Sashe 6
Siyasa Ko Kabilanci Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
*_ya rabbi ka gafartama mahaifanmu
[1/16, 1:05 PM] Aysha Galadima: *_Typing
*_HASKE WRITER'S ASSO..._*
_{home of expert and perfect writer's}_
*_SIYASA KO K'ABILANCI_*
_(Hattara matasa)_
*_Bilyn Abdull ce
____________________
*_Number 6_*
____________________
Baban Ama.. ne ya kalli uncle M.A dake zaune gefenshi bayan sun kalla cin abinci, hankalinsa ya maida gaba d'aya agareshi. "Brother ina saurarenka".
Uncle M.A ya d'an gyara zamansa, kafin yay gyaran murya kad'an.
"hugm!, brother kasan mi nake tunani kuwa? Akwai wani Abu kusan 1year data shige daya d'aga hankalina, dawo da maganar bashida wata ma'ana, amma yanda rikicin ya kasancene yata6a zuciyata. matasan k'asarnan sunada buk'atar mai jagorancin tunaninsu, saboda duk wani Abu da zaije yadawo akansu yake k'arewa, dasu ake amfanin wajen haddasa duk wani rikicin SIYASA KO K'ABILANCI da ADDINI a k'asar nan, sannan kuma sune akafi kashewa, su akafi lalatama rayuwa. (kuma kullum sune cikin k'orafin gwamnati batayi dasu). Al'halin sune suka maida darajarsu can k'asa har kowacce gwamnati idan tazo take tunin k'ask'antar dasu, ni aganina matasanmu sunada hanya mafi sauk'i dazasu jagoranci k'asarnan brother, amma bata hanyar rikicin siyasa ko k'abilanci ko 6angaranci ko fad'an addiniba.......".
"Hakane brother, amma tayaya kai kake ganin zasu fahimci manufarmu, kafa tuna cewa matasan namu, ba kowan nensu ke maida hankali akan karatu ba, idanma sunyi sai domin aiki, ta wacce hanya kake ganin yakamata su fahimci sune k'asar?".
Murmushi uncle M.A yayi, "yauwa brother anzo wajen, wannan tambayar nakeso kamin dama".
" bara kaji brother, tunfa farko mu SIYASA bata kar6i Africa ba gaba d'aya, wlhy sanadin SIYASA komai namu ya LALACE, da bamusan k'abilanciba, saboda kowa yana a 6angarensa, idan kaga d'an wancan k'abila cikin waccan to harkar kasuwancice ta kaisa. amma tundaga lokacin da Turawa sukace ga SIYASA komai namu ya canja salonsa, tundaga lokacinda turawan mulkin mallaka suka bama wasu 'yan k'asarnan shugabancin wasu yankunan kasarnan komai yafara dagulewa, domin hakanne yazama ummul aba'isin haifar mana da rikice-rikicen ADDINI DA K'ABILANCI a sassa daban-daban na k'asar nan, sannan sukazo suka kuma fasaltamu a yankuna kashi uku, yankin HAUSA FULANI, YORUBA, IGBO, wannanma ya taka rawar gani wajen raba kawunanmu. wannan suna d'aya daga tushen matsalolinmu a NIGERIA, Dan sune suke jagorancin duk wani rikicin siyasa ko K'abilanci har yanzun a k'asarmu wlhy, wad'anda suka fara suntafi sunbar baya da k'ura, har kuma yanzun mun rasa samun nagartattun dazasu kawoma k'asar gyara, saima komai dayake k'ara ta6ar6arewa da lalacewa a kullum, daga talakawan har masu mulkin kowa yana buk'atar gyara Kansa da ahalinsa ma farko, to amma baikamata mu maidasu hujjar farko dazata hallakamuba ai. Abubuwa dayawa sun faru a k'asar nan, Wanda maimatasu bashida wani amfani, dan kamar k'ara dagula komaine, a yanzu hanyar gyara kawai yakamata mu fuskanta, shine zai zama NEXT LEVEL namu."
Sai baba
, ammafa inji bilyn Abdul
Dariya sukayi suduka, wadda nikaina bansan dalilin taba.
Baban Ama yace, "to minene shirinka a next level brother?".
" kafa *KUNGIYAR MATASA* domin nusar dasu illar rikicin *SIYASA KO K'ABILANCI, FA'DAN 6ANGARANCI KO ADDINI*, yakamata mu fiddo hanya ta wayarma matasanmu kai dansu san k'alubalen dake tare dasu, sannan suma sufito adama dasu a k'asarsu, kamar yanda sauran k'ashen duniya keyi, duba tsarin CHINA, abin birgewa, mafi yawa matasan sune akan madafun iko, akwai k'asashe daban-daban dasuke cikin wannan tsarin, Amma mufa Africa son mulki yahana mu bama matasan dama, sukuma matasanma idan zakayi dubi tawani 6angaren saika gane basu cancanci madafun ikonba, saboda rashin nutsuwarsu da sanin muhimmancin Kansu. to amatsayinmu Na matasa tayaya zamu kawo CANGI a wannan tafiyar? yanda za'a fuskanci mumafa 'yan k'asane NAGARTATTATU kuma ababen ALFAHARIN al'ummar k'asarmu da yankunanmu, kaga dolene saimun sami had'inkan matasanmu Na KUDANCI DA AREWACI kenan". sai dai inda gizo ke sak'ar tayaya zamu samu hakan ta kasance?, matasan su fahimcemu sukuma k'aunaci Kansu, dan maganar gaskiya SIYASA DA K'ABILANCI tuni sun rarraba kanmu a k'asarnan dama Africa baki d'aya".
Baban Ama yasaki ajiyar zuciya kafin yace, "hanya d'ayace brother nake gani".
" wace hanyace brother? ". cewar uncle M.A.
" masu taimakonmu brother, bawai 'yan yima dukiyar k'asa babakere da handamaba, nidai nabaka goyon baya 100%, saimu fara Neman wad'anda tafiyarmu zatai dai-dai da tsarinsu, kamar mutum 8 ni da kai cikon Na goma, daganan komaima saiya biyo baya".
Uncle M.A yarasama mizaiyi saboda Nuna jin dad'in goyon bayan abokin nasa, sai kawai ya rungumeshi yana jero adu'oin fatan alkairi agaresa, shima Baban Ama addu'ar yake masa. Acewarsa shiyadace da wannan addu'ar, tunda shiya k'irk'iro cigaban, Wanda duk da yasan zasu fuskanci k'alubale iri-iri, saboda aikine bamai sauk'iba, musamman idan akayi dubi da yanda k'asar tagama lalacewa ta 6angarori daban-daban Na Siyasa da k'abilanci da Addini, dukda yana hango nasara wataran insha ALLAH.
haka sukaita tattauna batun, har aka kira sallar magriba, alwala sukayi suka fita massalaci.
_______________________________
"Wai oga wuk'armi kaketa faman wasawane haka kuma tun d'azun?".
Jajayen idanunsa yad'ago yana kallonsa, yasa bayan hannunsa ya shafi gefen hancinsa, fuskarsa ata6e tamkar yaga mala'ikin mutuwa akansa, d'auke idonsa yayi yamaida kan madai-daiciyar wuk'arsa maikamada *fad'ama jini nawuce* saboda tsabar d'aukar ido datakeyi Na kaifi, amma dukda haka kaifin baimasaba yake sake wasata.
K show bai daddaraba yakuma maimaita tambayar ga Zike.
Wani banzan kallo yamasa, sannan ya tofar da yawu, da yare yace, "aikin daka 6ata zaka koma ka gyara, inba hakaba hummm....". Yay shiru batareda ya k'arasaba.
K show ya hura hanci gaba, amma baice komaiba.
Su manu duk suna tsaye ake wannan dramar, amma basuji mi zike yafad'ama k show ba, saboda da yare yay maganar, k show da zike kuma yarensu d'ayane.
Ramzaki dake zaune gefe yana busa taba yajuyo yana kallonsu, cikin harshen turanci yace, Oga sir dangin waccan babynfa? Inason abani kwangilarsu, dama nadad'e inajin haushin old man d'inta, dan nata6a zuwa k'ofar gidan wajen babynnan amma ya koreni, wai shi ba mahaukaci bane dazai had'a jini dani, kasanfa hausawannan akwai shegen k'abilanci da nuna addininsu yafi Na kowa......
Da Sauri manu ya tsaidashi, " kai! Kai Ramzaki, please kama kankafa, karda tabarka tagayamaka hauka ka rainamin yare, kai k'abilar taka basama mutane k'abilanci ne? 'yan kad'an daku sai shegen gadara, wama yasan da k'abilar takune? Iyakarta jos fa, wlhy yanzu zamu kwashi 'yan kallo a wajenan........
Shima katseshin yayi, tareda mik'ewa da sauri yaje yadaki kafad'ar manu, "to kozaka gwadane?". Yay maganar yana hankad'a manu baya.
Shima manu duka ya kai masa.
Kafin kace me fad'a ya hark'ume, da k'yar sauran matasan suka rabasu.
Zike Na zaune yana jinsu, ko kallo basu isheshiba, wuk'arsa yake wasawa har yanzun.
K'ala baice dasuba kuma yamik'e ya tura wuk'ar gefen cikinsa, ya gyara rigarsa yay gaba abinsa yabarsu.
Da sauri wasunsu suka bi bayansa, akabar manu da ramzaki a wajen, harar juna sukayi kafin subi bayansu sunajan tsaki was juna, kowanne na zage-zage da yarensa.
(Nidai bilyn ku nace, " ALLAH ya k'yauta to".)
[1/16, 1:05 PM] Aysha Galadima: *_Typing
*_HASKE WRITER'S ASSO..._*
_{home of expert and perfect writer's}_
*_SIYASA KO K'ABILANCI_*
_(Hattara matasa)_
*_Bilyn Abdull ce
____________________
*_Number 6_*
____________________
Baban Ama.. ne ya kalli uncle M.A dake zaune gefenshi bayan sun kalla cin abinci, hankalinsa ya maida gaba d'aya agareshi. "Brother ina saurarenka".
Uncle M.A ya d'an gyara zamansa, kafin yay gyaran murya kad'an.
"hugm!, brother kasan mi nake tunani kuwa? Akwai wani Abu kusan 1year data shige daya d'aga hankalina, dawo da maganar bashida wata ma'ana, amma yanda rikicin ya kasancene yata6a zuciyata. matasan k'asarnan sunada buk'atar mai jagorancin tunaninsu, saboda duk wani Abu da zaije yadawo akansu yake k'arewa, dasu ake amfanin wajen haddasa duk wani rikicin SIYASA KO K'ABILANCI da ADDINI a k'asar nan, sannan kuma sune akafi kashewa, su akafi lalatama rayuwa. (kuma kullum sune cikin k'orafin gwamnati batayi dasu). Al'halin sune suka maida darajarsu can k'asa har kowacce gwamnati idan tazo take tunin k'ask'antar dasu, ni aganina matasanmu sunada hanya mafi sauk'i dazasu jagoranci k'asarnan brother, amma bata hanyar rikicin siyasa ko k'abilanci ko 6angaranci ko fad'an addiniba.......".
"Hakane brother, amma tayaya kai kake ganin zasu fahimci manufarmu, kafa tuna cewa matasan namu, ba kowan nensu ke maida hankali akan karatu ba, idanma sunyi sai domin aiki, ta wacce hanya kake ganin yakamata su fahimci sune k'asar?".
Murmushi uncle M.A yayi, "yauwa brother anzo wajen, wannan tambayar nakeso kamin dama".
" bara kaji brother, tunfa farko mu SIYASA bata kar6i Africa ba gaba d'aya, wlhy sanadin SIYASA komai namu ya LALACE, da bamusan k'abilanciba, saboda kowa yana a 6angarensa, idan kaga d'an wancan k'abila cikin waccan to harkar kasuwancice ta kaisa. amma tundaga lokacin da Turawa sukace ga SIYASA komai namu ya canja salonsa, tundaga lokacinda turawan mulkin mallaka suka bama wasu 'yan k'asarnan shugabancin wasu yankunan kasarnan komai yafara dagulewa, domin hakanne yazama ummul aba'isin haifar mana da rikice-rikicen ADDINI DA K'ABILANCI a sassa daban-daban na k'asar nan, sannan sukazo suka kuma fasaltamu a yankuna kashi uku, yankin HAUSA FULANI, YORUBA, IGBO, wannanma ya taka rawar gani wajen raba kawunanmu. wannan suna d'aya daga tushen matsalolinmu a NIGERIA, Dan sune suke jagorancin duk wani rikicin siyasa ko K'abilanci har yanzun a k'asarmu wlhy, wad'anda suka fara suntafi sunbar baya da k'ura, har kuma yanzun mun rasa samun nagartattun dazasu kawoma k'asar gyara, saima komai dayake k'ara ta6ar6arewa da lalacewa a kullum, daga talakawan har masu mulkin kowa yana buk'atar gyara Kansa da ahalinsa ma farko, to amma baikamata mu maidasu hujjar farko dazata hallakamuba ai. Abubuwa dayawa sun faru a k'asar nan, Wanda maimatasu bashida wani amfani, dan kamar k'ara dagula komaine, a yanzu hanyar gyara kawai yakamata mu fuskanta, shine zai zama NEXT LEVEL namu."
Sai baba
, ammafa inji bilyn Abdul
Dariya sukayi suduka, wadda nikaina bansan dalilin taba.
Baban Ama yace, "to minene shirinka a next level brother?".
" kafa *KUNGIYAR MATASA* domin nusar dasu illar rikicin *SIYASA KO K'ABILANCI, FA'DAN 6ANGARANCI KO ADDINI*, yakamata mu fiddo hanya ta wayarma matasanmu kai dansu san k'alubalen dake tare dasu, sannan suma sufito adama dasu a k'asarsu, kamar yanda sauran k'ashen duniya keyi, duba tsarin CHINA, abin birgewa, mafi yawa matasan sune akan madafun iko, akwai k'asashe daban-daban dasuke cikin wannan tsarin, Amma mufa Africa son mulki yahana mu bama matasan dama, sukuma matasanma idan zakayi dubi tawani 6angaren saika gane basu cancanci madafun ikonba, saboda rashin nutsuwarsu da sanin muhimmancin Kansu. to amatsayinmu Na matasa tayaya zamu kawo CANGI a wannan tafiyar? yanda za'a fuskanci mumafa 'yan k'asane NAGARTATTATU kuma ababen ALFAHARIN al'ummar k'asarmu da yankunanmu, kaga dolene saimun sami had'inkan matasanmu Na KUDANCI DA AREWACI kenan". sai dai inda gizo ke sak'ar tayaya zamu samu hakan ta kasance?, matasan su fahimcemu sukuma k'aunaci Kansu, dan maganar gaskiya SIYASA DA K'ABILANCI tuni sun rarraba kanmu a k'asarnan dama Africa baki d'aya".
Baban Ama yasaki ajiyar zuciya kafin yace, "hanya d'ayace brother nake gani".
" wace hanyace brother? ". cewar uncle M.A.
" masu taimakonmu brother, bawai 'yan yima dukiyar k'asa babakere da handamaba, nidai nabaka goyon baya 100%, saimu fara Neman wad'anda tafiyarmu zatai dai-dai da tsarinsu, kamar mutum 8 ni da kai cikon Na goma, daganan komaima saiya biyo baya".
Uncle M.A yarasama mizaiyi saboda Nuna jin dad'in goyon bayan abokin nasa, sai kawai ya rungumeshi yana jero adu'oin fatan alkairi agaresa, shima Baban Ama addu'ar yake masa. Acewarsa shiyadace da wannan addu'ar, tunda shiya k'irk'iro cigaban, Wanda duk da yasan zasu fuskanci k'alubale iri-iri, saboda aikine bamai sauk'iba, musamman idan akayi dubi da yanda k'asar tagama lalacewa ta 6angarori daban-daban Na Siyasa da k'abilanci da Addini, dukda yana hango nasara wataran insha ALLAH.
haka sukaita tattauna batun, har aka kira sallar magriba, alwala sukayi suka fita massalaci.
_______________________________
"Wai oga wuk'armi kaketa faman wasawane haka kuma tun d'azun?".
Jajayen idanunsa yad'ago yana kallonsa, yasa bayan hannunsa ya shafi gefen hancinsa, fuskarsa ata6e tamkar yaga mala'ikin mutuwa akansa, d'auke idonsa yayi yamaida kan madai-daiciyar wuk'arsa maikamada *fad'ama jini nawuce* saboda tsabar d'aukar ido datakeyi Na kaifi, amma dukda haka kaifin baimasaba yake sake wasata.
K show bai daddaraba yakuma maimaita tambayar ga Zike.
Wani banzan kallo yamasa, sannan ya tofar da yawu, da yare yace, "aikin daka 6ata zaka koma ka gyara, inba hakaba hummm....". Yay shiru batareda ya k'arasaba.
K show ya hura hanci gaba, amma baice komaiba.
Su manu duk suna tsaye ake wannan dramar, amma basuji mi zike yafad'ama k show ba, saboda da yare yay maganar, k show da zike kuma yarensu d'ayane.
Ramzaki dake zaune gefe yana busa taba yajuyo yana kallonsu, cikin harshen turanci yace, Oga sir dangin waccan babynfa? Inason abani kwangilarsu, dama nadad'e inajin haushin old man d'inta, dan nata6a zuwa k'ofar gidan wajen babynnan amma ya koreni, wai shi ba mahaukaci bane dazai had'a jini dani, kasanfa hausawannan akwai shegen k'abilanci da nuna addininsu yafi Na kowa......
Da Sauri manu ya tsaidashi, " kai! Kai Ramzaki, please kama kankafa, karda tabarka tagayamaka hauka ka rainamin yare, kai k'abilar taka basama mutane k'abilanci ne? 'yan kad'an daku sai shegen gadara, wama yasan da k'abilar takune? Iyakarta jos fa, wlhy yanzu zamu kwashi 'yan kallo a wajenan........
Shima katseshin yayi, tareda mik'ewa da sauri yaje yadaki kafad'ar manu, "to kozaka gwadane?". Yay maganar yana hankad'a manu baya.
Shima manu duka ya kai masa.
Kafin kace me fad'a ya hark'ume, da k'yar sauran matasan suka rabasu.
Zike Na zaune yana jinsu, ko kallo basu isheshiba, wuk'arsa yake wasawa har yanzun.
K'ala baice dasuba kuma yamik'e ya tura wuk'ar gefen cikinsa, ya gyara rigarsa yay gaba abinsa yabarsu.
Da sauri wasunsu suka bi bayansa, akabar manu da ramzaki a wajen, harar juna sukayi kafin subi bayansu sunajan tsaki was juna, kowanne na zage-zage da yarensa.
(Nidai bilyn ku nace, " ALLAH ya k'yauta to".)