Sashe 19
Siyasa Ko Kabilanci Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
'Dakin Nazeefa ya nufa, saboda yasan Amatallah tana can...............
*_k'ashin. Mindirik'inku saiya kwanta, kunji baba yace Uncle baikai 47 ba, 44 yake,
, ammafa kusani d'an 60years ma yana auren 'Yar 17, kuma auren lobayya
Wataranma sainayi novel da d'an shekara 70
*_ALLAH ka gafartama iyayenmu
[1/16, 1:29 PM] Aysha Galadima: *_Typing
*_HASKE WRITER'S ASSO..._*
_{home of expert and perfect writer's}_
*_SIYASA KO K'ABILANCI_*
_(Hattara matasa)_
*_Bilyn Abdull ce
____________________
*_Number 14 & 15_*
____________________
Sosai ransa ya 6aci daganin gungun matasan dake gefen titi, sai ihuce-ihuce sukeyi, daga mai sanda saima wuk'a da katako, kallo d'aya zaka musu kasan mafi yawansu ba'a cikin hankalinsu sukeba, huci ya furzo daga bakinsa kafin Yakuma maida kallonsa Kansu, sai lik'-lik'en poster's d'in wani d'an siyasa sukeyi, kansa kawai ya maida jikin kujerar ya kwantar, hannunsa d'aya dafeda sitiyari, kallonsu yakeyi daki-daki, kai kace TV yasamu.
Babu abinda k'asan ransa keyi sai suya da k'una akan halinda wasu MATASANMU suka tsinci Kansu aciki, sun mance matsayinsu a cikin al'umma, basa tunanin gobensu da jibinsa, jiyansu da yau ne kawai agabansu, 'yan siyasa sun maidasu karnikan farautarsu, dakuma sun d'are kujerun mulki sai su ringa kiransu da suna *'yan ta'adda*, bayan kuma sune sanadin wargaza rayuwar Mafi yawan matasan, sun haddasa bak'in ciki a zukatan iyayensu da al'ummar k'asar baki d'aya.
Jiyay kewar brother d'insa ta dawo masa sabuwa fil, tamkar yanzune yabar duniya, kwallar data taru masa a ido yasa d'an yatsa d'aya ya d'auketa, har zuwa yanzu yarasa wazai tunkara domin samun goyon bayan kafa k'ungiyar matasa kamar yanda Baban Ama yace suyi.
Karaf tunaninsa yafad'a akan abokinsu Sabi'u m Ali, tabbas yasan Sabi'u shima mutumne mai jure gwagwarmaya, kuma tabbas yasan baisan Isma'il ya rasuba.
d'an murmushi yayi saboda samun abokin tafiya Na biyu bayan brother d'insa.
Bai sake kallon matasan nanba yatada mota yabar titin.
Kusan Horn uku yayi sannan Aneesa tazo ta bud'e masa gate.
Koda ta rufe gate d'in saita nufo motar, duk da zuciyarta tana cikeda fargabar tarbar dazata samu a gareshi, saboda yanda suka rabu da safe.
Motar yabud'e ya fito, ganin yanda take a d'arare dashine yabashi dariya, amma saiya danne baiyiba. yad'an kalli k'ofar falon yaga babu mai tahowa, saiya matsa kusada ita kawai ya rungumeta da manna mata kiss a kumatunta, cikin kunnenta yace, "kinyi k'yau my Nessa".
Duk da taji dad'in kalaminsa, hakan baisata daina fargabarba, Dan tasan halinsa akan share Abu yayi tamkar bai 6ata ransaba, saika manta ya hukuntaka akansa.
Yatsu biyu yasa ya d'ago ha6arta yana kallon fuskarta sosai, cikin k'asa da murya yace, ''koba'a murna da dawowata gidan da wurine?".
Murmushin k'arfin hali Aneesa yayi, ta girgiza masa kai, "a'a wlhy my Dear, abinda nayi makane da safe yake matuk'ar damuna".
Murmushin gefen baki yayi kawai yakama hannunta yana fad'in "yarafa?".
Tace, " basu dawo islamiyyaba ai".
"Okay, to muje ciki, yunwa nakeji sosai, jinake kamarma zan iya cinye abincin gidannan duka yau".
Babu shiri Aneesa ta tuntsure da dariya, " kai Dear amma wasa kakeyi ko?".
"Hh, ba wasaba fa My Nessa, tunda Na fita drink kawai nasha awajen meeting....."
Yakai k'arshen maganar suna shiga falon.
Aneesa batasamu bashi amsaba, saboda Fateema data fito daga nata 6angaren cikin kwalliyar d'aukar hankali.
Kallonta kawai Uncle M.A yatsaya yi, saboda babu k'arya kwalliyar tata tayi masa k'yau, amma dukda haka yayi hakanne danya bama Aneesa haushi, itama taji bak'in cikin dayaji d'azu da safe.
A hankali yasaki hannun Aneesa da mamaki yahanata koda motsi, Dan bahaka sukayi da Fateeman ba, sunyi shiri akan sun daina masa duk wani Abu dazai faranta ransa, amma danta d'auketa sakarai shine taci uban kwalliya ta fito.
Uncle M.A daya k'arasa inda Fateema take sai kawai ya rungumeta yana fad'in "woow! my tee.., kinganki kuwa? saikace wata 'yar 22?. d'agota yayi daga jikinsa ya manna mata kiss a bakinta da yasha jan janbaki, harya d'ebo tsaraba shima
Kutt, zuciyar Aneesa tamkar ta fashe, ai ko ita dakeda girki bai yaba kwalliyarta haka ba, sannan ma a kumatu yamata kiss, amma Fateema a baki, wannan wane irin wulak'ancine?.
Da sauri tabar wajen tashige 6angarenta.
Yana ganin ta shige yasaki Fateema yanufi samansa.
Binsa da kallon Fateema tayi tana gumtse dariya, sai da taga ya shige sannan tayi dariyar mai isarta, halin Muhammad nak'ara mata sonsa matuk'a, shi mutumne da in matarsa tamasa Abu bazai ta6a 6ata lokacin wajen mata ihu ba, sai dai yabi wata hanyar ya bak'anta miki rai, bata raba d'ayan biyu abinda Aneesa tamasane da safe yarama. ta gallama 6angaren Aneesa harara tana fad'in "'Yar rainin sense, da kin d'aukeni wata sakaraine ko?, azatonki na mince mun had'a kai ko? to Fateema garas take kallonki, bar ganin shekarunmu d'aya, sabodama kin rainamin hankali nun Yanke shawara babu Wanda zaiyi kwalliya shine kika koma d'aki kikayi ko? A nufinki kinbar sakarai anan, haba matarnan tas nake kallonki, shiyyasama naci kwalliyar dataci uban taki, mtsoww, sakarai wadda bata iya danne kishinta ba".
Tana gama fad'a ta shige nata side d'in itama.
Nace, "lallai Fateema kin burgeni wlhy, mata sai kuma Ku gyara
Shikam yana shiga nasa d'akin dariya yayi shima, sannan yashiga k'ok'arin cire kayan jikinsa.
Harya fito wanka babu labarin Aneesa, bai damuba Dan yasan yanzu tahau sama. Farar jallabiya yasaka, yad'an fesa turare sannan yadawo falonsa, zamansa yayi dai-dai da shigowar yaransa da gudu su hud'u.
Duk kansa auka fad'a suna fad'in "oyoyo Abbunmu".
Shima rungumesu yayi cikin farincikin ganinsu, yace, " my
Children's oyoyo, andawo islamiyyar?".
Atare sukace "eh abbunmu".
" masha ALLAH manyan gobe, ALLAH yayi muku albarka kunji, mi'aka koya yau?".
Rige-rigen fad'a masa suka farayi, barema Ummita da take bisa cinyarsa.
"Kunga afad'a d'ai-d'aya, kungafa banason hayaniya nagaji sosai". yafad'a a kalar tausayi.
Suma duk sai suka marairaice suna "sorry Abbunmu".
Murmushi yayi, yabi dukkan kumatunsu ya sumbata, sannan suka shiga fad'a masa d'ai-d'ai.
Ana haka Aneesa tashigo d'aukeda tire, fuskarta kawai ya kalla yasan tayi kuka, (sai dai a k'asan ransa rayuwarta tana burgeshi, ko kad'an Aneesa batada rik'o, in har zaka 6ata mata rai dazaran tayi kuka kota amayar da maganar to shikenan kuma ta huce).
Kallon yaran tayi tace, " kunga, kowa yaje yacire Uniform ko, abar Abbu yaci abunci".
Atare sukace to momy. Duk suka fita.
Sai da ta tabbatar sun sauka daga benen sannan ta tako a hankali inda Uncle M.A ke zaune yana kallonta.
Saman cinyarsa kawai ta zauna, batareda tace komaiba ta had'e bakinsu waje d'aya.
Bashida za6in daya wuce kar6arta hannu biyu.
bara na koma falon k'asa, idan sun dai-daita saina dawo
Kusan mintuna 5 sannan Na koma, tararwa nayi tana zuba masa abinci suna dariya.
Na rik'e ha6a ina fad'in lallai (mata da mini said ALLAH), kuma gaskiyar Nazeefa, zaman gidannan Sai mai wayo, Dan rayuwa akeyi ta kissa da kishin masu Ilimi, masoyan Amatallah saiku mik'e sosai, dan saikun mata training akan zaman wanga gida da ake kishin 'yan bar.....
ban dai Ce komaiba
Ba ruwana bara Na tsuke bakina kar masoyan Aneesa da Fateema su caskalani
Da kanta tabashi abincin suna hira cikin so da k'auna, sai da yagama tsaf sannan yay alwala suka sakko k'asa tare, ya tasa 'ya'yansa maza gaba suka tafi masallaci sallan magrib.
Saidai sukayi sallar Isha'i sannan yaturo yaran gida, shikuma yatare Napep sai gidansu dukda garin yafara canjawa kamar hadari zai had'u.
*_k'ashin. Mindirik'inku saiya kwanta, kunji baba yace Uncle baikai 47 ba, 44 yake,
, ammafa kusani d'an 60years ma yana auren 'Yar 17, kuma auren lobayya
Wataranma sainayi novel da d'an shekara 70
*_ALLAH ka gafartama iyayenmu
[1/16, 1:29 PM] Aysha Galadima: *_Typing
*_HASKE WRITER'S ASSO..._*
_{home of expert and perfect writer's}_
*_SIYASA KO K'ABILANCI_*
_(Hattara matasa)_
*_Bilyn Abdull ce
____________________
*_Number 14 & 15_*
____________________
Sosai ransa ya 6aci daganin gungun matasan dake gefen titi, sai ihuce-ihuce sukeyi, daga mai sanda saima wuk'a da katako, kallo d'aya zaka musu kasan mafi yawansu ba'a cikin hankalinsu sukeba, huci ya furzo daga bakinsa kafin Yakuma maida kallonsa Kansu, sai lik'-lik'en poster's d'in wani d'an siyasa sukeyi, kansa kawai ya maida jikin kujerar ya kwantar, hannunsa d'aya dafeda sitiyari, kallonsu yakeyi daki-daki, kai kace TV yasamu.
Babu abinda k'asan ransa keyi sai suya da k'una akan halinda wasu MATASANMU suka tsinci Kansu aciki, sun mance matsayinsu a cikin al'umma, basa tunanin gobensu da jibinsa, jiyansu da yau ne kawai agabansu, 'yan siyasa sun maidasu karnikan farautarsu, dakuma sun d'are kujerun mulki sai su ringa kiransu da suna *'yan ta'adda*, bayan kuma sune sanadin wargaza rayuwar Mafi yawan matasan, sun haddasa bak'in ciki a zukatan iyayensu da al'ummar k'asar baki d'aya.
Jiyay kewar brother d'insa ta dawo masa sabuwa fil, tamkar yanzune yabar duniya, kwallar data taru masa a ido yasa d'an yatsa d'aya ya d'auketa, har zuwa yanzu yarasa wazai tunkara domin samun goyon bayan kafa k'ungiyar matasa kamar yanda Baban Ama yace suyi.
Karaf tunaninsa yafad'a akan abokinsu Sabi'u m Ali, tabbas yasan Sabi'u shima mutumne mai jure gwagwarmaya, kuma tabbas yasan baisan Isma'il ya rasuba.
d'an murmushi yayi saboda samun abokin tafiya Na biyu bayan brother d'insa.
Bai sake kallon matasan nanba yatada mota yabar titin.
Kusan Horn uku yayi sannan Aneesa tazo ta bud'e masa gate.
Koda ta rufe gate d'in saita nufo motar, duk da zuciyarta tana cikeda fargabar tarbar dazata samu a gareshi, saboda yanda suka rabu da safe.
Motar yabud'e ya fito, ganin yanda take a d'arare dashine yabashi dariya, amma saiya danne baiyiba. yad'an kalli k'ofar falon yaga babu mai tahowa, saiya matsa kusada ita kawai ya rungumeta da manna mata kiss a kumatunta, cikin kunnenta yace, "kinyi k'yau my Nessa".
Duk da taji dad'in kalaminsa, hakan baisata daina fargabarba, Dan tasan halinsa akan share Abu yayi tamkar bai 6ata ransaba, saika manta ya hukuntaka akansa.
Yatsu biyu yasa ya d'ago ha6arta yana kallon fuskarta sosai, cikin k'asa da murya yace, ''koba'a murna da dawowata gidan da wurine?".
Murmushin k'arfin hali Aneesa yayi, ta girgiza masa kai, "a'a wlhy my Dear, abinda nayi makane da safe yake matuk'ar damuna".
Murmushin gefen baki yayi kawai yakama hannunta yana fad'in "yarafa?".
Tace, " basu dawo islamiyyaba ai".
"Okay, to muje ciki, yunwa nakeji sosai, jinake kamarma zan iya cinye abincin gidannan duka yau".
Babu shiri Aneesa ta tuntsure da dariya, " kai Dear amma wasa kakeyi ko?".
"Hh, ba wasaba fa My Nessa, tunda Na fita drink kawai nasha awajen meeting....."
Yakai k'arshen maganar suna shiga falon.
Aneesa batasamu bashi amsaba, saboda Fateema data fito daga nata 6angaren cikin kwalliyar d'aukar hankali.
Kallonta kawai Uncle M.A yatsaya yi, saboda babu k'arya kwalliyar tata tayi masa k'yau, amma dukda haka yayi hakanne danya bama Aneesa haushi, itama taji bak'in cikin dayaji d'azu da safe.
A hankali yasaki hannun Aneesa da mamaki yahanata koda motsi, Dan bahaka sukayi da Fateeman ba, sunyi shiri akan sun daina masa duk wani Abu dazai faranta ransa, amma danta d'auketa sakarai shine taci uban kwalliya ta fito.
Uncle M.A daya k'arasa inda Fateema take sai kawai ya rungumeta yana fad'in "woow! my tee.., kinganki kuwa? saikace wata 'yar 22?. d'agota yayi daga jikinsa ya manna mata kiss a bakinta da yasha jan janbaki, harya d'ebo tsaraba shima
Kutt, zuciyar Aneesa tamkar ta fashe, ai ko ita dakeda girki bai yaba kwalliyarta haka ba, sannan ma a kumatu yamata kiss, amma Fateema a baki, wannan wane irin wulak'ancine?.
Da sauri tabar wajen tashige 6angarenta.
Yana ganin ta shige yasaki Fateema yanufi samansa.
Binsa da kallon Fateema tayi tana gumtse dariya, sai da taga ya shige sannan tayi dariyar mai isarta, halin Muhammad nak'ara mata sonsa matuk'a, shi mutumne da in matarsa tamasa Abu bazai ta6a 6ata lokacin wajen mata ihu ba, sai dai yabi wata hanyar ya bak'anta miki rai, bata raba d'ayan biyu abinda Aneesa tamasane da safe yarama. ta gallama 6angaren Aneesa harara tana fad'in "'Yar rainin sense, da kin d'aukeni wata sakaraine ko?, azatonki na mince mun had'a kai ko? to Fateema garas take kallonki, bar ganin shekarunmu d'aya, sabodama kin rainamin hankali nun Yanke shawara babu Wanda zaiyi kwalliya shine kika koma d'aki kikayi ko? A nufinki kinbar sakarai anan, haba matarnan tas nake kallonki, shiyyasama naci kwalliyar dataci uban taki, mtsoww, sakarai wadda bata iya danne kishinta ba".
Tana gama fad'a ta shige nata side d'in itama.
Nace, "lallai Fateema kin burgeni wlhy, mata sai kuma Ku gyara
Shikam yana shiga nasa d'akin dariya yayi shima, sannan yashiga k'ok'arin cire kayan jikinsa.
Harya fito wanka babu labarin Aneesa, bai damuba Dan yasan yanzu tahau sama. Farar jallabiya yasaka, yad'an fesa turare sannan yadawo falonsa, zamansa yayi dai-dai da shigowar yaransa da gudu su hud'u.
Duk kansa auka fad'a suna fad'in "oyoyo Abbunmu".
Shima rungumesu yayi cikin farincikin ganinsu, yace, " my
Children's oyoyo, andawo islamiyyar?".
Atare sukace "eh abbunmu".
" masha ALLAH manyan gobe, ALLAH yayi muku albarka kunji, mi'aka koya yau?".
Rige-rigen fad'a masa suka farayi, barema Ummita da take bisa cinyarsa.
"Kunga afad'a d'ai-d'aya, kungafa banason hayaniya nagaji sosai". yafad'a a kalar tausayi.
Suma duk sai suka marairaice suna "sorry Abbunmu".
Murmushi yayi, yabi dukkan kumatunsu ya sumbata, sannan suka shiga fad'a masa d'ai-d'ai.
Ana haka Aneesa tashigo d'aukeda tire, fuskarta kawai ya kalla yasan tayi kuka, (sai dai a k'asan ransa rayuwarta tana burgeshi, ko kad'an Aneesa batada rik'o, in har zaka 6ata mata rai dazaran tayi kuka kota amayar da maganar to shikenan kuma ta huce).
Kallon yaran tayi tace, " kunga, kowa yaje yacire Uniform ko, abar Abbu yaci abunci".
Atare sukace to momy. Duk suka fita.
Sai da ta tabbatar sun sauka daga benen sannan ta tako a hankali inda Uncle M.A ke zaune yana kallonta.
Saman cinyarsa kawai ta zauna, batareda tace komaiba ta had'e bakinsu waje d'aya.
Bashida za6in daya wuce kar6arta hannu biyu.
bara na koma falon k'asa, idan sun dai-daita saina dawo
Kusan mintuna 5 sannan Na koma, tararwa nayi tana zuba masa abinci suna dariya.
Na rik'e ha6a ina fad'in lallai (mata da mini said ALLAH), kuma gaskiyar Nazeefa, zaman gidannan Sai mai wayo, Dan rayuwa akeyi ta kissa da kishin masu Ilimi, masoyan Amatallah saiku mik'e sosai, dan saikun mata training akan zaman wanga gida da ake kishin 'yan bar.....
ban dai Ce komaiba
Ba ruwana bara Na tsuke bakina kar masoyan Aneesa da Fateema su caskalani
Da kanta tabashi abincin suna hira cikin so da k'auna, sai da yagama tsaf sannan yay alwala suka sakko k'asa tare, ya tasa 'ya'yansa maza gaba suka tafi masallaci sallan magrib.
Saidai sukayi sallar Isha'i sannan yaturo yaran gida, shikuma yatare Napep sai gidansu dukda garin yafara canjawa kamar hadari zai had'u.