya zagayeshi ya fara k’ok’arin shiga d’akin mai gadi.