Sashe 42
Feeryal Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Mom tana ganin Zaraddin ta mike cike da murna gami da kewar d'an nata ta rungume shi, tana fad'in
"Ina ka shiga Zaraddin ka sani shiga damuwa da tashin hankali, har na fara zaton saceka akayi."
murmushi yayi yana cewa
"Ba sace ni akayi ba Mom, Ya Abdulrahim ne ya d'auke ni ya kai ni can gidan gona, ya canza min rayuwa ta."
Mom ta turnike fuska tana cewa
"Wannan Abdulrahim d'in ba karamin d'an kutumar uba bane, ta kanta ya koma kuma."
cikin muryar sa daya mai da shi irin na uztazai da sauri ya ce
"Ya subhanallah astagfirullah astagfirullah, ya salam Mom Ya Abdulrahim ai mutumin kirki ne,
ya haska min hanya ya sani a saiti a lokacin da nake daf da b'ata gaba d'aya,
Mom a da sai na wuni banyi sallah ba, idan kuma zanyi bai fi nayi salloli biyu a rana ba,
sallar da ban ma san me zan karanta masa ba,
cikakkiyar fatiha idan aka tarke ni bazan iya kawo shi cikakkiya yadda addini ya koyar ba, bare a zo fannin sura,
ita kanta sallar da al'walar bansan farillai da sunnoni da mustahabban ta ba,
a yanzu kuwa alhamdulillah kuma duk ta sanadiyyar sa ne,
Mom izu sittin ce yanzu a kaina godiya yakamata kije kiyi masa."
Mom ta tab'e baki tana zamewa gefe.
ta zauna kan kujera tana fad'in
"Kaje kayi wanka za'a kawo ma abinci."
Ya fita ya koma sashin su.
Ajmaal Shamsuddin Faisal sunyi farincikin ganin yadda d'an'uwan nasu ya kimtsu, har ya koma wani uztazu-uztazu.
Feeryal ce suka fito ita da Miemie da Ameerah, zasuje gurin gyaran gashi.
motar Aunty suka d'auka Feeryal ce tayi driving nasu.
suna isa samaruwa suka fara roshin a kansu, kuma yawancin duk wan da yazo Feeryal yake tinkara, da tayin soyayyar sa.
babu wanda ta kula cikin su har aka gama musu suka juyo gida.
wasu samari biyu suka biyo su har gida.
Feeryal na shiga da moto suma suka sako nasu.
a bakin get d'in side Mommy ta tsaya zata sauke Ameerah, nan suka sami damar fita a mota suka tako jikin motar.
"Haba 'yamma ta wulakanci ba bu kyau, ku bazaku gaya mata ba, idan bata jin hausa ku gaya mata da yaren da ta sani mana."
ya juya da harshen turanci yana gaya mata son ta yake, dan zaton sa hausar ce bata ji.
da sauri Miemie ta ce
"Dan Allah kuyi hakuri ku tafi ga yayan mu can zuwa."
d'ayan ya ce "To ai dai-dai ke nan bari muje mu gaya masa mu surukansa ne."
Feeryal taja motar tabi ta gefen sa tawuce sashin Aunty.
Fuskarsa a murtuke suka karaso kusa da shi, suna mika masa gaisuwa, bai amsa ba sai dad'a gimtse fuskar da yayi,
samarin ya sosa bayan keya yana fad'in
"Yaya da ma waccan kanwar taka da take jan motar can ne muka gani muke so,
to ba da wasa muke ba shi yasa ma muka taho gida, bamu tare su a hanya ba."
fuska ya dad'a gimtsewa sannan ya ce
"Ku fita ku bar gidan nan yanzun nan!."
yadda yayi maganar yasasu shiga taitayin su,
suka juya suna cewa
"Muje ina ga sai an sako manya cikin lamarin.....!
Rasheedat S Director
Mommyn Twins ce🤙🏻
My number 08034690723
Suka shige motarsu suka bar gidan da sauri.
tsaki ya ja ya nufi masallaci.
bayan an idar da sallah ya fito zai shiga gida, yaji wani saurayi yana fad'awa Ajmaal wai yazo gurin 'yammatan da suka shigo a mota ba da jimawa ba.
bai tsaya jin wacce amsa Ajmaal ya basa ba, ya nufi gurin security ya ce kada su kara barin wani ya shigo gidan nan, in har ce musu yayi gurin wata yarinya yazo agidan nan, har sai an basu sanarwar ansan da zuwan sa..
Hajiya ta nimi Daddy da Dad akan maganar auren,
Zaraddin da Saddiqa.
Hajiya ta ce
"Naji shiru kan maganar auren Zaraddin da wannan yarinya Saddiqa, tun da Allah yasa ya dawo, to ai gara ayi-ayi auren,
babu amfanin zaman su duka babu aure,
in ba so ake su tsufa a gida ba,
Bilkisu da Rahma ma ya kamata ku tsawatar musu su fitar da jikin aure,
yara duk sun zamo gandan-gandan a gida ba aure."
Daddy ya ce
"Ai ina ga nin ba wani abun da za'a jira ma, kawai wata mai kamawa da sati za'a d'aura auren zan sanarwa Bappa Salihu,
ko ya kagani Tukur?."
Daddy ya karasa maganar da son jin ta bakin Dad.
Dad ya ce
"Yaya ai duk abun da ka yanke shine dai-dai Allah ya kaimu lokacin."
Hajiya da Daddy suka amsa da amin.
Daddy da kansa ya kira Zaraddin bayan barin su gurin Hajiya.
koda Daddy ya sanar masa da hukuncin da suka yanke,
Zaraddin yayi shiru sannan kuma ya ce
"Ba damuwa Allah ya sa hakan shine mafi alkhairi."
Daddy yaji dad'in ganin shiriya sosai tare da shi.
yayi ta sa masa albarka.
Ko da Dad ya sanar wa Mom hukuncin da Daddy ya yanke, ta tuma tsalle ta ce bata yadda ba, itafa bata yadda a had'a d'anta da wacce aka zubarwa ciki ba.
cikin masifa Mom tacigaba da fad'in
"Yarinyar da uwarta shahararriyar matsafiya ce, a wani dalilin za'a had'a d'ana da ita,
taga bayan d'ana ake so ke nan ko, to wlh ban aminta da wannan had'in ba,
idan ma ana yi masa kallon d'an iska da ai yanzu ya shiryu,
ita fa babu wanda bai san me uwarta ta aikata ba, wanda tsabar zunubin ta akayi sama da ita, ba'a sake jin d'uriyarta ba,
shine ake so a had'a Zaraddin da ita, to ban yadda ba."
Dad ya ce
"Ni dad'i na da ke bakya tsayuwa kiyi lissafi da tunani kike yanke hukunci,
tun da kikaji nayi shiru ban ce komai ba ai yakamata kisan akwata a kasa,
yanzu idan mukace bamu yarda da auren nan ba, shirinmu bazai tafi yadda muke so ba,
ki bari kiga yadda zata kasance, ba za'a yi auren ba kuma shiri na zai kammala, ke dai kiyi shiru ki barsu suyi ta shiri."
Major Sadam har yanzu yana kan bakarsa.
tun ranar da akayi wa Feeryal C'S ya sami labari, sai dai ya ce ba zai tinkare ta da wuri ba har sai ta sami sauki sosai.
watanni uku ke nan da yi mata C'S, yanzu yake jin ya dace ya tinkare ta.
wayan abokinsa Inspector Nasir ya kira yanzu yake can Ogun state, bayan gaisu da tambayar lafiyar junan su, Major Sadam ya kara da tambayar sa lafiyar matarsa da d'ansa sannan ya d'aura da fad'in
"Nasir yanzu 3 month ke nan da yiwa Feeryar C'S,
yanzu ne ya kamata na tinkare ta, ko da ace 'ya'yan sunan nan zan iya rike ta ita dasu dan bazan iya jiran har sai ta yaye ba, tun kafin lokaci ya kara kure min,
ina jin zan shiga Legos jibi."
Inspector Nasir ya ce
"Eh tabbas yanzu ne ya kamata kam tun da har ta kai watanni uku ta warke, a kai tafiyar ranar Saturday zanbi jirgi Friday na shigo Abuja sai mu wuce ranar Saturday."
ya ce "To Allah ya kaimu."
Kamar yadda Inspector Nasir ya fad'a ranar juma'a ya shigo Abuja, washegari asabar suka bi jirgi zuwa Legos.
sai da suka duro garin Legos kafin Inspector Nasir ya sanawar Aunty da zuwan nasu.
Aunty bata d'auki zuwan nasu da wata manufa ba, dan a zaton ta wani aiki ne ya kawo su zo.
sai da suka iso gidan yakuma kiran ta ta bawa security izinin bud'e musu get su shigo.
zuwan Inspector Nasir gidan sau biyu ke nan,
yazo yi wa Aunty gaisuwa lokacin auren su da Maryam sai kuma yau.
Feeryal da tafito daga sashin su Miemie zata koma sashin Aunty,
ta hango su suna fitowa daga motar da suka zo cikinta,
wan da mota ce na abokinsu daya taro su a airport.
tayi mamakin ganin su Nasir a farfajiyar gidan.
Inspector Nasir ya bita da murmushi, kamar bazata taho inda suke ba nauyin Nasir d'in ya sata tako wa in da suke.
Major Sadam ya kafe ta da ido,
sai gani yayi ta kara masa wani kyau da cikar girma, komai na jikinta sun kara girma.
kai a kasa take yi musu sannu da zuwa.
Inspector Nasir ya ce
"Aunty ki ta ce na gaishe ki, Aiman ma yace yana gaida Mommy'n sa."
murmushi tayi daya bayyana
jerararrun fararen hakoranta, masu d'auke da tsiririn wushirya a tsakiyar su, ya yin da kyakwawan dimple d'in ta suka lotsa.
cikin siririyar muryarta mai sanyi gami da fidda salon sauti mai kamada shagwab'a tad'an waro manyan idanunta tana cewa
"Aiman d'in har ya iya magana?."
Nasir yayi dariya ya ce
"Ya kusan iyawa dai amma yana kwab'a wa."
kai ta jinjina tana kuma murmushi.
Major Sadam ya tafi gaba d'aya a kallonta, ko kiftawa baya yi.
Inspector Nasir ya gyara tsayuwar sa yana cewa
"Feeryal gurin ki mukazo fa, amma kafin nan zamu fara tinkara Aunty Faty da Alhaji,
yau bazamu bar gidan nan ba sai da sa rana,
amma kafin nan kiyi mana jagora zuwa ciki ki shaidawa Aunty Faty zamu shigo."
batace komai ba ta juya a hankali ta nufi side d'in Aunty.
daga saman benen sashin sa yake hango komai a kan idanunsa,
rai b'ace ya sauko yayi waje,
kasancewar sakanin side nasa da inda suke da rata kuma a kafa yake takowa, har ta shige sashin Aunty kafin ya karaso inda su Nasir suke.
Ya gane su dukan su su biyun,
a daren da suka kaita asibitin sa da ke Abuja, a lokacin da mai tawagar d'aukar amarya ya d'auke ta suka sami nasarar kwatota, suka garzaya da ita asibitin sa tana a sume.
Wani kallo ya wurgawa Major Sadam sannan ya ce
"Ina ka shiga Zaraddin ka sani shiga damuwa da tashin hankali, har na fara zaton saceka akayi."
murmushi yayi yana cewa
"Ba sace ni akayi ba Mom, Ya Abdulrahim ne ya d'auke ni ya kai ni can gidan gona, ya canza min rayuwa ta."
Mom ta turnike fuska tana cewa
"Wannan Abdulrahim d'in ba karamin d'an kutumar uba bane, ta kanta ya koma kuma."
cikin muryar sa daya mai da shi irin na uztazai da sauri ya ce
"Ya subhanallah astagfirullah astagfirullah, ya salam Mom Ya Abdulrahim ai mutumin kirki ne,
ya haska min hanya ya sani a saiti a lokacin da nake daf da b'ata gaba d'aya,
Mom a da sai na wuni banyi sallah ba, idan kuma zanyi bai fi nayi salloli biyu a rana ba,
sallar da ban ma san me zan karanta masa ba,
cikakkiyar fatiha idan aka tarke ni bazan iya kawo shi cikakkiya yadda addini ya koyar ba, bare a zo fannin sura,
ita kanta sallar da al'walar bansan farillai da sunnoni da mustahabban ta ba,
a yanzu kuwa alhamdulillah kuma duk ta sanadiyyar sa ne,
Mom izu sittin ce yanzu a kaina godiya yakamata kije kiyi masa."
Mom ta tab'e baki tana zamewa gefe.
ta zauna kan kujera tana fad'in
"Kaje kayi wanka za'a kawo ma abinci."
Ya fita ya koma sashin su.
Ajmaal Shamsuddin Faisal sunyi farincikin ganin yadda d'an'uwan nasu ya kimtsu, har ya koma wani uztazu-uztazu.
Feeryal ce suka fito ita da Miemie da Ameerah, zasuje gurin gyaran gashi.
motar Aunty suka d'auka Feeryal ce tayi driving nasu.
suna isa samaruwa suka fara roshin a kansu, kuma yawancin duk wan da yazo Feeryal yake tinkara, da tayin soyayyar sa.
babu wanda ta kula cikin su har aka gama musu suka juyo gida.
wasu samari biyu suka biyo su har gida.
Feeryal na shiga da moto suma suka sako nasu.
a bakin get d'in side Mommy ta tsaya zata sauke Ameerah, nan suka sami damar fita a mota suka tako jikin motar.
"Haba 'yamma ta wulakanci ba bu kyau, ku bazaku gaya mata ba, idan bata jin hausa ku gaya mata da yaren da ta sani mana."
ya juya da harshen turanci yana gaya mata son ta yake, dan zaton sa hausar ce bata ji.
da sauri Miemie ta ce
"Dan Allah kuyi hakuri ku tafi ga yayan mu can zuwa."
d'ayan ya ce "To ai dai-dai ke nan bari muje mu gaya masa mu surukansa ne."
Feeryal taja motar tabi ta gefen sa tawuce sashin Aunty.
Fuskarsa a murtuke suka karaso kusa da shi, suna mika masa gaisuwa, bai amsa ba sai dad'a gimtse fuskar da yayi,
samarin ya sosa bayan keya yana fad'in
"Yaya da ma waccan kanwar taka da take jan motar can ne muka gani muke so,
to ba da wasa muke ba shi yasa ma muka taho gida, bamu tare su a hanya ba."
fuska ya dad'a gimtsewa sannan ya ce
"Ku fita ku bar gidan nan yanzun nan!."
yadda yayi maganar yasasu shiga taitayin su,
suka juya suna cewa
"Muje ina ga sai an sako manya cikin lamarin.....!
Rasheedat S Director
Mommyn Twins ce🤙🏻
My number 08034690723
Suka shige motarsu suka bar gidan da sauri.
tsaki ya ja ya nufi masallaci.
bayan an idar da sallah ya fito zai shiga gida, yaji wani saurayi yana fad'awa Ajmaal wai yazo gurin 'yammatan da suka shigo a mota ba da jimawa ba.
bai tsaya jin wacce amsa Ajmaal ya basa ba, ya nufi gurin security ya ce kada su kara barin wani ya shigo gidan nan, in har ce musu yayi gurin wata yarinya yazo agidan nan, har sai an basu sanarwar ansan da zuwan sa..
Hajiya ta nimi Daddy da Dad akan maganar auren,
Zaraddin da Saddiqa.
Hajiya ta ce
"Naji shiru kan maganar auren Zaraddin da wannan yarinya Saddiqa, tun da Allah yasa ya dawo, to ai gara ayi-ayi auren,
babu amfanin zaman su duka babu aure,
in ba so ake su tsufa a gida ba,
Bilkisu da Rahma ma ya kamata ku tsawatar musu su fitar da jikin aure,
yara duk sun zamo gandan-gandan a gida ba aure."
Daddy ya ce
"Ai ina ga nin ba wani abun da za'a jira ma, kawai wata mai kamawa da sati za'a d'aura auren zan sanarwa Bappa Salihu,
ko ya kagani Tukur?."
Daddy ya karasa maganar da son jin ta bakin Dad.
Dad ya ce
"Yaya ai duk abun da ka yanke shine dai-dai Allah ya kaimu lokacin."
Hajiya da Daddy suka amsa da amin.
Daddy da kansa ya kira Zaraddin bayan barin su gurin Hajiya.
koda Daddy ya sanar masa da hukuncin da suka yanke,
Zaraddin yayi shiru sannan kuma ya ce
"Ba damuwa Allah ya sa hakan shine mafi alkhairi."
Daddy yaji dad'in ganin shiriya sosai tare da shi.
yayi ta sa masa albarka.
Ko da Dad ya sanar wa Mom hukuncin da Daddy ya yanke, ta tuma tsalle ta ce bata yadda ba, itafa bata yadda a had'a d'anta da wacce aka zubarwa ciki ba.
cikin masifa Mom tacigaba da fad'in
"Yarinyar da uwarta shahararriyar matsafiya ce, a wani dalilin za'a had'a d'ana da ita,
taga bayan d'ana ake so ke nan ko, to wlh ban aminta da wannan had'in ba,
idan ma ana yi masa kallon d'an iska da ai yanzu ya shiryu,
ita fa babu wanda bai san me uwarta ta aikata ba, wanda tsabar zunubin ta akayi sama da ita, ba'a sake jin d'uriyarta ba,
shine ake so a had'a Zaraddin da ita, to ban yadda ba."
Dad ya ce
"Ni dad'i na da ke bakya tsayuwa kiyi lissafi da tunani kike yanke hukunci,
tun da kikaji nayi shiru ban ce komai ba ai yakamata kisan akwata a kasa,
yanzu idan mukace bamu yarda da auren nan ba, shirinmu bazai tafi yadda muke so ba,
ki bari kiga yadda zata kasance, ba za'a yi auren ba kuma shiri na zai kammala, ke dai kiyi shiru ki barsu suyi ta shiri."
Major Sadam har yanzu yana kan bakarsa.
tun ranar da akayi wa Feeryal C'S ya sami labari, sai dai ya ce ba zai tinkare ta da wuri ba har sai ta sami sauki sosai.
watanni uku ke nan da yi mata C'S, yanzu yake jin ya dace ya tinkare ta.
wayan abokinsa Inspector Nasir ya kira yanzu yake can Ogun state, bayan gaisu da tambayar lafiyar junan su, Major Sadam ya kara da tambayar sa lafiyar matarsa da d'ansa sannan ya d'aura da fad'in
"Nasir yanzu 3 month ke nan da yiwa Feeryar C'S,
yanzu ne ya kamata na tinkare ta, ko da ace 'ya'yan sunan nan zan iya rike ta ita dasu dan bazan iya jiran har sai ta yaye ba, tun kafin lokaci ya kara kure min,
ina jin zan shiga Legos jibi."
Inspector Nasir ya ce
"Eh tabbas yanzu ne ya kamata kam tun da har ta kai watanni uku ta warke, a kai tafiyar ranar Saturday zanbi jirgi Friday na shigo Abuja sai mu wuce ranar Saturday."
ya ce "To Allah ya kaimu."
Kamar yadda Inspector Nasir ya fad'a ranar juma'a ya shigo Abuja, washegari asabar suka bi jirgi zuwa Legos.
sai da suka duro garin Legos kafin Inspector Nasir ya sanawar Aunty da zuwan nasu.
Aunty bata d'auki zuwan nasu da wata manufa ba, dan a zaton ta wani aiki ne ya kawo su zo.
sai da suka iso gidan yakuma kiran ta ta bawa security izinin bud'e musu get su shigo.
zuwan Inspector Nasir gidan sau biyu ke nan,
yazo yi wa Aunty gaisuwa lokacin auren su da Maryam sai kuma yau.
Feeryal da tafito daga sashin su Miemie zata koma sashin Aunty,
ta hango su suna fitowa daga motar da suka zo cikinta,
wan da mota ce na abokinsu daya taro su a airport.
tayi mamakin ganin su Nasir a farfajiyar gidan.
Inspector Nasir ya bita da murmushi, kamar bazata taho inda suke ba nauyin Nasir d'in ya sata tako wa in da suke.
Major Sadam ya kafe ta da ido,
sai gani yayi ta kara masa wani kyau da cikar girma, komai na jikinta sun kara girma.
kai a kasa take yi musu sannu da zuwa.
Inspector Nasir ya ce
"Aunty ki ta ce na gaishe ki, Aiman ma yace yana gaida Mommy'n sa."
murmushi tayi daya bayyana
jerararrun fararen hakoranta, masu d'auke da tsiririn wushirya a tsakiyar su, ya yin da kyakwawan dimple d'in ta suka lotsa.
cikin siririyar muryarta mai sanyi gami da fidda salon sauti mai kamada shagwab'a tad'an waro manyan idanunta tana cewa
"Aiman d'in har ya iya magana?."
Nasir yayi dariya ya ce
"Ya kusan iyawa dai amma yana kwab'a wa."
kai ta jinjina tana kuma murmushi.
Major Sadam ya tafi gaba d'aya a kallonta, ko kiftawa baya yi.
Inspector Nasir ya gyara tsayuwar sa yana cewa
"Feeryal gurin ki mukazo fa, amma kafin nan zamu fara tinkara Aunty Faty da Alhaji,
yau bazamu bar gidan nan ba sai da sa rana,
amma kafin nan kiyi mana jagora zuwa ciki ki shaidawa Aunty Faty zamu shigo."
batace komai ba ta juya a hankali ta nufi side d'in Aunty.
daga saman benen sashin sa yake hango komai a kan idanunsa,
rai b'ace ya sauko yayi waje,
kasancewar sakanin side nasa da inda suke da rata kuma a kafa yake takowa, har ta shige sashin Aunty kafin ya karaso inda su Nasir suke.
Ya gane su dukan su su biyun,
a daren da suka kaita asibitin sa da ke Abuja, a lokacin da mai tawagar d'aukar amarya ya d'auke ta suka sami nasarar kwatota, suka garzaya da ita asibitin sa tana a sume.
Wani kallo ya wurgawa Major Sadam sannan ya ce