Sashe 27
Feeryal Part 3 Complete Hausa Novel · about 6 min read
A b'angaren Maryam ko da ta ketaro titin bata ganta ba.
tashi waige-waige tana tambayar mutanen gurin.
tanayi musu kwatancen ta, wasu suka ce mata sunga san da wani ya d'auke ta ya sa a mota.
kuka maryam ta fashe da shi tana fad'in ta shiga uku.
ta koma in da motar su yake cikin kuka take fad'a wa direban su abunda ke faruwa.
direban ma yashiga tashin hankali.
ta shiga motar ta ce suyi sauri su tafi gida su sanar.
suna isa gida Maryam ta shigo da kukan ta.
hankali tashe Hajja Umma take tambayar ta meke faruwa ina Feeryal.
cikin muryar kuka take sanar mata abun da ya faru.
Hajja Umma tayi salati tana kwad'awa Abba kira.
Abba ya sauko hankali tashe, jin abunda ke faruwa hankalin sa yayi bala'in tashi.
nan da nan yayi report, wa jami'an da kes d'in ta na wancan karon yake hannun su.
nan da nan aka baza jami'ai da tuanin mutanen mai tawargar d'aukar amarya ne,
suka d'auke ta.
dan har yanzu yana tsare ana ta kan kama mutanen sa...
Sai wajen kare 4 na yamma ta farka daga nannauyan baccin da take.
a hankali ta mike tana ma mammatse ido jin jikin ta ya bala'in mata tsami.
mika tayi gami da salati tana jin kamar an mata duka duk jikinta yayi laushi.
a hankali ta ware idanunta a cikin d'akin, da mamaki take dad'a ware idanunta, ganin d'akin ya sauya mata.
hannu ta kai ta mussuke idanunta, takuma ware shi da kyau cikin d'aki.
sai kuma da sauri ta janye bargon dake rufe a jikinta,
ta kai duban ta jikinta tana mamakin ganin ta babu kaya sai towel shima towel d'in ba'a d'aure yake ajikin nata ba.
da sauri ta ja towel d'in ta d'aura a kirjin ta,
da sauri ta zamo bakin gadon ta sako kafafunta kasa, tana kokarin mikewa tsaye.
ta hango pant d'in ta a gefe.
mamaki yakuma kamata.
kafafunta ta ta aje kasa tana kokarin mikewa ba shiri ta koma ta zauna tana fad'in
"Wash."
jin yadda kafar tayi tsami tana yi mata zafi sosai.
kallon kafar tayi taga kafar tayi ja.
a hankali takai hannu ta shafo wuyanta da take jikin sa kamar ba nata ba.
karar bud'e kofar da taji ne yasata d'agowa da sauri.
wani irin zabura tayi da ganin shi. kwakwalwarta ya tsaya ya daina aiki, me yakawo ta nan, ko shine zatace me yakawo shi.
to ma wai a ina take ne?.
ganin ya na takowa cikin d'akin gaba d'aya ta kid'ime tashiga ja da baya ta haye sakiyar gadon.
tana nuna shi da hanu murya na rawa take fad'in
"Ina ne nan me yakawo ni nan? kar ka matso ni."
ganin yana kuma nufo ta ta zamo ta d'aya gefen ta duro a gadon,
ta yarfe hannu tana fad'in
"Wayyo kafata."
ta d'aga kafar da kyar ta nufi kofa.
ganin kokarin fita take ya daka mata tsawa.
"Ke kar ki sake ki fita a haka."
bata tsaya ba ta mika hannu zata bud'e kofar,
ya yi taku biyu zuwa uku ya damko hannunta ya dawo da ita ciki.
kuka ta saka tana fad'in
"Ni dai tafiya zanyi wayyo Ammie na."
gaba d'aya ta birkice tana son kwatar hannunta da ko kyakkyawar motsi hannun baiyi ba a cikin nasa.
ido ya zuba mata kamar mai son karantar wani abu.
da sauri ya d'aga ta cak ya direta kan gado,
sai kuma da sauri ya kai hannu ya ja towel d'in jikinta kasa nonuwanta suka bayyana.
wani irin b'ari jikinta yakara,
ta saki kara wani irin masifaffen tsoro yakuma lullub'e ta.
kai tashiga juyawa tana fad'in
"Sahaaab kar kayi min dan Allah."
da sauri ya kuma rirriketa yana cewa
"Tsaya mugani."
yayi maganar idanun sa a kan ababen kirjinta......!
Ya kurawa nonuwan ta ido dai-dai kan nipples d'in,
sai kuma da d'an sauri ya kai hannu ya cafko d'aya yana dad'a kurawa nipple d'in ido.
zabura tayi jin yadda ya cafko breast nata, ta ja numfashi mai cike da mashahuriyar tsoro cak numfashin ya tsaya.
kallon sa ya maida kan fuskarta kana ya saki nonon nata ya kai yatsarsa hancinta, ido ya d'an waro jin bata numfashi.
ya mike yana mamakin yadda take babu wuyan tsoro yasakata suma.
ya sauko a gadon yaje ya d'au ko kayan ta daya cire mata, d'azu yanzu a bushe suke,
ya saka mata underwear da doguwar rigar ban da bra da pant.
ya sunkuce ta yayi waje da ita, yana kallon fuskarta da idanunta ke a lumshe.
cikin mota ya sakata gidan baya ya dawo mazaunen direba ya ja motar mai gadi ya bud'e masa ya fita.
yana fita daga gidan titi ya ketare ya isa bakin get d'in
AA FIYA HOSPITAL, asibitin sa da ke cikin garin Abuja.
wan da yake kusa da gidan sa titi ce ta rabasu.
duk weekend yana Abuja ranar juma'a yake zuwa da yamma yaga patients asabar da lahadi, ranar Monday kuma yabi jirgi ya koma Lagos da safe.
cikin hanzari security'n dake bakin get d'in asibitin suka wangale masa get, yasako hancin motar duk suka rusuna suna miko masa gaisuwa.
ya gyara pakin a farfajiyar asibitin, yafito da sauri ya bud'e gefen da take ya cirota ya rungumo ta a jikin sa da sauri yayi cikin asibitin da ita.
yana shiga hankalin jama'a da ma'aikatan dake cikin asibitin yadawo kansa.
da sauri wata Nurse ta turo welcher, in da wasu Nurse's maza uku suka nufo sa suka mika hannu zasu karb'e ta.
hannu ya d'aga musu tare da furta
"It's okay."
ya sakai da sauri ya shige office d'insa.
a kan gadon dake cikin office d'in ya shinfid'a ta, kana cikin hanzari ya shiga bata taimakon gaggawa ya d'aura mata drip mai d'auke da allurai cikin sa.
cikin hanzari ya kunna na'uwar Scanning.
ya matso ya ja rigarta sama yana kallon shafaffen cikin ta fari tass.
a sannu ya d'aura scanner kasan mararta.
yayin da ya maida idanunsa kan computer, yana d'an yawo da shi kasan mararta.
ido ya waro sosai kan computer yana mai dad'a d'an danna scanner a marar nata.
da sauri ya kalli fuskarta kana ya maida dubansa ga computer, yana sauke ajiyan zuciya a fili.
knocking akayi batare da ya janye idanunsa daga kallon na'urar ba ya ce
"Who is at the door?."
daga bakin kofar akace
"Im Dr Khadija Barau Can I come in?."
tsayuwarsa ya gyara ya dad'a jan underwear jikin ta ya rufe cinyoyin ta zuwa gwuiwarta,
sannan ya ce
"Yes, come in."
ta turo kofar da sallama ta shigo, babbar mace ce da shekarun ta zai iya kaiwa 40 tana sanye da medical glass.
ita d'in d'aya daga cikin likitotin da suke aiki da shi ne, Dr Khadija Barau tana da zama da iyalanta a nan cikin garin Abuja,
a matsayin kani ta d'auke shi tana bashi kulawa irin na yaya da kani,
a duk san da yake Abuja d'awainiyar abincin sa a wuyanta ya ke sanin baya cin abincin masu aiki.
kullum direban ta yana hanyar kawo masa abincin safe da rana da dare, a gidan sa dake nan.
tashi waige-waige tana tambayar mutanen gurin.
tanayi musu kwatancen ta, wasu suka ce mata sunga san da wani ya d'auke ta ya sa a mota.
kuka maryam ta fashe da shi tana fad'in ta shiga uku.
ta koma in da motar su yake cikin kuka take fad'a wa direban su abunda ke faruwa.
direban ma yashiga tashin hankali.
ta shiga motar ta ce suyi sauri su tafi gida su sanar.
suna isa gida Maryam ta shigo da kukan ta.
hankali tashe Hajja Umma take tambayar ta meke faruwa ina Feeryal.
cikin muryar kuka take sanar mata abun da ya faru.
Hajja Umma tayi salati tana kwad'awa Abba kira.
Abba ya sauko hankali tashe, jin abunda ke faruwa hankalin sa yayi bala'in tashi.
nan da nan yayi report, wa jami'an da kes d'in ta na wancan karon yake hannun su.
nan da nan aka baza jami'ai da tuanin mutanen mai tawargar d'aukar amarya ne,
suka d'auke ta.
dan har yanzu yana tsare ana ta kan kama mutanen sa...
Sai wajen kare 4 na yamma ta farka daga nannauyan baccin da take.
a hankali ta mike tana ma mammatse ido jin jikin ta ya bala'in mata tsami.
mika tayi gami da salati tana jin kamar an mata duka duk jikinta yayi laushi.
a hankali ta ware idanunta a cikin d'akin, da mamaki take dad'a ware idanunta, ganin d'akin ya sauya mata.
hannu ta kai ta mussuke idanunta, takuma ware shi da kyau cikin d'aki.
sai kuma da sauri ta janye bargon dake rufe a jikinta,
ta kai duban ta jikinta tana mamakin ganin ta babu kaya sai towel shima towel d'in ba'a d'aure yake ajikin nata ba.
da sauri ta ja towel d'in ta d'aura a kirjin ta,
da sauri ta zamo bakin gadon ta sako kafafunta kasa, tana kokarin mikewa tsaye.
ta hango pant d'in ta a gefe.
mamaki yakuma kamata.
kafafunta ta ta aje kasa tana kokarin mikewa ba shiri ta koma ta zauna tana fad'in
"Wash."
jin yadda kafar tayi tsami tana yi mata zafi sosai.
kallon kafar tayi taga kafar tayi ja.
a hankali takai hannu ta shafo wuyanta da take jikin sa kamar ba nata ba.
karar bud'e kofar da taji ne yasata d'agowa da sauri.
wani irin zabura tayi da ganin shi. kwakwalwarta ya tsaya ya daina aiki, me yakawo ta nan, ko shine zatace me yakawo shi.
to ma wai a ina take ne?.
ganin ya na takowa cikin d'akin gaba d'aya ta kid'ime tashiga ja da baya ta haye sakiyar gadon.
tana nuna shi da hanu murya na rawa take fad'in
"Ina ne nan me yakawo ni nan? kar ka matso ni."
ganin yana kuma nufo ta ta zamo ta d'aya gefen ta duro a gadon,
ta yarfe hannu tana fad'in
"Wayyo kafata."
ta d'aga kafar da kyar ta nufi kofa.
ganin kokarin fita take ya daka mata tsawa.
"Ke kar ki sake ki fita a haka."
bata tsaya ba ta mika hannu zata bud'e kofar,
ya yi taku biyu zuwa uku ya damko hannunta ya dawo da ita ciki.
kuka ta saka tana fad'in
"Ni dai tafiya zanyi wayyo Ammie na."
gaba d'aya ta birkice tana son kwatar hannunta da ko kyakkyawar motsi hannun baiyi ba a cikin nasa.
ido ya zuba mata kamar mai son karantar wani abu.
da sauri ya d'aga ta cak ya direta kan gado,
sai kuma da sauri ya kai hannu ya ja towel d'in jikinta kasa nonuwanta suka bayyana.
wani irin b'ari jikinta yakara,
ta saki kara wani irin masifaffen tsoro yakuma lullub'e ta.
kai tashiga juyawa tana fad'in
"Sahaaab kar kayi min dan Allah."
da sauri ya kuma rirriketa yana cewa
"Tsaya mugani."
yayi maganar idanun sa a kan ababen kirjinta......!
Ya kurawa nonuwan ta ido dai-dai kan nipples d'in,
sai kuma da d'an sauri ya kai hannu ya cafko d'aya yana dad'a kurawa nipple d'in ido.
zabura tayi jin yadda ya cafko breast nata, ta ja numfashi mai cike da mashahuriyar tsoro cak numfashin ya tsaya.
kallon sa ya maida kan fuskarta kana ya saki nonon nata ya kai yatsarsa hancinta, ido ya d'an waro jin bata numfashi.
ya mike yana mamakin yadda take babu wuyan tsoro yasakata suma.
ya sauko a gadon yaje ya d'au ko kayan ta daya cire mata, d'azu yanzu a bushe suke,
ya saka mata underwear da doguwar rigar ban da bra da pant.
ya sunkuce ta yayi waje da ita, yana kallon fuskarta da idanunta ke a lumshe.
cikin mota ya sakata gidan baya ya dawo mazaunen direba ya ja motar mai gadi ya bud'e masa ya fita.
yana fita daga gidan titi ya ketare ya isa bakin get d'in
AA FIYA HOSPITAL, asibitin sa da ke cikin garin Abuja.
wan da yake kusa da gidan sa titi ce ta rabasu.
duk weekend yana Abuja ranar juma'a yake zuwa da yamma yaga patients asabar da lahadi, ranar Monday kuma yabi jirgi ya koma Lagos da safe.
cikin hanzari security'n dake bakin get d'in asibitin suka wangale masa get, yasako hancin motar duk suka rusuna suna miko masa gaisuwa.
ya gyara pakin a farfajiyar asibitin, yafito da sauri ya bud'e gefen da take ya cirota ya rungumo ta a jikin sa da sauri yayi cikin asibitin da ita.
yana shiga hankalin jama'a da ma'aikatan dake cikin asibitin yadawo kansa.
da sauri wata Nurse ta turo welcher, in da wasu Nurse's maza uku suka nufo sa suka mika hannu zasu karb'e ta.
hannu ya d'aga musu tare da furta
"It's okay."
ya sakai da sauri ya shige office d'insa.
a kan gadon dake cikin office d'in ya shinfid'a ta, kana cikin hanzari ya shiga bata taimakon gaggawa ya d'aura mata drip mai d'auke da allurai cikin sa.
cikin hanzari ya kunna na'uwar Scanning.
ya matso ya ja rigarta sama yana kallon shafaffen cikin ta fari tass.
a sannu ya d'aura scanner kasan mararta.
yayin da ya maida idanunsa kan computer, yana d'an yawo da shi kasan mararta.
ido ya waro sosai kan computer yana mai dad'a d'an danna scanner a marar nata.
da sauri ya kalli fuskarta kana ya maida dubansa ga computer, yana sauke ajiyan zuciya a fili.
knocking akayi batare da ya janye idanunsa daga kallon na'urar ba ya ce
"Who is at the door?."
daga bakin kofar akace
"Im Dr Khadija Barau Can I come in?."
tsayuwarsa ya gyara ya dad'a jan underwear jikin ta ya rufe cinyoyin ta zuwa gwuiwarta,
sannan ya ce
"Yes, come in."
ta turo kofar da sallama ta shigo, babbar mace ce da shekarun ta zai iya kaiwa 40 tana sanye da medical glass.
ita d'in d'aya daga cikin likitotin da suke aiki da shi ne, Dr Khadija Barau tana da zama da iyalanta a nan cikin garin Abuja,
a matsayin kani ta d'auke shi tana bashi kulawa irin na yaya da kani,
a duk san da yake Abuja d'awainiyar abincin sa a wuyanta ya ke sanin baya cin abincin masu aiki.
kullum direban ta yana hanyar kawo masa abincin safe da rana da dare, a gidan sa dake nan.