Sashe 26
So Da Buri Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Arshaad kam zuwa yanzu ranshi yayi mugun b’aci dan a tunaninshi ko Sakina ce zata fad’awa Hudan wannan maganar a kanshi bai ci ache ta yarda ba, balle a bakin mutumin da bata tab’a gani ba sai yau!
Dan haka cikin katseta yace
“Ba kiyi trusting d’ina ba Huda! Tunda gashi har kin d’auki maganan da aka fad’a miki a kaina…
Rantsuwa ta k’arshe da zan yi miki shine ‘wallahi ban san Yarinyar nan ba!’ Mutum d’aya na sani a gidanku age mate d’inki itace Sakina. Kuma ban san wanne Arshaad d’inne yaje nemanta gida ba rannan d’in da kikace, amman bani bane ba!. Maganar su Umman shima i don’t know anything about it, wallahi!.
Anyways
Na gode da irin shaidar da kika yi mini..
Hudan aure za muyi ya kamata ace kinyi trusting d’ina tunda as far as i know inda ace ni d’an iskane da tuni ke zaki fara fad’a ba wai ita ko shi ba.”
Yana gama fad’in haka ya juya ya fita dan in ya ci gaba da tsayawa a wajen zai iya yin abunda zai yi ending up yana regretting…
A hankali Hudan ta k’arasa ciki wajen Jalila ta kama hannun ta kafin tace
“Ya Jalila”
Cikin kukan makirci Jalila ta fashe da kuka ta rungune Hudan kafin tace “Hudan Allah da gaske ne abunda Auwal ya fad’a yanzu, gashi na kasa fad’awa kowa, ban san ya zanyi ba! Arshaad ya cuceni.”
Ta k’arashe maganar da wani mugun kuka, don ta lura Hudan ta yarda da ita,,dukda kuwa
har yanzu tana cikin rud’u akan ‘’me Hudan take yi a gidan’ Dan kalaman Auwal da yadda yace mata cousin ya sake dilmiyar da tunanin ta…
Amman yanzu ba wannan ne a gabantaba, raba Hudan da Arshaad shine first! Ga kuma zancen miliyan biyar! Don haka dole ta ajjiye komai a gefe ta duk’ufa ta cimma burinta.
Da kyar Hudan ta lallasheta, ta samu tayi shiru..
Rasa abunyi yasa Huda tace mata “bara taje ta dawo”
da taso ta tafi da ita, amman tak’i, dan haka ta mik’e tace “tana zuwa, tukunna sai su san me za suyi”
Cikin share ragowan hawayenta ta d’agawa Hudan kai, Hudan kuma ta fita a zuciyarta tana rayawa yanzu zata kira su Ummu dan ba zata iya wannan abun ita kad’ai ba! dole a kwatarma Jalila hakk’inta, tana tafe zuciyarta na tafarfasa, ita kawai idonta ya rufe da kishi har ya kaita ga kasa yin lisaafi mai kyau a kwakwalwarta.
Jalila na ganin fitar Huda ta share hawayenta ranta fess!
Sannan ta mik’e ta k’arasa inda Auwal ya daskare yake k’ok’arin hada 1+1 akan alamarin da ya gudana yanzun nan dan in dai shi ba dak’ik’i bane ba tou abu na farko daya fara fahimta shine ‘Arshaad Huda yake dating!’ And tabbas bai san Jalila ba, to who…..
Muryar Jalila wadda ta k’araso yanzu ne ta katseshi jin tana cewa
“Nayi duk abunda kace, yanzu abunda nakeso da kai shine ka kawo miliyan d’aya, ragowar kuma in aiki ya kusan kammaluwa, dan..”
Shak’ar!! Da yayi mata ce ta katse mata maganar tata, cikin d’acin zuciya da k’arfi yace
“Who are you?”.
BULAMA ✍️
So da Buri
Free Book
40
Sai da yaga numfashinta yana shirin d’aukewa tukunna yayi wurgi da ita sannan ya sake jeho mata tambayar
“who are you??”
Yana huci.
Cikin tsananin tsoro Jalila take kallonshi kafin ta ankara taga ya sake yiyowa kanta yana shirin damk’ar wuyanta a karo na biyu, yace
“Naga take taken baki da shirin fad’amin gaskiya ta cikin sauk’i!”
Da sauri cike da tsoro Jalila tace “me kakeso ka sani to?”
Tana mai ja da baya.
“Wacece ke!
Meye alak’ar ki da Arshaad sannan mecece alak’ar shi da wachchar Yarinyar??!”
Da sauri tace “wajenta yake zuwa a gidanmu! Ni ban tab’a ganinshi sosai bama sai yau, ban sanshi ba bai sanni ba!
Ai kaine kace ince na sanshi, amman ni bamu tab’a magana bama sai yau!!”
Takaici ne ya hana Auwal yin magana..
Chaan, kuma cikin tsananin b’acin rai yace “kin san da duk wannan amma shine baki tab’a gayamin ba sai yau?”
Ya k’arashe maganar cikin tsawa!.
Jalila gaba d’aya duk ta rud’e ta gaza fahimtar inda Auwal ya dosa.
Gashi yadda taga ranshi a b’ace tayi mugun tsorata
hakan yasa cikin rarrashi tace
“To ai naga nayi abunda ka fad’a ko?
Gashi har sunyi fad’a!
Menene kuma laifina a nan?”.
Da k’arfi yake sauk’e ajiyar zuciya!
Tabbas Micheal yayi masa shirme
to amman kuma ta bakin Jalilan ‘ai gashi sun yi fad’a!’
One of abunda yake so ya faru
ai farun ai at last!
But still ya zama dole ya koyawa Jalilan itama hankali..
Fuskar nan babu walwala ya kalle ta, kafin yace
“Mai yasa da na fara zuwa, baki fad’amin cewa baki da alak’a da shi ba?
Eh?
Kika barni a duhu?”
Cikin rashin fahimta tace
“Wallahi ni ban gane komai ba!
Dan Allah ka fahimci ni”.
Shiruuu, Auwal yayi yana d’an nazartarta yana kallonta..
Chaaan! Kuma yayi tsaki kafin yace “kije ki tattaro kayan ki,
ki wuce wajen Gwaggo Asabe, i’ll get back to you, idan kuma zaki zauna anan d’in ne to zan iya barinki but ki tuna abunda na fad’a miki d’azu!”.
Da sauri ta nufi d’akin ta na sama, kafin minti goma ta tattaro komai…
Auwal ji yake kamar ya shak’e ta yayi ta dukanta!
Kawai dai ya barta ne ya samu ta rabu dashi for now dan bayaso Daddy yazo kiranshi da kansa!
Amman tabbas sai ya koya mata hankali, dukda ya fahimci kamar jahilcinta da dak’ik’ancinta ne ya janyo komai..................
A gate d’in estate ta had’u da su duk sun fito har Gramma wadda ta kawo su Shuraim
don tun jiya da suka k’i bacci
da safe kuma suka dinga yiwa Abba kuka akan suna son Ummi ta dawo, ya kaisu wajenta.
Da kyar ta lallab’asu
bayan tace musu “Ummin tayi y’ar tafiya ne
amman soon za su dawo, suyi hak’uri.”
Hudan tana k’arasowa Gramma ta kamo ta, tace
“Ki kwantar da hankalinki
Ki bisu kinji, na san kina kewar Maman ki, amman na san Abba da kansa zai kaiki idan komai ya gama daidaituwa, kinji y’ar albarka?”.
Anhankali ta d’aga mata kai tanajin k’aunar matar da girman ta suna ratsa zuciyarta.
Dad shima abunda ya fad’a mata kenan sannan yace “duk abinda take buk’ata idan sunje ta rubuta ta bawa Arshaad ya kawo mishi,,already anyi mata d’an siyayyan abubuwan da zata buk’ata for now suna cikin mota.”
Da “to” da kuma godiya shima ta amsa mishi.
Auwal yana fitowa daga mik’a Jalila wajen Gwaggo Asabe suka fara shirin tafiya…
Abba ne ya bud’e mata gaban wata mota yace ta shiga, tana shirin shiga dai dai nan Gwaggo Asabe wadda ta fito yanzu ta k’araso taja Hudan tayi hugging d’inta, ji suke kamar kar su rabu dan har sun saba a cikin y’an wuni biyun da suka yi tare.
Auwal yana gefe in banda tab’e baki babu abunda yake yi, ji yake kamar yaje ya shak’e ta! Shi fa ya tsani yaga ana fifita wani, kuma ya lura kamar hakan a jinin y’an gidan yake! k’iri k’iri sun iya nuna banbanci…..gashi yanzu ma akan y’ar k’ank’anuwar Yarinya an kwashe Surukan gida kaf! An kai cell, an bar mahaukaciya!….
Ya ja tsaki yafi a k’irga k’arshema mota ya shige yana ta mita a ranshi yana cewa
“Kamar duk ba a tsatso d’aya muka fito ba!”
Mu an maida mu kamar wani bole especially ma ni….kowa idan ya tashi k’orafi sai kaji yace ‘Auwal’.”
Shi kad’ai haka yayi ta mita yana ta faman kumbure kumbure..
Su kam bama su san yana yi ba. Sallama suka yiwa juna
kafin Gramma ta ruk’o hannunta (Hudan) da kanta ta saka ta a mota ta juyo.
Daurewa kawai take yi, amman Abba yana zuwa da yayi hugging d’inta sai ta kasa ci gaba da daurewa ta fara hawaye.
Da kyar suka lallasheta sannan suka maidata gida,
suka fito, suka kama hanya ba dan ransu yanaso ba, suka
fice a estate d’in suna masu jin dumbin kewar gida cike a zuk’atansu.
Suna fita suka had’u da motar Kaka da Madu, horn suka d’anyi musu don haka suka dakata!
Dan shi Abba bai ma gane su ba.
A D’an gaba kad’an suka yi parkin, dan haka suma su Kaka suka juyo da akalar motar tasu suka isa inda suke suka yi parking….
Suna fitowa Abba ya ganesu dan haka ya k’arasa ya cewa su Aslam su zauna a motar,
shi da Dad kuma suka fita suka samesu.
Suna wucewa itama Hudan ta fara k’ok’arin bud’e k’ofar amman sai ta jita a rufe!
Cikin d’an tsare gida tace “zan je wajen Kakannina!”
A k’ufule yace
“Baza ki ba!”
Wani takaicine ya rufe ta taji kamar ta rufeshi da duka, taya ga su Kaka tana kallo suna kallonta, amman ace ba zata je wajensu ba? Inaaa, ba zai yiu ba!
Dan haka ta fara k’ok’arin bud’e k’ofar ta k’arfi! Tun k’arfinta.
Ta gefen ido yake kallonta,
tanata dambe da handle d’in motar, tun k’arfin ta.
Ta fi minti biyar tana fama ganin ta kasa yasa ta juyo da d’an ladabi tace
“Ya Aslam dan Allah ka bud’e inje wajen su mana.”
Ta bashi dariya sosai amman ya danne, still amsar d’azu ya sake maimaita mata babu alamun wasa a fuskarshi
“Baza ki ba!”
Wani k’ululun takaici ne ya tokare mak’ogwaronta, dama ga haushin Arshaad da take ji tun d’azu!
(Don Abba har yana shirin shiga motar da take amman ya janyeshi yace “yazo zai tuk’a shi”)
Yanzu gashi ya had’ata da wannan boss d’in!
Shi bai bari ta tafi da Abba ba kuma shi ma ya kasa shigowa su tafi tare ko dayake ta san
saboda yana jin kunyar had’a ido da ita ne shiyasa!
Kuma ya san koda ya shigo d’in ma fita zata yi ta bar mishi motar dan haka d’in ta gama shiryawa a ranta.
Amman kuma at least ai da ya gwada
Insted
yana kallonta amman ya shige motar Abba yaja suka tafi da shi da su Shuraim..
.....Abunda Huda bata sani ba shi kuwa Arshaad fushi ya d’auka da ita bana wasa ba ata dalilin zargin da tayi mishi!.
Dan haka cikin katseta yace
“Ba kiyi trusting d’ina ba Huda! Tunda gashi har kin d’auki maganan da aka fad’a miki a kaina…
Rantsuwa ta k’arshe da zan yi miki shine ‘wallahi ban san Yarinyar nan ba!’ Mutum d’aya na sani a gidanku age mate d’inki itace Sakina. Kuma ban san wanne Arshaad d’inne yaje nemanta gida ba rannan d’in da kikace, amman bani bane ba!. Maganar su Umman shima i don’t know anything about it, wallahi!.
Anyways
Na gode da irin shaidar da kika yi mini..
Hudan aure za muyi ya kamata ace kinyi trusting d’ina tunda as far as i know inda ace ni d’an iskane da tuni ke zaki fara fad’a ba wai ita ko shi ba.”
Yana gama fad’in haka ya juya ya fita dan in ya ci gaba da tsayawa a wajen zai iya yin abunda zai yi ending up yana regretting…
A hankali Hudan ta k’arasa ciki wajen Jalila ta kama hannun ta kafin tace
“Ya Jalila”
Cikin kukan makirci Jalila ta fashe da kuka ta rungune Hudan kafin tace “Hudan Allah da gaske ne abunda Auwal ya fad’a yanzu, gashi na kasa fad’awa kowa, ban san ya zanyi ba! Arshaad ya cuceni.”
Ta k’arashe maganar da wani mugun kuka, don ta lura Hudan ta yarda da ita,,dukda kuwa
har yanzu tana cikin rud’u akan ‘’me Hudan take yi a gidan’ Dan kalaman Auwal da yadda yace mata cousin ya sake dilmiyar da tunanin ta…
Amman yanzu ba wannan ne a gabantaba, raba Hudan da Arshaad shine first! Ga kuma zancen miliyan biyar! Don haka dole ta ajjiye komai a gefe ta duk’ufa ta cimma burinta.
Da kyar Hudan ta lallasheta, ta samu tayi shiru..
Rasa abunyi yasa Huda tace mata “bara taje ta dawo”
da taso ta tafi da ita, amman tak’i, dan haka ta mik’e tace “tana zuwa, tukunna sai su san me za suyi”
Cikin share ragowan hawayenta ta d’agawa Hudan kai, Hudan kuma ta fita a zuciyarta tana rayawa yanzu zata kira su Ummu dan ba zata iya wannan abun ita kad’ai ba! dole a kwatarma Jalila hakk’inta, tana tafe zuciyarta na tafarfasa, ita kawai idonta ya rufe da kishi har ya kaita ga kasa yin lisaafi mai kyau a kwakwalwarta.
Jalila na ganin fitar Huda ta share hawayenta ranta fess!
Sannan ta mik’e ta k’arasa inda Auwal ya daskare yake k’ok’arin hada 1+1 akan alamarin da ya gudana yanzun nan dan in dai shi ba dak’ik’i bane ba tou abu na farko daya fara fahimta shine ‘Arshaad Huda yake dating!’ And tabbas bai san Jalila ba, to who…..
Muryar Jalila wadda ta k’araso yanzu ne ta katseshi jin tana cewa
“Nayi duk abunda kace, yanzu abunda nakeso da kai shine ka kawo miliyan d’aya, ragowar kuma in aiki ya kusan kammaluwa, dan..”
Shak’ar!! Da yayi mata ce ta katse mata maganar tata, cikin d’acin zuciya da k’arfi yace
“Who are you?”.
BULAMA ✍️
So da Buri
Free Book
40
Sai da yaga numfashinta yana shirin d’aukewa tukunna yayi wurgi da ita sannan ya sake jeho mata tambayar
“who are you??”
Yana huci.
Cikin tsananin tsoro Jalila take kallonshi kafin ta ankara taga ya sake yiyowa kanta yana shirin damk’ar wuyanta a karo na biyu, yace
“Naga take taken baki da shirin fad’amin gaskiya ta cikin sauk’i!”
Da sauri cike da tsoro Jalila tace “me kakeso ka sani to?”
Tana mai ja da baya.
“Wacece ke!
Meye alak’ar ki da Arshaad sannan mecece alak’ar shi da wachchar Yarinyar??!”
Da sauri tace “wajenta yake zuwa a gidanmu! Ni ban tab’a ganinshi sosai bama sai yau, ban sanshi ba bai sanni ba!
Ai kaine kace ince na sanshi, amman ni bamu tab’a magana bama sai yau!!”
Takaici ne ya hana Auwal yin magana..
Chaan, kuma cikin tsananin b’acin rai yace “kin san da duk wannan amma shine baki tab’a gayamin ba sai yau?”
Ya k’arashe maganar cikin tsawa!.
Jalila gaba d’aya duk ta rud’e ta gaza fahimtar inda Auwal ya dosa.
Gashi yadda taga ranshi a b’ace tayi mugun tsorata
hakan yasa cikin rarrashi tace
“To ai naga nayi abunda ka fad’a ko?
Gashi har sunyi fad’a!
Menene kuma laifina a nan?”.
Da k’arfi yake sauk’e ajiyar zuciya!
Tabbas Micheal yayi masa shirme
to amman kuma ta bakin Jalilan ‘ai gashi sun yi fad’a!’
One of abunda yake so ya faru
ai farun ai at last!
But still ya zama dole ya koyawa Jalilan itama hankali..
Fuskar nan babu walwala ya kalle ta, kafin yace
“Mai yasa da na fara zuwa, baki fad’amin cewa baki da alak’a da shi ba?
Eh?
Kika barni a duhu?”
Cikin rashin fahimta tace
“Wallahi ni ban gane komai ba!
Dan Allah ka fahimci ni”.
Shiruuu, Auwal yayi yana d’an nazartarta yana kallonta..
Chaaan! Kuma yayi tsaki kafin yace “kije ki tattaro kayan ki,
ki wuce wajen Gwaggo Asabe, i’ll get back to you, idan kuma zaki zauna anan d’in ne to zan iya barinki but ki tuna abunda na fad’a miki d’azu!”.
Da sauri ta nufi d’akin ta na sama, kafin minti goma ta tattaro komai…
Auwal ji yake kamar ya shak’e ta yayi ta dukanta!
Kawai dai ya barta ne ya samu ta rabu dashi for now dan bayaso Daddy yazo kiranshi da kansa!
Amman tabbas sai ya koya mata hankali, dukda ya fahimci kamar jahilcinta da dak’ik’ancinta ne ya janyo komai..................
A gate d’in estate ta had’u da su duk sun fito har Gramma wadda ta kawo su Shuraim
don tun jiya da suka k’i bacci
da safe kuma suka dinga yiwa Abba kuka akan suna son Ummi ta dawo, ya kaisu wajenta.
Da kyar ta lallab’asu
bayan tace musu “Ummin tayi y’ar tafiya ne
amman soon za su dawo, suyi hak’uri.”
Hudan tana k’arasowa Gramma ta kamo ta, tace
“Ki kwantar da hankalinki
Ki bisu kinji, na san kina kewar Maman ki, amman na san Abba da kansa zai kaiki idan komai ya gama daidaituwa, kinji y’ar albarka?”.
Anhankali ta d’aga mata kai tanajin k’aunar matar da girman ta suna ratsa zuciyarta.
Dad shima abunda ya fad’a mata kenan sannan yace “duk abinda take buk’ata idan sunje ta rubuta ta bawa Arshaad ya kawo mishi,,already anyi mata d’an siyayyan abubuwan da zata buk’ata for now suna cikin mota.”
Da “to” da kuma godiya shima ta amsa mishi.
Auwal yana fitowa daga mik’a Jalila wajen Gwaggo Asabe suka fara shirin tafiya…
Abba ne ya bud’e mata gaban wata mota yace ta shiga, tana shirin shiga dai dai nan Gwaggo Asabe wadda ta fito yanzu ta k’araso taja Hudan tayi hugging d’inta, ji suke kamar kar su rabu dan har sun saba a cikin y’an wuni biyun da suka yi tare.
Auwal yana gefe in banda tab’e baki babu abunda yake yi, ji yake kamar yaje ya shak’e ta! Shi fa ya tsani yaga ana fifita wani, kuma ya lura kamar hakan a jinin y’an gidan yake! k’iri k’iri sun iya nuna banbanci…..gashi yanzu ma akan y’ar k’ank’anuwar Yarinya an kwashe Surukan gida kaf! An kai cell, an bar mahaukaciya!….
Ya ja tsaki yafi a k’irga k’arshema mota ya shige yana ta mita a ranshi yana cewa
“Kamar duk ba a tsatso d’aya muka fito ba!”
Mu an maida mu kamar wani bole especially ma ni….kowa idan ya tashi k’orafi sai kaji yace ‘Auwal’.”
Shi kad’ai haka yayi ta mita yana ta faman kumbure kumbure..
Su kam bama su san yana yi ba. Sallama suka yiwa juna
kafin Gramma ta ruk’o hannunta (Hudan) da kanta ta saka ta a mota ta juyo.
Daurewa kawai take yi, amman Abba yana zuwa da yayi hugging d’inta sai ta kasa ci gaba da daurewa ta fara hawaye.
Da kyar suka lallasheta sannan suka maidata gida,
suka fito, suka kama hanya ba dan ransu yanaso ba, suka
fice a estate d’in suna masu jin dumbin kewar gida cike a zuk’atansu.
Suna fita suka had’u da motar Kaka da Madu, horn suka d’anyi musu don haka suka dakata!
Dan shi Abba bai ma gane su ba.
A D’an gaba kad’an suka yi parkin, dan haka suma su Kaka suka juyo da akalar motar tasu suka isa inda suke suka yi parking….
Suna fitowa Abba ya ganesu dan haka ya k’arasa ya cewa su Aslam su zauna a motar,
shi da Dad kuma suka fita suka samesu.
Suna wucewa itama Hudan ta fara k’ok’arin bud’e k’ofar amman sai ta jita a rufe!
Cikin d’an tsare gida tace “zan je wajen Kakannina!”
A k’ufule yace
“Baza ki ba!”
Wani takaicine ya rufe ta taji kamar ta rufeshi da duka, taya ga su Kaka tana kallo suna kallonta, amman ace ba zata je wajensu ba? Inaaa, ba zai yiu ba!
Dan haka ta fara k’ok’arin bud’e k’ofar ta k’arfi! Tun k’arfinta.
Ta gefen ido yake kallonta,
tanata dambe da handle d’in motar, tun k’arfin ta.
Ta fi minti biyar tana fama ganin ta kasa yasa ta juyo da d’an ladabi tace
“Ya Aslam dan Allah ka bud’e inje wajen su mana.”
Ta bashi dariya sosai amman ya danne, still amsar d’azu ya sake maimaita mata babu alamun wasa a fuskarshi
“Baza ki ba!”
Wani k’ululun takaici ne ya tokare mak’ogwaronta, dama ga haushin Arshaad da take ji tun d’azu!
(Don Abba har yana shirin shiga motar da take amman ya janyeshi yace “yazo zai tuk’a shi”)
Yanzu gashi ya had’ata da wannan boss d’in!
Shi bai bari ta tafi da Abba ba kuma shi ma ya kasa shigowa su tafi tare ko dayake ta san
saboda yana jin kunyar had’a ido da ita ne shiyasa!
Kuma ya san koda ya shigo d’in ma fita zata yi ta bar mishi motar dan haka d’in ta gama shiryawa a ranta.
Amman kuma at least ai da ya gwada
Insted
yana kallonta amman ya shige motar Abba yaja suka tafi da shi da su Shuraim..
.....Abunda Huda bata sani ba shi kuwa Arshaad fushi ya d’auka da ita bana wasa ba ata dalilin zargin da tayi mishi!.