Sashe 20
Siyasa Ko Kabilanci Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Nazeefa da Amatallah suna zaune a d'aki tareda Innani, Tuwo sukeci suna hira kad'an-kad'an domin d'aukema Amatallah kewa.
Sallamarsa kawai suka jiyo a tsakar gida, Nazeefa ta amsa dad'an k'arfi yanda zai jiyosu.
Sai da ya lek'a d'akin baba yaga barci yakeyi sannan yadawo d'akin Innani dayajiyo muryar Nazeefa, nanma sai da yay sallamar aka amsa dabashi izinin shiga sannan yashiga.
Idonsa Akan Amatallah yafara sauka, wadda tunda taji sallamarsa gabanta yashiga fad'uwa, sai ma taji tuwon yafita kanta, koda yashiga bata d'aga ido ta kalleshiba.
Kusada Innani yaje ya durk'usa yana gaisheta da tambayar jikin baba.
Ta amsa tana kauda kai gefe kamar yanda ta saba masa. sunama gama gaisawar tamik'e tafita daga falon.
Nazeefa ya kalla dake gaisheshi, bayan ya amsa yace, "Jabeer da shehu fa?".
''Yaya basu shigoba tukunna".
" Okay".
Cikin d'an rawar murya Amatallah ta gaidashi itama, idanu kawai ya zuba mata batareda ya amsaba.
Takuma maimaita gaisuwar a karo Na biyu.
Yanzunma bai Amsaba, sai cewa da yay "my best! alk'awarin kenan? tunkan muyi nisa harkin karya?.
Cikin dabara Nazeefa tazare jikinta ta fice tabarsu.
Cikin muryar kuka tace, " kayi hak'uri Uncle ban karyaba".
d'an murmushi yayi tareda girgiza kansa.
Sai kuma yataso yadawo inda Nazeefa ta tatashi yana lek'a kwanon tuwon da sukeci.
"Uhm my best babu tayine?".
d'an murmusawa tayi tace, "a'a to bismillah".
gyara zamansa yayi, cikin dai-daita murya dan soyake ta saki jikinta dashi.
Yace, "Sai da Na rok'a my best!?".
"to kayi hak'uri, bara nakawo maka wani wannan ya k'are".
"A'a ngd".
Kallonsa tayi, a shagwa6e tace, " uncle fushi kayi ko?". 'Tak'are maganar tamkar zatayi kuka'.
Yanda tayi maganar a shagwa6e sai yaji wani iri daban, bak'aramin birgesa tayiba, jiyay zuciyarsa Na kissima masa wani Abu daban, yay saurin fad'in ya salam, kai zuciya ta, mikikeyi hakane? Amatallah d'iya tace.
"Kaji Uncle, please mana"....
Maganarta ta kuma saukar masa bisa kunne.
tsintar kansa kawai yayi da mairairaice murya shima, harda langa6e kai gefe kamar yanda tayi.
"Ni dai gaskiya na k'oshi my best".
Dariya sosai Amatallah takeyi, shikuma ya kafeta da ido yana kallonta da murmushi. sai da tayi sosai sannan ta daina.
" uhm, dama haka kika iya dariya my best?".
Hannu tasa ta rufe fuskarta, "ALLAH uncle kaine kaban dariya, shagwa6afa kayi".
" lah da gaske? aini bamma San nayi wani abuba. tashi ki wanke hannu kizo muyi maganar School d'in da kikeso".
"To". Tafad'a tana mik'ewa d'auke da kwanon.
Har taje k'ofa ta juyo, yanda taga yana kallontane yasata k'asa da kanta sannan tace, " uncle tuwonfa?".
"Kansa ya girgiza mata sannan yace, " a'a Na k'oshi, wasa nake miki, ban dad'a dacin abinciba ne da naci".
Kai kawai takad'a ta fice tana mamakin wannan sabon salon da Uncle kemata a yanzu, tamkar ba Uncle d'in taba, babuma abinda ke takurata kamar yawan kallonta da yakeyi.
*******
Ganin yara sun dawo babu shi yasaka Aneesa kiran Abulkhairi ta tambayesa.
"Momy bansan ina yajeba, yacene mu shigo gida shi zaije wani waje".
Shiru Aneesa tayi tana kallon yaron, k'asan ranta haushi da kishi na cinta.
Sallamar Abulkhairi tayi, ta d'auki waya ta kirasa.
Amatallah na fita daga falon kiran Aneesa na shigowa, murmushi yayi dayaga my Wife Neesa.
d'agawa yayi, cikin sanyin muryarsa yamata sallama.
Batareda ta amsaba tace, " dear wai ina kuma kaje a darenan?".
Bai iya k'aryaba, dan haka kai tsaye yace, "ina wajen Khadija ne my Neesa".
Ai tamkar yadaki zuciyarta da mashi, ta dai daure tace, ''amma a darennan?".
"uhm akwai abinda najeyine mai muhimmanci, amma bazan dad'eba zan dawo, kedai kawai kishirya kar6ar tsoho yau, dan dolene mu goga raini ki tabbatar da saurana har yau".
Shiru tayi, takasa cewa komai.
" hello, bak'ya jinane Neesa? ko harma kin tsoratane?".
Dariyar basarwa tayi, "saika zo d'in, nima na shirya".
" ko babyna?".
"Eh mana". cewar Aneesa.
Murmushi yayi mai sauti, dan hartana jiyosa, yace, " my Siddiqa zatayi k'ani ko k'anwa kenan yau"....
Da sauri ta katseshi da fad'in ''my dear!, dan ALLAH bar fad'e, wasa nakeyi wlhy, sai ka dawo...."
Bata jira cewarsaba ta yanke wayar.
Girgiza kansa yayi yana murmushi, A fili yace, ''my Neesa m......
Shiru yayi bai k'arasaba sabida ganin Amatallah tsaye a bakin k'ofa, baisan tashigoba ko kad'an.
Itakam bama tadad'e da shigowarba taji yana waya, duk da taji da wacce yakeyi hakan baisa taji komaiba azuciyarta, zama tayi nesa dashi.
Shikam duk saiyaji babu dad'i, a zatonsa zatayi kamar yanda su Aneesa ke masa, sai yaga ko'a jikinta. Saima Neman waje tayi ta zauna.
Nikam nace, "Hhhh, yo Uncle ita kishin mi zatayi? tunda har yanzu batasan mi akema kishinba
ai da sauran time
List d'in sunayen Schools yabata taza6a, tace itadai kowacce ma ya za6a mata, daga k'arshe dai sai Nazeefa da ya Jabeer ne suka za6ar mata.
Kusan 10pm yay musu sallama ya tafi, akan zuwa gobe zai kawo mata form ta cike.
*********
Ai ko daya koma gida saida yasha fama da Aneesa kafin su dai-daita.
Kishi kumallon mata kenan, bana ganin laifin Aneesa kam, sai dai gaskiya mata kud'an ringa rage zafin kishi, musamman ma agaban miji, dan yana ragema mace daraja wlhy. ko zakiyi kishin kiyi mai aji kamar na uwargida Fateema
____________________________
Alhmdllh komai ya kammala gameda exam d'in Amatallah, ta kuma maida hankali sosai a karatun, musamman da taimakon da Nazeefa ke bata sosai, shima Uncle idan yaje gidan yata bata haske kenan akan abubuwan, tunda yasan sirrin jarabawar. kowa k'arfafa mata gwiwwa yakeyi agidan.
Baba kuma ya sanarma Uncle M.A yakamata yaje Jos dan Neman dangin Ammin Amatallah, yakamata a sanar dasu komai gameda rasuwar 'Yar uwarsu da mijinta, dakuma aurensa da Amatallah tunda hankali yad'an kwanta zuwa yanzu saboda sojoji aka zuba a jihar jos d'in da Kaduna.
Sosai Uncle M.A yayi Na'am da batun, bai kumayi k'asa a gwiwwa ba ya shirya yaje jos.
Sosai lamarin ya tsa6a zuciyarsa, yanda yaga gagarumar 6arnar da akayi a jihar sakamakon rikicin da ya afku, har yay sanadin rasa d'an uwansa.
A dangin Ammi ma mutane da yawa sun rasu, wasu kuma suna asibiti suna jiyya, nan dai ya kwashe komai ya sanar musu, sunsha kuka sosai, dan dama sunata nemansu, ashema sune farko-farkon rasuwa.
Duk sunyi na'am da zancen auren, sun kuma saka albarka, sai dai sun rok'i alfarma ya dawo musu da Amatallah nan bayan ta kammala Exam, sai ayi biki kafin a maidota Kano gidansa.
Godiya yamusu, da alk'awarin maido Amatallah d'in, dan aganinsa hakan ma zaisata tad'an rage wani rad'ad'in, takuma dingajin an mata aure irin na kowacce mace.
Sosai yamusu alkairi sannan yatafi suna zabga masa albarka da addu'oin fatan alkairi.
Su Amatallah sun cigaba da zana jarabawa cikin nasara, ahaka suka kammala NECO & WAEC cikin farin ciki.
Har zuwa yanzu kullum Amatallah saitayi kukan rashin iyayenta k'oda a 6oyene saboda kar Innani ko Nazeefa wani yagani, bakamar randa suka gama exam tasha kuka tamkar ranta zai fita, jitake inama Ammi da baba nada rai, suga wannan rana dasukaita buri.
Da k'yar ranar aka samu kanta a gidan, harda zazza6i tayi.
Satinsu d'aya da kammala exam Uncle M.A da Nazeefa suka kaita Jos wajen dangin mahaifiyarta, tayi matuk'ar farin ciki da ganinsu, sai dai ansha kuka ranar itada dangi, daga baya dai suka sakama ransu dangana tunda kuka bazai dawo da wad'anda aka rasaba.
Zamanta cikin dangin mahaifiyarta saiya rage mata wani rad'ad'in, tad'an samu sauk'in k'unar zuciyar datake ciki sosai, gashi kowa tattalinta yakeyi saboda tausayin datake basu.
Sallamarsa kawai suka jiyo a tsakar gida, Nazeefa ta amsa dad'an k'arfi yanda zai jiyosu.
Sai da ya lek'a d'akin baba yaga barci yakeyi sannan yadawo d'akin Innani dayajiyo muryar Nazeefa, nanma sai da yay sallamar aka amsa dabashi izinin shiga sannan yashiga.
Idonsa Akan Amatallah yafara sauka, wadda tunda taji sallamarsa gabanta yashiga fad'uwa, sai ma taji tuwon yafita kanta, koda yashiga bata d'aga ido ta kalleshiba.
Kusada Innani yaje ya durk'usa yana gaisheta da tambayar jikin baba.
Ta amsa tana kauda kai gefe kamar yanda ta saba masa. sunama gama gaisawar tamik'e tafita daga falon.
Nazeefa ya kalla dake gaisheshi, bayan ya amsa yace, "Jabeer da shehu fa?".
''Yaya basu shigoba tukunna".
" Okay".
Cikin d'an rawar murya Amatallah ta gaidashi itama, idanu kawai ya zuba mata batareda ya amsaba.
Takuma maimaita gaisuwar a karo Na biyu.
Yanzunma bai Amsaba, sai cewa da yay "my best! alk'awarin kenan? tunkan muyi nisa harkin karya?.
Cikin dabara Nazeefa tazare jikinta ta fice tabarsu.
Cikin muryar kuka tace, " kayi hak'uri Uncle ban karyaba".
d'an murmushi yayi tareda girgiza kansa.
Sai kuma yataso yadawo inda Nazeefa ta tatashi yana lek'a kwanon tuwon da sukeci.
"Uhm my best babu tayine?".
d'an murmusawa tayi tace, "a'a to bismillah".
gyara zamansa yayi, cikin dai-daita murya dan soyake ta saki jikinta dashi.
Yace, "Sai da Na rok'a my best!?".
"to kayi hak'uri, bara nakawo maka wani wannan ya k'are".
"A'a ngd".
Kallonsa tayi, a shagwa6e tace, " uncle fushi kayi ko?". 'Tak'are maganar tamkar zatayi kuka'.
Yanda tayi maganar a shagwa6e sai yaji wani iri daban, bak'aramin birgesa tayiba, jiyay zuciyarsa Na kissima masa wani Abu daban, yay saurin fad'in ya salam, kai zuciya ta, mikikeyi hakane? Amatallah d'iya tace.
"Kaji Uncle, please mana"....
Maganarta ta kuma saukar masa bisa kunne.
tsintar kansa kawai yayi da mairairaice murya shima, harda langa6e kai gefe kamar yanda tayi.
"Ni dai gaskiya na k'oshi my best".
Dariya sosai Amatallah takeyi, shikuma ya kafeta da ido yana kallonta da murmushi. sai da tayi sosai sannan ta daina.
" uhm, dama haka kika iya dariya my best?".
Hannu tasa ta rufe fuskarta, "ALLAH uncle kaine kaban dariya, shagwa6afa kayi".
" lah da gaske? aini bamma San nayi wani abuba. tashi ki wanke hannu kizo muyi maganar School d'in da kikeso".
"To". Tafad'a tana mik'ewa d'auke da kwanon.
Har taje k'ofa ta juyo, yanda taga yana kallontane yasata k'asa da kanta sannan tace, " uncle tuwonfa?".
"Kansa ya girgiza mata sannan yace, " a'a Na k'oshi, wasa nake miki, ban dad'a dacin abinciba ne da naci".
Kai kawai takad'a ta fice tana mamakin wannan sabon salon da Uncle kemata a yanzu, tamkar ba Uncle d'in taba, babuma abinda ke takurata kamar yawan kallonta da yakeyi.
*******
Ganin yara sun dawo babu shi yasaka Aneesa kiran Abulkhairi ta tambayesa.
"Momy bansan ina yajeba, yacene mu shigo gida shi zaije wani waje".
Shiru Aneesa tayi tana kallon yaron, k'asan ranta haushi da kishi na cinta.
Sallamar Abulkhairi tayi, ta d'auki waya ta kirasa.
Amatallah na fita daga falon kiran Aneesa na shigowa, murmushi yayi dayaga my Wife Neesa.
d'agawa yayi, cikin sanyin muryarsa yamata sallama.
Batareda ta amsaba tace, " dear wai ina kuma kaje a darenan?".
Bai iya k'aryaba, dan haka kai tsaye yace, "ina wajen Khadija ne my Neesa".
Ai tamkar yadaki zuciyarta da mashi, ta dai daure tace, ''amma a darennan?".
"uhm akwai abinda najeyine mai muhimmanci, amma bazan dad'eba zan dawo, kedai kawai kishirya kar6ar tsoho yau, dan dolene mu goga raini ki tabbatar da saurana har yau".
Shiru tayi, takasa cewa komai.
" hello, bak'ya jinane Neesa? ko harma kin tsoratane?".
Dariyar basarwa tayi, "saika zo d'in, nima na shirya".
" ko babyna?".
"Eh mana". cewar Aneesa.
Murmushi yayi mai sauti, dan hartana jiyosa, yace, " my Siddiqa zatayi k'ani ko k'anwa kenan yau"....
Da sauri ta katseshi da fad'in ''my dear!, dan ALLAH bar fad'e, wasa nakeyi wlhy, sai ka dawo...."
Bata jira cewarsaba ta yanke wayar.
Girgiza kansa yayi yana murmushi, A fili yace, ''my Neesa m......
Shiru yayi bai k'arasaba sabida ganin Amatallah tsaye a bakin k'ofa, baisan tashigoba ko kad'an.
Itakam bama tadad'e da shigowarba taji yana waya, duk da taji da wacce yakeyi hakan baisa taji komaiba azuciyarta, zama tayi nesa dashi.
Shikam duk saiyaji babu dad'i, a zatonsa zatayi kamar yanda su Aneesa ke masa, sai yaga ko'a jikinta. Saima Neman waje tayi ta zauna.
Nikam nace, "Hhhh, yo Uncle ita kishin mi zatayi? tunda har yanzu batasan mi akema kishinba
ai da sauran time
List d'in sunayen Schools yabata taza6a, tace itadai kowacce ma ya za6a mata, daga k'arshe dai sai Nazeefa da ya Jabeer ne suka za6ar mata.
Kusan 10pm yay musu sallama ya tafi, akan zuwa gobe zai kawo mata form ta cike.
*********
Ai ko daya koma gida saida yasha fama da Aneesa kafin su dai-daita.
Kishi kumallon mata kenan, bana ganin laifin Aneesa kam, sai dai gaskiya mata kud'an ringa rage zafin kishi, musamman ma agaban miji, dan yana ragema mace daraja wlhy. ko zakiyi kishin kiyi mai aji kamar na uwargida Fateema
____________________________
Alhmdllh komai ya kammala gameda exam d'in Amatallah, ta kuma maida hankali sosai a karatun, musamman da taimakon da Nazeefa ke bata sosai, shima Uncle idan yaje gidan yata bata haske kenan akan abubuwan, tunda yasan sirrin jarabawar. kowa k'arfafa mata gwiwwa yakeyi agidan.
Baba kuma ya sanarma Uncle M.A yakamata yaje Jos dan Neman dangin Ammin Amatallah, yakamata a sanar dasu komai gameda rasuwar 'Yar uwarsu da mijinta, dakuma aurensa da Amatallah tunda hankali yad'an kwanta zuwa yanzu saboda sojoji aka zuba a jihar jos d'in da Kaduna.
Sosai Uncle M.A yayi Na'am da batun, bai kumayi k'asa a gwiwwa ba ya shirya yaje jos.
Sosai lamarin ya tsa6a zuciyarsa, yanda yaga gagarumar 6arnar da akayi a jihar sakamakon rikicin da ya afku, har yay sanadin rasa d'an uwansa.
A dangin Ammi ma mutane da yawa sun rasu, wasu kuma suna asibiti suna jiyya, nan dai ya kwashe komai ya sanar musu, sunsha kuka sosai, dan dama sunata nemansu, ashema sune farko-farkon rasuwa.
Duk sunyi na'am da zancen auren, sun kuma saka albarka, sai dai sun rok'i alfarma ya dawo musu da Amatallah nan bayan ta kammala Exam, sai ayi biki kafin a maidota Kano gidansa.
Godiya yamusu, da alk'awarin maido Amatallah d'in, dan aganinsa hakan ma zaisata tad'an rage wani rad'ad'in, takuma dingajin an mata aure irin na kowacce mace.
Sosai yamusu alkairi sannan yatafi suna zabga masa albarka da addu'oin fatan alkairi.
Su Amatallah sun cigaba da zana jarabawa cikin nasara, ahaka suka kammala NECO & WAEC cikin farin ciki.
Har zuwa yanzu kullum Amatallah saitayi kukan rashin iyayenta k'oda a 6oyene saboda kar Innani ko Nazeefa wani yagani, bakamar randa suka gama exam tasha kuka tamkar ranta zai fita, jitake inama Ammi da baba nada rai, suga wannan rana dasukaita buri.
Da k'yar ranar aka samu kanta a gidan, harda zazza6i tayi.
Satinsu d'aya da kammala exam Uncle M.A da Nazeefa suka kaita Jos wajen dangin mahaifiyarta, tayi matuk'ar farin ciki da ganinsu, sai dai ansha kuka ranar itada dangi, daga baya dai suka sakama ransu dangana tunda kuka bazai dawo da wad'anda aka rasaba.
Zamanta cikin dangin mahaifiyarta saiya rage mata wani rad'ad'in, tad'an samu sauk'in k'unar zuciyar datake ciki sosai, gashi kowa tattalinta yakeyi saboda tausayin datake basu.