Sashe 53
Feeryal Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ana gobe zata je Abuja, da daddare tana zaune tana kara bra cikin a kwatin ta, da Aunty ta ce ta kara kan wanda ta saka mata su ciki, dan Aunty'n ce da kanta ta shirya mata kayan.
Abdulrahin ya shigo ya tako bakin gadon.
yana isowa ya ture akwatin gefe ya zauna ya janyo ta jikinsa,
ya saka hannu ya zagaye ta tare da sauke mata kiss a gefen wuya kana ya d'ago yana kallon cikin idon ta.
"Kina shiri waya baki damar tafiya?."
ya yi maganar idanunsa cikin nata.
kasa tayi da idanunta tana turo lips d'in ta gaba,
ta kuma sinkayo muryarsa
"Idan kikayi wasa babu inda zakije."
fuska ta kwab'e ta ce
"Daddy ne fa ya ce naje."
"Shi ke nan baza'a tambaye ni ba sai ayi ta yanke hukunci, to bazakije ba."
da sauri ta d'ago ta kuma kwab'e fuska kamar zatayi kuka, tana kallon cikin idanunsa kamar yadda shima yake mata.
a hankali ya matso da fuskarsa daf da nata ya d'aura lips d'in sa kan nata, ya cafke ya d'an tsotsa, lumshe idanunta tayi tare da kawar da fuskarta,
ta kifa fuskar nata a kirjinsa tana matso kwalla.
a hankali ya ciro kanta yana kallon kwayar idanunta da suke tsiyayar da kwalla,
a ransa yake mamakin saurin kuka irin nata.
a sannu ya kuma had'e bakin su yashiga tsotsar bakin ta.
ya yin da ya tura hannunsa cikin rigar baccin jikinta yana matso ababen kirjinta.
sai kuma ya zaro bakin sa da sauri ya zare rigar a jikinta,
tana kokarin janyewa tuni
ya kwantar da ita ya bi jikinta, ya shiga tsotsar ta.
da zafi zafi yake shanye ababen kirjinta, ya d'ago ya na kokarin zare wandon jikin ta, da sauri ta rike hannunsa jiki a mace dan ya saukar mata da kasala,
ta ce "Sahab kar ka cire."
huci ya furzar tuno a in da suke, ya mike ya sauko a gadon yana rumtse idanunsa ya fice a d'akin.
a bakin kofar d'akin sukayi kicib'us da Aunty da ke kokarin shiga d'akin, Aunty tayi baya da sauri, bata san yana ciki ba dan bataga shigarsa ba.
ya sunkuyar da kai yana gaisheta, kana
yasa kai ya shige yana kawar da kansa dan a fili ake hango yanayin da yake ciki.
Aunty ta juya ta koma d'akin ta bata kuma shigowa d'akin Feeryal ba sai washegari.
da safe Daddy ya kaita airport da kasan.
Feeryal ta isa Abuja da wuri.
a cike ta sami gidan da 'yan'uwa har da wanda bata tab'a sanin su ba.
Maryam ma ta zo daga Ogun da d'anta.
kamar yau suka fara sanin ta, wani sabon kauna da soyayya suka rika nuna mata.
musamman Hajja Umma da Abba.
kwana d'aya tayi a Abuja washegari, jirginsu ya d'aga ita da Uncle Aliyu zuwa Lebanon,
tana like da mahaifin ta a jirgi ga sit d'in shi ga nata,
duk da a baya bata tab'a jin maraicin uwa da uba ba,
dan
Daddy da Aunty sun maye mata gurbin su,
amma sai gashi ta tsinci kanta cikin jin nutsuwa mai cike da tarin farincin kasantuwar ta da mahaifinta.
haka Uncle Aliyu ko motsi tayi sai ya tambaye ta tana lafiya.
Jerginsu na sauka a Beirut na kasar Lebanon, tun daga airport
taga tsantsar tsagwaran kauna da sosayya,
zuga guda 'yan taran su motoci sunfi goma.
maza da mata rungumar Feeryal suke, kamar zasu had'iyeta, ganin ta ya tuna musu da 'yar'uwar su.
wani gida ne da girman sa ya kai girma tsaruwa bazai fad'u ba,
nan Feeryal ta tsinci kanta.
suna shiga gidan wasu zugan suka kuma yiyowa kanta,
kamar bazasu barta ta taka kasa ba tsabar kauna.
wata dattijuwar mata ta fito tunda ga can take yi mata murmushi hawaye kuma na sauka a idanunta,
ganin Feeryal ya tuna mata da d'iyarta Sheehra,
itama Feeryal ta gane ta ta waya da ta ganta sanda Uncle Aliyu ya had'asu ta waya.
ta taho ta rungume Feeryal tana mata maraba da zuwa tana murmushi gami da share hawaye.
nan ta ruko hannunta ta jata sukayi ciki da ita.
Uncle Aliyu yabi bayan su.
wani babban kayataccen parlour suka bayyana cikin sa,
bayan sun wuce wasu palukan sama da biyar.
dattijo sarki Al'Ayzaan na ganin ta ya mike daga kan kujerar sa ya mika hannu yana cewa
"Taho nan jikata lale marhaban da zuwa masarautar Beirut."
cikin harshen larafci yake maganar.
ta fahimci abun da yake nufi ta tafi izuwa gare shi, ya rungumeta yana fad'in
"Sarki ya tabbata ga ubangijin halitta daya sanya kamannin Sheerah Al'Ayzaan a gare ki, hakiki muna farinciki da zuwan ki, nan gidan ki ne Feeryal Aliyu Sheehra Al'Ayzaan."
Uncle Aliyu ya yi murmushi yana gaya mata abun da ya fad'a.
Dattijon ya sake ta yana dafa kanta, tare da sanya mata albarka.
yana jin ta a ransa sosai ya yi farincikin ganin ta matuka.
Ranar Feeryal sai da taji a ranta ashe itama wata ce,
dan kuwa taga kaunar da ya sata jin itama wata ce ashe.
Nigeria
Legos
Mommy ce ta shigo parlour'n Daddy yana zaune yana duba wasu takardu.
ta nimi guri ta zauna tayi masa barka da warhaka.
ya amsa batare da ya janye idanunsa daga kallon takardun ba.
Mommy ta d'an muskuta bakin ta na d'an motsi alamar magana ce d'auke da ita,
ta ce
"Alhaji dama magana nazo muyi akan batun Abdulrahim da Feeryal, na ce me zai hana a maida auren su idan ta dawo,
kayi hakuri Alhaji ina mai kara baka hakuri amma wlh nayi nadama nayi danasa mara misaltuwa, sharrin shaid'an ne da Hajiya Karima."
Daddy ya d'ago ya dube ta yana fad'in
"Sabo da yanzu kinsan asalin ta shiyasa zakice a maida auren ta da d'anki ko."
da sauri ta ce
"Ba haka bane Alhaji wlh na jima da wannan abu a raina narasa ta ya zan tinkare ka da batun ne, bansan taya zaka fuskanci lamarin ba,
amma Allah ne shaida wlh tun ranar dana gano gaskiya nayi nadamar abun da na aikata,
wlh Alhaji nayi na dama."
Mommy ta saka bakin mayafin ta tana share kwalla da gaske yake hango nadama tare da ita.
Daddy ya girgiza kai sannan ya ce
"Abdulrahim bai saki Feeryal ba, lokacin da kika matsa masa sai ya sake ta, ba saki ya rubuta cikin takardan ba kalmar hakuri ya rubuta ya mika mata."
Mommy ta d'ago da sauri tana murmushi da fad'in
"Allah na gode maka daka takaita yawan zunubaina."
ta mike da sauri tana share hawayen fuskarta ta fice da sauri tayi sashin Hajiya.
tana zuwa ta rungume Hajiya tana fad'in
"Hajiya Abdulrahim bai saki Feeryal ba, ashe da na ce ya sake ta ba saki ya rubuta mata ba."
Hajiya ta ce
"Ah to madallah aikuwa dama ina shirin sa Abubakar ya kuma d'aura musu aure, ai ko fad'uwa tazo dai-dai da zama."
Ajmaal Shamsuddin Zaraddin Faisal, Goggo Bishira Bilkisu Rahma da suke zaune, suna hira da Hajiya duk sukayi farinciki da jin labarin,
Mommy baki ya kasa rufuwa kowa sai da yasan da labarin Abdulrahim bai saki Feeryal ba.
ta kira 'yan Yelwa tarika sanar musu..
Lebanon
Feeryal
kwanan ta biyu a masarautar aka d'auke ta akayi ta zagawa da ita, ana nuna mata inda dangin mahaifiyar ta suke,
duk in da sukaje kuwa sai sunyi kuka da farin ciki wai ta tuna musu da 'yar'uwar su Sheehra.
haka zasuyi ta riritata kamar zasu goyata.
A ranar da tayi kwana uku kuma Uncle Aliyu da kansa ya d'auke ta a mota, ya kai ta gidan da sukayi rayuwa da mahaifiyarta har da d'aki da gadon da aka d'auke ta akai,
ya nuna mata hotunan sa da hamaifiyarta.
Feeryal tasha kuka sosai dan taji kewar mahaifiyar tata.
Suna dawowa cikin masarauta, Feeryal ta kule
babban d'akin da a ka yi mata masauki, ta kira Aunty tana ganin ta taji kewar uwa daya baibaye ta ya gushe,
tayi ta zuba mata shagwab'a kamar yadda ta saba, Aunty na biye mata.
Aunty ta ce yaushe zata dawo dan tayi kewar ta Feeryal ta ce
"Bari Uncle yazo na tambaye shi yaushe zai mai dani, d'azu ya ce min wai kakana ya ce sai nayi musu wata, nima ina so na dawo Ammie nayi kewar ki."
Aunty ta rike baki ta ce
"Baban naki ne Uncle."
sai kuma tayi dari ta ce
"Wata guda kuwa yakamata kiyi musu, suma suna bukatar ki a tare da su."
hira sosai sukayi Aunty tana tambayar ta ya kasar yake, dan duk fitar da take kasashen waje bata tab'a zuwa kasar ba.
daga bisani sukayi sallah.
Ranar da Feeryal ta cika kwana biyar, aka fita da ita ganin kadarorin mahaifiyarta, da kamfanonin mahaifinta da mahaifiyar ta,
sai yamma suka dawo gida.
tana shiga parlour'n kakarta mace ta tadda mutane da yawa cikin parlour'n kamar ko da yaushe,
tana kokarin karasowa cikin parlour'n
tayi burki da mamaki take kallonsa, suna zaune da wani da akace mata d'an kawun ta ne shi, suna hira cikin harshen larabci,
ga yadda suke hirar zaka fahimci ba sabon rana d'aya bane, sun jima da sanin juna.
Duk suka d'ago suka kalleta.
dattijiwa kakarta Ummuh da ke zaune a gefen su tayi mata alama da hannu ta karaso.
a hankali take d'aga kafarta idanunsa a kanta har ta karaso gefen ta ta zauna.
kakar nata take cewa
"Munyi farincikin da shi ya kasance mijin ki, dan yaron kirkine shi abokin d'an 'uwan ki ne shi, tare suke aiki a can kasar Germany."
Rubah dake gefen su take maida mata abun da take fad'a da turanci.
shiru tayi batayi magana ba.
zuwa can ta mike ta tafi masaukinta.
Abdulrahin ya shigo ya tako bakin gadon.
yana isowa ya ture akwatin gefe ya zauna ya janyo ta jikinsa,
ya saka hannu ya zagaye ta tare da sauke mata kiss a gefen wuya kana ya d'ago yana kallon cikin idon ta.
"Kina shiri waya baki damar tafiya?."
ya yi maganar idanunsa cikin nata.
kasa tayi da idanunta tana turo lips d'in ta gaba,
ta kuma sinkayo muryarsa
"Idan kikayi wasa babu inda zakije."
fuska ta kwab'e ta ce
"Daddy ne fa ya ce naje."
"Shi ke nan baza'a tambaye ni ba sai ayi ta yanke hukunci, to bazakije ba."
da sauri ta d'ago ta kuma kwab'e fuska kamar zatayi kuka, tana kallon cikin idanunsa kamar yadda shima yake mata.
a hankali ya matso da fuskarsa daf da nata ya d'aura lips d'in sa kan nata, ya cafke ya d'an tsotsa, lumshe idanunta tayi tare da kawar da fuskarta,
ta kifa fuskar nata a kirjinsa tana matso kwalla.
a hankali ya ciro kanta yana kallon kwayar idanunta da suke tsiyayar da kwalla,
a ransa yake mamakin saurin kuka irin nata.
a sannu ya kuma had'e bakin su yashiga tsotsar bakin ta.
ya yin da ya tura hannunsa cikin rigar baccin jikinta yana matso ababen kirjinta.
sai kuma ya zaro bakin sa da sauri ya zare rigar a jikinta,
tana kokarin janyewa tuni
ya kwantar da ita ya bi jikinta, ya shiga tsotsar ta.
da zafi zafi yake shanye ababen kirjinta, ya d'ago ya na kokarin zare wandon jikin ta, da sauri ta rike hannunsa jiki a mace dan ya saukar mata da kasala,
ta ce "Sahab kar ka cire."
huci ya furzar tuno a in da suke, ya mike ya sauko a gadon yana rumtse idanunsa ya fice a d'akin.
a bakin kofar d'akin sukayi kicib'us da Aunty da ke kokarin shiga d'akin, Aunty tayi baya da sauri, bata san yana ciki ba dan bataga shigarsa ba.
ya sunkuyar da kai yana gaisheta, kana
yasa kai ya shige yana kawar da kansa dan a fili ake hango yanayin da yake ciki.
Aunty ta juya ta koma d'akin ta bata kuma shigowa d'akin Feeryal ba sai washegari.
da safe Daddy ya kaita airport da kasan.
Feeryal ta isa Abuja da wuri.
a cike ta sami gidan da 'yan'uwa har da wanda bata tab'a sanin su ba.
Maryam ma ta zo daga Ogun da d'anta.
kamar yau suka fara sanin ta, wani sabon kauna da soyayya suka rika nuna mata.
musamman Hajja Umma da Abba.
kwana d'aya tayi a Abuja washegari, jirginsu ya d'aga ita da Uncle Aliyu zuwa Lebanon,
tana like da mahaifin ta a jirgi ga sit d'in shi ga nata,
duk da a baya bata tab'a jin maraicin uwa da uba ba,
dan
Daddy da Aunty sun maye mata gurbin su,
amma sai gashi ta tsinci kanta cikin jin nutsuwa mai cike da tarin farincin kasantuwar ta da mahaifinta.
haka Uncle Aliyu ko motsi tayi sai ya tambaye ta tana lafiya.
Jerginsu na sauka a Beirut na kasar Lebanon, tun daga airport
taga tsantsar tsagwaran kauna da sosayya,
zuga guda 'yan taran su motoci sunfi goma.
maza da mata rungumar Feeryal suke, kamar zasu had'iyeta, ganin ta ya tuna musu da 'yar'uwar su.
wani gida ne da girman sa ya kai girma tsaruwa bazai fad'u ba,
nan Feeryal ta tsinci kanta.
suna shiga gidan wasu zugan suka kuma yiyowa kanta,
kamar bazasu barta ta taka kasa ba tsabar kauna.
wata dattijuwar mata ta fito tunda ga can take yi mata murmushi hawaye kuma na sauka a idanunta,
ganin Feeryal ya tuna mata da d'iyarta Sheehra,
itama Feeryal ta gane ta ta waya da ta ganta sanda Uncle Aliyu ya had'asu ta waya.
ta taho ta rungume Feeryal tana mata maraba da zuwa tana murmushi gami da share hawaye.
nan ta ruko hannunta ta jata sukayi ciki da ita.
Uncle Aliyu yabi bayan su.
wani babban kayataccen parlour suka bayyana cikin sa,
bayan sun wuce wasu palukan sama da biyar.
dattijo sarki Al'Ayzaan na ganin ta ya mike daga kan kujerar sa ya mika hannu yana cewa
"Taho nan jikata lale marhaban da zuwa masarautar Beirut."
cikin harshen larafci yake maganar.
ta fahimci abun da yake nufi ta tafi izuwa gare shi, ya rungumeta yana fad'in
"Sarki ya tabbata ga ubangijin halitta daya sanya kamannin Sheerah Al'Ayzaan a gare ki, hakiki muna farinciki da zuwan ki, nan gidan ki ne Feeryal Aliyu Sheehra Al'Ayzaan."
Uncle Aliyu ya yi murmushi yana gaya mata abun da ya fad'a.
Dattijon ya sake ta yana dafa kanta, tare da sanya mata albarka.
yana jin ta a ransa sosai ya yi farincikin ganin ta matuka.
Ranar Feeryal sai da taji a ranta ashe itama wata ce,
dan kuwa taga kaunar da ya sata jin itama wata ce ashe.
Nigeria
Legos
Mommy ce ta shigo parlour'n Daddy yana zaune yana duba wasu takardu.
ta nimi guri ta zauna tayi masa barka da warhaka.
ya amsa batare da ya janye idanunsa daga kallon takardun ba.
Mommy ta d'an muskuta bakin ta na d'an motsi alamar magana ce d'auke da ita,
ta ce
"Alhaji dama magana nazo muyi akan batun Abdulrahim da Feeryal, na ce me zai hana a maida auren su idan ta dawo,
kayi hakuri Alhaji ina mai kara baka hakuri amma wlh nayi nadama nayi danasa mara misaltuwa, sharrin shaid'an ne da Hajiya Karima."
Daddy ya d'ago ya dube ta yana fad'in
"Sabo da yanzu kinsan asalin ta shiyasa zakice a maida auren ta da d'anki ko."
da sauri ta ce
"Ba haka bane Alhaji wlh na jima da wannan abu a raina narasa ta ya zan tinkare ka da batun ne, bansan taya zaka fuskanci lamarin ba,
amma Allah ne shaida wlh tun ranar dana gano gaskiya nayi nadamar abun da na aikata,
wlh Alhaji nayi na dama."
Mommy ta saka bakin mayafin ta tana share kwalla da gaske yake hango nadama tare da ita.
Daddy ya girgiza kai sannan ya ce
"Abdulrahim bai saki Feeryal ba, lokacin da kika matsa masa sai ya sake ta, ba saki ya rubuta cikin takardan ba kalmar hakuri ya rubuta ya mika mata."
Mommy ta d'ago da sauri tana murmushi da fad'in
"Allah na gode maka daka takaita yawan zunubaina."
ta mike da sauri tana share hawayen fuskarta ta fice da sauri tayi sashin Hajiya.
tana zuwa ta rungume Hajiya tana fad'in
"Hajiya Abdulrahim bai saki Feeryal ba, ashe da na ce ya sake ta ba saki ya rubuta mata ba."
Hajiya ta ce
"Ah to madallah aikuwa dama ina shirin sa Abubakar ya kuma d'aura musu aure, ai ko fad'uwa tazo dai-dai da zama."
Ajmaal Shamsuddin Zaraddin Faisal, Goggo Bishira Bilkisu Rahma da suke zaune, suna hira da Hajiya duk sukayi farinciki da jin labarin,
Mommy baki ya kasa rufuwa kowa sai da yasan da labarin Abdulrahim bai saki Feeryal ba.
ta kira 'yan Yelwa tarika sanar musu..
Lebanon
Feeryal
kwanan ta biyu a masarautar aka d'auke ta akayi ta zagawa da ita, ana nuna mata inda dangin mahaifiyar ta suke,
duk in da sukaje kuwa sai sunyi kuka da farin ciki wai ta tuna musu da 'yar'uwar su Sheehra.
haka zasuyi ta riritata kamar zasu goyata.
A ranar da tayi kwana uku kuma Uncle Aliyu da kansa ya d'auke ta a mota, ya kai ta gidan da sukayi rayuwa da mahaifiyarta har da d'aki da gadon da aka d'auke ta akai,
ya nuna mata hotunan sa da hamaifiyarta.
Feeryal tasha kuka sosai dan taji kewar mahaifiyar tata.
Suna dawowa cikin masarauta, Feeryal ta kule
babban d'akin da a ka yi mata masauki, ta kira Aunty tana ganin ta taji kewar uwa daya baibaye ta ya gushe,
tayi ta zuba mata shagwab'a kamar yadda ta saba, Aunty na biye mata.
Aunty ta ce yaushe zata dawo dan tayi kewar ta Feeryal ta ce
"Bari Uncle yazo na tambaye shi yaushe zai mai dani, d'azu ya ce min wai kakana ya ce sai nayi musu wata, nima ina so na dawo Ammie nayi kewar ki."
Aunty ta rike baki ta ce
"Baban naki ne Uncle."
sai kuma tayi dari ta ce
"Wata guda kuwa yakamata kiyi musu, suma suna bukatar ki a tare da su."
hira sosai sukayi Aunty tana tambayar ta ya kasar yake, dan duk fitar da take kasashen waje bata tab'a zuwa kasar ba.
daga bisani sukayi sallah.
Ranar da Feeryal ta cika kwana biyar, aka fita da ita ganin kadarorin mahaifiyarta, da kamfanonin mahaifinta da mahaifiyar ta,
sai yamma suka dawo gida.
tana shiga parlour'n kakarta mace ta tadda mutane da yawa cikin parlour'n kamar ko da yaushe,
tana kokarin karasowa cikin parlour'n
tayi burki da mamaki take kallonsa, suna zaune da wani da akace mata d'an kawun ta ne shi, suna hira cikin harshen larabci,
ga yadda suke hirar zaka fahimci ba sabon rana d'aya bane, sun jima da sanin juna.
Duk suka d'ago suka kalleta.
dattijiwa kakarta Ummuh da ke zaune a gefen su tayi mata alama da hannu ta karaso.
a hankali take d'aga kafarta idanunsa a kanta har ta karaso gefen ta ta zauna.
kakar nata take cewa
"Munyi farincikin da shi ya kasance mijin ki, dan yaron kirkine shi abokin d'an 'uwan ki ne shi, tare suke aiki a can kasar Germany."
Rubah dake gefen su take maida mata abun da take fad'a da turanci.
shiru tayi batayi magana ba.
zuwa can ta mike ta tafi masaukinta.