Sashe 29
Siyasa Ko Kabilanci Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Da daddare koda Uncle yakira yace Nazeefa tabama Amatallah wayar.
Nazeefa batace mata komaiba tasaka mata wayar a kunne kawai, dansu ukune a d'akin, 'yan rakiyarta duk suna d'aya d'akin 6angarentan, Asiya kuma tayi barci saboda gajiyar tafiya..
Saukar Muryarshi kawai taji acikin kunnenta.
A zabure tatashi, jikinta har wani rawa yake, azatontama koyana a d'akinne, ganin Nazeefa zaune kusada ita da waya a hannun saita saki ajiyar zuciya.
Nazeefa kam dariyama tabata, amma saita gumtse batayiba, tasake mik'a mata wayar, dan Uncle nakan layi bai kasheba, "kar6a mana Amatallah, yanafa jiranki".
Kunyar Nazeefa takeji, shiyyasa ta amshi wayar tasaka a kunne. Nazeefa kuma yashiga toilet d'in d'akin.
Sallama yasake mata.
Dak'yar ta iya amsawa, muryarta na rawa, hawaye harsun fara zirara a kumatunta.
Jikinsane yay sanyi, yatashi daga kwancen dayake yafito corridor d'in falon, Aneesa da fitowarta kenan daga ketchin ta had'o masa shayi tabishi da kallon, rantane ya 6aci, ita tamayi zaton Fateema Ce, dan batasan yau Amatallah zata tareba.
A kujerar dake corridor d'in ya zauna, muryarsa a matuk'ar sanyaye yace, " My best! kuka kikeyi dan kindawo gidana da zama?".
Kanta ta girgiza masa tamkar tana gabansa batareda tace komaiba.
Jin bata amsaba, saidai shashshekar kukanta yake jiyowa yace ''kinason nima namiki kukan?".
Da sauri tace, "A'a Uncle na daina".
" haba Khadija! Bak'yason zama dani?".
"A'a inaso Uncle". tayi maganar da fashewa da kuka.
" to Amma miyasa kike kuka Khadija!? ".
" ba komai Uncle, ina tuna su babane".
Ajiyar zuciya yayi, Yakuma raunana muryarsa sosai, "kiyi hak'uri Khadija kinji, badan ALLAH baya sonki bane ya d'aukesu, Kimusu addu'a ba kukaba, su tasuma tayi k'yau, dan koba komai mutuwar shahada sukayi, wannan kad'ai ya Isa muyima su brother murna ba kukaba kinji ko?".
" to Uncle zan daina insha ALLAHU".
''Yauwa my best, yanzu ki share hawayenki kinji ko".
"To" ta amsa tana share hawayen tamkar yana ganinta.
"Yauwa babyna kokefa, yanzu dai fad'amin kobak'yason zama Kano nasa Jabeer yamiki visa ki dawo nan Inda nake?".
Da Sauri tace, " A'a Uncle, inason nan, ba makaranta zanjeba?".
"Makaranta zakije my best, amma sainake ganin kamar bazaki iya karatunba, saboda damuwar dakike ciki".
''Wlhy Uncle zan iya, inason karatu, indai kukane na daina bazan sakeba".
" promise".
"Promise Uncle".
" tom ngd, yanzu kinci abinci ko?".
"Eh nasha fura".
" fura aiba abinci bace my best, nasan tunda aka sake tarewarnan bak'yacin abinci ko?".
"Inaci Uncle".
" kai ban yardaba".
"ALLAH kuwa".
" to shikenan, yanzu mikike sha'awar ci nasa a kawo miki?".
"Babu komai Uncle na k'oshi, furan ya isheni".
" kin tabbata".
"Eh Uncle, ALLAH kuwa".
" shikenan, karna kumajin kinyi kuka, yanzu kitashi kiyi wanka, saikiyi alwala kiyi nafilfili da karatun alku'ani, insha ALLAH zakiji zuciyarki tayi sanyi da salama, kima su brother addu'a, ALLAH yay miki albarka kinji".
"Amin Uncle, ngd zanyi to".
''Yauwa my best D.., saida safe ko, zan sake kira bayan kin kammala naji kinbar kuka ko an karya alk'awarin Uncle bawan ALLAH".
hannun tasaka tarufe fuskarta kamar tana gabansa, ta saki wayar a kan gadon, dariya yayi ya kashe wayar, dan yanajiyo mutsu-mutsunta kasancewar sabuwar katifa ko ledar ba'a cireba aka shinfid'a bedsheets d'in.
Nazeefa ma dake tsaye a bakin toilet dariyar tayi, aranta tana jin sha'awar wannan soyayya ta uncle da d'iyarsa, a ranta tace ALLAH ya daidaita komai cikin sauk'i Amatallah. K'arasowa tayi ta d'auki wayarta, saitaga yakashe, ta kalli Amatallah dake shirin sauka a gadon tayi murmushi. Batace mata komaiba tafice d'akinta.
Duk yanda Uncle yace haka Amatallah tayi, ai kam Alhmdllhi tasamu nutsuwa, saigata suna 'Yar hira da Asiya data farka har barci ya kwashesu.
Washe gari akayi walima 'yan jos suka koma da yamma, bayan sunje gidansu Uncle sun gaida baba da jiki.
Shatara ta arzik'i Uncle yasa Jabeer ya had'a musu, sun tafi sunbar Amatallah Na kuka tamkar ranta zai fita Anty Maijidda da Nazeefa sai lallashinta sukeyi, daga k'arshe dai saida aka kira Uncle yay lallashi da tuna mata alk'awarin datayi Na ta daina kuka sannan tayi shiru, amma sai zazza6i mai zafi ya rufeta, dole jabeer ya nemo mata Magani tasha.
____________________________
Tunda Aneesa ta fuskanci Amatallah Ce ta tare saita hau zum6u-zum6ure wa Alhaji Muhammad.
Shareta yayi, yay tamkar baisan mitakema fushinba, saima ya maida hankalinsa wajen yima Siddiqa wasa, da daddare kuma yakira Fateema tabama yaran sukasha hirarsu. yakira Nazeefa tabama Amatallah tace tayi barci, saboda maganin datasha da yamma, da k'yarma tayi salloli takoma ta kwanta. sallama yamata ya yanke wayar.
_____________________________
Rayuwa tacigaba da tafiya cikin Nasarori da jarabawa, yau kwanakin Amatallah hud'u agidan Uncle d'inta.
Kullum da safe takanje har d'aki ta gaida Fateema, ta taya Nazeefa aikin gidan tana k'ara nuna mata komai yanda zatayi, Dan Fateema bata iya aikin saboda laulayin datake fama dashi, dama ita haka take fama a farkon kowanne ciki.
Ita Nazeefa ma hakan dad'i yamata, Dan koba komai Amatallah zata kuma koyon abubuwan dasuka dace sosai takuma kware da wahalaryi kafin mijin nasu ya dawo.
Yaran kuwa sun maida 6angaren Amatallah nanne wajen zamansu, itakam jansu takeyi ajikinta sosai, Dan tana kallonsu tamkar k'annenta, kuma hakan Na sakata Nishad'i sosai, saboda ta tashi ita kad'ai kwallin kwal a gidansu, babu Yaya babu k'ani, su Ammine komai nata, shiyyasa shak'uwa tashiga tsakaninsu sosai wadda taketa wahal da ita har yanzun.
Uncle kam yana kira a wayar Nazeefa yace abata, wani lokacin dataga Nazeefa da wayar saita shige toilet d'in k'arya, har sai yagaji ya kashe, sai idan Nazeefa ta rutsatane sanan take amsar wayar.
Ganin kamar yana takura mata saiya rage kiran, koya kira Nazeefa baya cewa abata.
Aneesa kam bayan tagama fushinta ta sakko Dan kanta batareda ya kula da lamarintaba, danshi tausayi da dariya take bashi..
*_one Week ago_*
Sati d'aya cif da tarewar Amatallah tafara zuwa school, Jabeer dakansa yakaita a motar Uncle.
Nazeefa batace mata komaiba tasaka mata wayar a kunne kawai, dansu ukune a d'akin, 'yan rakiyarta duk suna d'aya d'akin 6angarentan, Asiya kuma tayi barci saboda gajiyar tafiya..
Saukar Muryarshi kawai taji acikin kunnenta.
A zabure tatashi, jikinta har wani rawa yake, azatontama koyana a d'akinne, ganin Nazeefa zaune kusada ita da waya a hannun saita saki ajiyar zuciya.
Nazeefa kam dariyama tabata, amma saita gumtse batayiba, tasake mik'a mata wayar, dan Uncle nakan layi bai kasheba, "kar6a mana Amatallah, yanafa jiranki".
Kunyar Nazeefa takeji, shiyyasa ta amshi wayar tasaka a kunne. Nazeefa kuma yashiga toilet d'in d'akin.
Sallama yasake mata.
Dak'yar ta iya amsawa, muryarta na rawa, hawaye harsun fara zirara a kumatunta.
Jikinsane yay sanyi, yatashi daga kwancen dayake yafito corridor d'in falon, Aneesa da fitowarta kenan daga ketchin ta had'o masa shayi tabishi da kallon, rantane ya 6aci, ita tamayi zaton Fateema Ce, dan batasan yau Amatallah zata tareba.
A kujerar dake corridor d'in ya zauna, muryarsa a matuk'ar sanyaye yace, " My best! kuka kikeyi dan kindawo gidana da zama?".
Kanta ta girgiza masa tamkar tana gabansa batareda tace komaiba.
Jin bata amsaba, saidai shashshekar kukanta yake jiyowa yace ''kinason nima namiki kukan?".
Da sauri tace, "A'a Uncle na daina".
" haba Khadija! Bak'yason zama dani?".
"A'a inaso Uncle". tayi maganar da fashewa da kuka.
" to Amma miyasa kike kuka Khadija!? ".
" ba komai Uncle, ina tuna su babane".
Ajiyar zuciya yayi, Yakuma raunana muryarsa sosai, "kiyi hak'uri Khadija kinji, badan ALLAH baya sonki bane ya d'aukesu, Kimusu addu'a ba kukaba, su tasuma tayi k'yau, dan koba komai mutuwar shahada sukayi, wannan kad'ai ya Isa muyima su brother murna ba kukaba kinji ko?".
" to Uncle zan daina insha ALLAHU".
''Yauwa my best, yanzu ki share hawayenki kinji ko".
"To" ta amsa tana share hawayen tamkar yana ganinta.
"Yauwa babyna kokefa, yanzu dai fad'amin kobak'yason zama Kano nasa Jabeer yamiki visa ki dawo nan Inda nake?".
Da Sauri tace, " A'a Uncle, inason nan, ba makaranta zanjeba?".
"Makaranta zakije my best, amma sainake ganin kamar bazaki iya karatunba, saboda damuwar dakike ciki".
''Wlhy Uncle zan iya, inason karatu, indai kukane na daina bazan sakeba".
" promise".
"Promise Uncle".
" tom ngd, yanzu kinci abinci ko?".
"Eh nasha fura".
" fura aiba abinci bace my best, nasan tunda aka sake tarewarnan bak'yacin abinci ko?".
"Inaci Uncle".
" kai ban yardaba".
"ALLAH kuwa".
" to shikenan, yanzu mikike sha'awar ci nasa a kawo miki?".
"Babu komai Uncle na k'oshi, furan ya isheni".
" kin tabbata".
"Eh Uncle, ALLAH kuwa".
" shikenan, karna kumajin kinyi kuka, yanzu kitashi kiyi wanka, saikiyi alwala kiyi nafilfili da karatun alku'ani, insha ALLAH zakiji zuciyarki tayi sanyi da salama, kima su brother addu'a, ALLAH yay miki albarka kinji".
"Amin Uncle, ngd zanyi to".
''Yauwa my best D.., saida safe ko, zan sake kira bayan kin kammala naji kinbar kuka ko an karya alk'awarin Uncle bawan ALLAH".
hannun tasaka tarufe fuskarta kamar tana gabansa, ta saki wayar a kan gadon, dariya yayi ya kashe wayar, dan yanajiyo mutsu-mutsunta kasancewar sabuwar katifa ko ledar ba'a cireba aka shinfid'a bedsheets d'in.
Nazeefa ma dake tsaye a bakin toilet dariyar tayi, aranta tana jin sha'awar wannan soyayya ta uncle da d'iyarsa, a ranta tace ALLAH ya daidaita komai cikin sauk'i Amatallah. K'arasowa tayi ta d'auki wayarta, saitaga yakashe, ta kalli Amatallah dake shirin sauka a gadon tayi murmushi. Batace mata komaiba tafice d'akinta.
Duk yanda Uncle yace haka Amatallah tayi, ai kam Alhmdllhi tasamu nutsuwa, saigata suna 'Yar hira da Asiya data farka har barci ya kwashesu.
Washe gari akayi walima 'yan jos suka koma da yamma, bayan sunje gidansu Uncle sun gaida baba da jiki.
Shatara ta arzik'i Uncle yasa Jabeer ya had'a musu, sun tafi sunbar Amatallah Na kuka tamkar ranta zai fita Anty Maijidda da Nazeefa sai lallashinta sukeyi, daga k'arshe dai saida aka kira Uncle yay lallashi da tuna mata alk'awarin datayi Na ta daina kuka sannan tayi shiru, amma sai zazza6i mai zafi ya rufeta, dole jabeer ya nemo mata Magani tasha.
____________________________
Tunda Aneesa ta fuskanci Amatallah Ce ta tare saita hau zum6u-zum6ure wa Alhaji Muhammad.
Shareta yayi, yay tamkar baisan mitakema fushinba, saima ya maida hankalinsa wajen yima Siddiqa wasa, da daddare kuma yakira Fateema tabama yaran sukasha hirarsu. yakira Nazeefa tabama Amatallah tace tayi barci, saboda maganin datasha da yamma, da k'yarma tayi salloli takoma ta kwanta. sallama yamata ya yanke wayar.
_____________________________
Rayuwa tacigaba da tafiya cikin Nasarori da jarabawa, yau kwanakin Amatallah hud'u agidan Uncle d'inta.
Kullum da safe takanje har d'aki ta gaida Fateema, ta taya Nazeefa aikin gidan tana k'ara nuna mata komai yanda zatayi, Dan Fateema bata iya aikin saboda laulayin datake fama dashi, dama ita haka take fama a farkon kowanne ciki.
Ita Nazeefa ma hakan dad'i yamata, Dan koba komai Amatallah zata kuma koyon abubuwan dasuka dace sosai takuma kware da wahalaryi kafin mijin nasu ya dawo.
Yaran kuwa sun maida 6angaren Amatallah nanne wajen zamansu, itakam jansu takeyi ajikinta sosai, Dan tana kallonsu tamkar k'annenta, kuma hakan Na sakata Nishad'i sosai, saboda ta tashi ita kad'ai kwallin kwal a gidansu, babu Yaya babu k'ani, su Ammine komai nata, shiyyasa shak'uwa tashiga tsakaninsu sosai wadda taketa wahal da ita har yanzun.
Uncle kam yana kira a wayar Nazeefa yace abata, wani lokacin dataga Nazeefa da wayar saita shige toilet d'in k'arya, har sai yagaji ya kashe, sai idan Nazeefa ta rutsatane sanan take amsar wayar.
Ganin kamar yana takura mata saiya rage kiran, koya kira Nazeefa baya cewa abata.
Aneesa kam bayan tagama fushinta ta sakko Dan kanta batareda ya kula da lamarintaba, danshi tausayi da dariya take bashi..
*_one Week ago_*
Sati d'aya cif da tarewar Amatallah tafara zuwa school, Jabeer dakansa yakaita a motar Uncle.