← Book details Feeryal Part 3 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 4 OF 61

Sashe 4

Feeryal Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Da misalin karfe 10 na dare Kuraiba ta sako kanta cikin bedroom d'in Abdulrahim.
yana zaune a kan doguwar kujerar dake cikin bedroom d'in yana aiki cikin system nasa.
ta tako gabansa tana juya mazaunai da bankoro kirji.
wasu arnan kayan bacci ne a jikin ta wanda ake hango duk surar jikinta babu dai marabarsu da babu.
ta tsaya a gabansa tana yauki cikin sigar jan hankali.
kana ta zauna bakin gado tana fuskantarsa, yadda tayi zaman ta wawware kafafunta ko pant babu a jikinta, pussy d'in ta ana hango sa b'aro-b'aro.
ganin bai ko d'ago ya kalli in da take ba.
ta suke murya gami da narkewa tashiga fad'in
"Mijin Kuraiba na shigo inata sallama baka ji bane."
"Ki koma ki sake."
ya fad'a batare da ya d'ago ba idanunsa a kan computer sa.
yamutsa fuska tayi ta ce
"To kawai a barshi mala'iku sun amsa."
baki ya tab'e batare da ya yi magana ba, ya sani batayi sallamar ba dan bata saba ba, halinta ne rashin yin sallam in zata shigo guri.
ta mike ta dawo gefen sa ta zauna tare da d'aura hannunta kan cinyarsa, sai kawai ta wuce da shi ta cafko dick d'in sa.
wani irin lumshe ido tayi a kasan ranta take fad'in
"Ga kayan aiki amma ba aiki."
da sauri ya riko hannunta ya janye shi daga rukon da tayi wa abar tasa, ya d'ago fuska ba wasa ya ce
"It's okay tashi bani guri aiki nake."
yamusa fuska tayi tana fad'in
"Hmmm sai tarin kayan aiki baya aiki, kai kwata-kwata baka jin ko mai ne wai?,
wai a hakan aka baka wata, kayi kokorin jinyata kanka yafi ma rufin asiri, akan a kawo ma wata, watan ma data gama sanin komai, ni zan iya yin maneji a haka,
dan ina mai tabbatar ma babu macen da zata iya jure wannan damuwar,
garama ka gaya musu baka bukatar wàta matar."
tsaki yaja ya d'ago cikin tsawa ya ce
"Stand up and get out!."
ta mike cikin rawar jiki ta fita ta banko masa kofa.
tsaki yakuma ja ya maida hankalin sa kan aikin da yake.

Hajiya na hajimce a kan kujera Daddy ya shigo Ajmal na biye da shi dan shi yaje kira mata shi.
Daddy ya nimi guri ya zauna yana fad'in
"Inakwana Hajiya antashi lafiya ya kafa."
kawar da kai Hajiya tayi sannan ta ce
"Rike gaisuwar ka Abubakar bana bukatar shi daga yau,
ni uwan dana haifeka kanuna min ban isa ba, sabo da kana da dangin uba shine ka gayyato shi, yazo ya yanke maka hukunci ni nawa hukuncin aikin banza ka d'auke shi, ni danayi nakudar ka ni ban isa nace bana son abu a barshi ba,
to ina mai tabbatar maka Abubakar wannan aure na abokin turawa da aljanar nan, kunyi aikin banza har idan ina raye bazan tab'a zuba ido ina gani a had'a jikana da mayyar aljanar ruba,
katashi kabani guri a nan kar kayi tunanin dan nace na janye hannuna shi ke nan zan zuba ido a cuce ni to ban amince ba sai dai in zasuzo a raba gadon 'ya'ya da jikoki, su d'ibi nasu su barmin nawa,
idan har abokin turawa bai fito daga cikin gado na ba to shine kad'ai zan hakura, amma billahillazi in zaka mutu abokin turawa bazai zauna da yarinyar nan ba,
idan kuma ka masa to dole zaka zab'i ko ni ko auren, Wallahi Abubakar da gaske nake ma yanzu zaka zab'a ko ni ko auren!."
Daddy ya ce
"Hajiya kiyi hakuri dan Allah ai yanzu kam zance ya kare tun da an rigada an d'aura, sai dai ayi musu fatan alkhairi."
"Rufamin baki yanzu-yanzun nan ka kirawo abokin turawa kasa ya sake ta, in kuma ba haka ba to wlh sai ka biya ni nono na,
kai Ajimi je ka kirawo d'an'uwan ka da aka kakaba mishi masifa, yanzun nan yasaki yarinyar nan in kuma ba haka ba Abubakar ka biyani nono na ce!."
Hajiya tayi maganar cikin hayagaga sosai tana tsaye a kansa ta mika masa hannu tana fad'in ya biyata nonon ta.
tari ne ya kwace masa yashiga yin sa ba kakkautawa.
yana dafe da kahon zuciyarsa.
da gudu Ajmal ya yi kansa ganin yadda yake numfashi sama-sama.
hankali a matukar tashe ya zaro wayarsa ya kira Abdulrahim ya na d'agawa ya ce
"Ya Abdulrahim Daddy kazo da sauri, muna sade d'in Hajiya."
ya jefar da wayan yana jijjiga Daddy da kiran sunan sa.
ba'a d'au wani lokaci ba Abdulrahim ya shigo.
ganin halin da Daddy yake ciki da sauri ya ce wa Ajmal
"Kira mota mutafi asibiti."
Ajmal ya yi waje da gudu sai a lokacin jikin Hajiya ya soma sanyi.
Ajmal ya dawo suka tallafe Daddy suka kaishi mota batare da b'ata lokaci ba aka garzaya da shi asibiti......!

*Kuna azumin nan kuwa badun ban jima da dawowa daga hutu ba da mun aje mun nimi ladar wannan wata amma zakuyi ta hakuri da gajerun page*

Yau ma fa ba editing

AA FIYA HOSPITAL aka garzaya da shi kai tsaye ICU aka shiga da shi.
likitoti uku ne a kansa, shi kansa Abdulrahim d'in da wasu likitoti biyu,
daga karshe duk nad'e hannu sukayi suka zuba mishi ido da kyar ya samu ya ceto rayuwar Daddy.
bayan ya masa allurar bacci aka ciresa a ICU aka kaisa wani room.
sai a lokacin Ajmal ya sami nutsuwa tun d'azu sai safa da marwa yake.
da sauri ya shige room d'in da aka maida Daddy in da Abdulrahim ke masa karin ruwa.
Daddy na bacci amma da ka gansa kasan yayi jiki a 'yan awanni.
ya juya cike da tausayin mahaifin nasu, ya fita ya shiga mota ya koma gida.
sashin Hajiya yawuce, ya same ta zaune a inda suka barta ya dubeta rai a jagule ya ce
"Hajiya burinki ya cika kin kashe mana Baba, maganar ki yasa zuciyar sa ya buga ya mutu, shike nan kin huta zakija da ikon Allah dama tun can Ya Abdulrahim shi Allah ya hukunta a matsayin mijin Feeryal,
kina ta ihu kina d'aga masa hankali kan auren da an rigada an d'aura me yayi saura kuma, sai ki zuba ruwa a kasa kisha, tun da yanzu ya mutu."
wani irin zabura Hajiya tayi ta d'aura hanu a ka ta zandama hururuwa, tana fad'in
"Wayyo ni Hanne nashiga uku nayi sanadin mutuwar d'ana."
Ajmal ya juya ya fita yabarta nan tana ta zandama kururuwa.
Kulu ta fito da gudu tana cewa
"Hajiya lafiya waya muku?."
cikin ihun Hajiya take fad'in
"Kulu Abubakar ni nasa zuciyarsa ta buga ya mutu nashiga uku na Abubakar yatafi ya barni."
hajiya ta mike kamar mai tashin aljanu kafa ba takalmi tafito farfajiyar gidan tana zandama kururuwa da fad'in tayi ajalin sa.
'yan gidan suka taru ca a kanta, jin abun da yake fita a bakin ta hankalin kowa yayi mummunar tashi, tuni kowa ya b'arke da kuka.
Ajmal na kokarin shiga motar sa ya bar gidan Aunty tayi saurin isa gurinsa.
ta kira sunan sa Ajmal ya juyo.
Aunty ta tsare shi da ido da hawaye suke cike taf a cikin su ta ce
"Ajmal fad'a min gaskiya da gaske Daddy ya rasu, jiki na na bani Daddy bai rasuba yana nan da rai, sai dai yana cikin wani hali."
Kai ya jinjina tare da fad'in
"Aunty Daddy bai mutu ba yana asibitin Ya Abdulrahim, nayi hakan ne domin Hajiya tabar sa ya huta,
nasan da wuya Ya Abdulrahim ya dawo da shi gidan nan, saboda yana bukatar samun kwanciyar hankali sosai,
a gidan nan kuwa in ba wai a gurin ki bane bazai samu ba."
Aunty ta sauke ajiyan zuciya kana ta ce
"Nafahimceka amma kana ganin yin hakan shine samin maslaha, itamafa hajiyar ba lafiya gareta ba, fargabar hakan zai iya haifar mata da wata matsalar."
"Aunty ai ki rabu da ita kawai idan ba haka ba bazata bar Daddy ya huta ba."
Aunty zatayi magana Hajiya ta tako gurin su ba takalmi tana kuka gami da kururuwa.
"Ajimi ka kaini gurin gawar d'ana naje na nimi gafarar sa, ina zan sa rayuwa ta d'ana mai tausayi na yatafi ya barni."
"Ajmal ya ce
"Baza'a kawo gawar Daddy gidan nan ba kiyi masa addua'r daga nan zai iskeshi."
ya shige motarsa yaja ya bar gidan.
Hajiya ta zube a gurin tacigaba da kururuwa.

Da sauri Aunty ta koma ciki ta sauya mayafi, ta fito ta umurci direban ta, daya kai ta asibitin,
hankalin ta bazai kwanta ba sai ta sa Daddy a idon ta, taga halin da yake ciki.
motarta na fita Mommy da Umma Karima suka shiga mota guda suma sukayi asibitin.
Shamsuddin na kokarin a mota, Hajiya takuma fasa kara tana fad'in
"Shamsuddini kaini naga gawar Abubakar nafad'a masa wlh na janye duk wani abun da na fad'a, ya yafeni na yafe masa duniya da kiyama."
Shamsuddin ya bud'e mata mota Hajiya ta shiga tana sharb'e hanci kafa ba ko takalmi.

Hankali a matukar tashe Dad da Abbieh da labari ya iskesu, suka garzaya asibitin dan an ce musu gawarsa yana can.
a kusan tare duk suka iso asibitin.
Hajiya tana fad'uwa ana d'agata tana kururuwa da buga hannaye a cinya tana fad'in
"Abubakar ka tashi kajini wlh in dai akan maganar auren nan ne, wlh na amince har abada, tashi ka karasa abun da ka fara,
Abubakar na yafe maka na yafe maka,
kaiceno ni Hanne nayi sanadin mutuwar d'ana mai tausayi na wayyo Allah ina zan sa rayuwata naji sanyi, Abubakar yatafi ya barni!."
Hajiya ta zube a sakiyan parlour'n asibitin tana cigaba da ihu da kururuwa gami da fad'e-fad'e.
Chapter 4 · 0% Book details