Sashe 21
Feeryal Part 3 Complete Hausa Novel · about 5 min read
A b'angaren Hajiya kuwa tasa aka yanko mata zabbi guda uku, aka gyara tasa goggo Bishira tayi perpesin su da kayan yaji sosai da daddawa.
aka juye a kular da zai d'auka, aka fito da shi parlour'n Hajiya aka had'a da gishiri mudu uku da lalle mudu uku da gabaruwa,
ana had'a kayan guri guda Hajiya tana mita
"Dole sai an fita hakkin ta tun da ya janyo wa mutane wahala, kiramin Abubakar yazo ya kawo tukuici."
Hajiya tayi maganar tana duban goggo Bishira.
Goggo Bishira ta kirawo mata Daddy kana ta mika mata wayar ganin ya d'auka.
ta kai wayar kunne tana amsa sallamar da Daddy yake mata sannan ta ce
"To sai kazo ka kawo tukuici a kai musu, gashi nayi kayan jinya."
Daddy ya ce to.
bai jima ba ya shigo.
ya zauna Hajiya ta nuna masa kayan.
makullin sabuwar mota mai tsadar gaske ya d'aura kan kayan, sannan goggo Bishira ta d'au kulan naman, kulu mai aikin Hajiya ta d'au tray'n su gishirin Hajiya ta bi bayansu suka nufi sashin Aunty.
suna sallama Aunty ta tare su tana fad'in
"Sannunku da shigowa."
goggo Bishira tace "Yauwa sannu Aunty Fatima, ya me jikin."
Aunty ta ce "Da sauki."
suka sauke kayan a sakiyar parlour'n
Hajiya ta ce
"To ga kayan jinya gakuma tukuici."
Aunty ta ce
"An gode Allah ya saka da alkhairi."
gaggo Bishira ta dubi Aunty tana fad'in "Ina Feeryal d'in?."
"Tana ciki bacci ne ya d'auke ta."
cewar Aunty Hajiya ta ce
"To a ajiye mata gaisuwar mu."
Aunty ta ce
"To zataji."
suka mike Hajiya ta shiga surutu
"Tun da yaja wa mutane magana ya huta, ko banza yasa yau kafata jigile."
Fitar su bada jimawa ba motar sa tayi parking a bakin get d'in Aunty.
Miemie tazo zata shiga side d'in ya kirata.
laida ya mika mata ya ce "Ki kai mata."
ta amsa tayi ciki.
shiko yaja motar ya karasa side d'in sa........!
Kuraiba na jin shigowar sa ta nufi gefen sa.
yana tsaye cikin bedroom d'in sa yana rage kayan jikin sa.
ta turo kofar wani kallo ta bisa da shi tana takowa cikin d'akin, tun kafin ta karaso take fad'in
"Baka gaya musu kai ba cikakken mai lafiya bane, lokacin da aka kawo ni gidan nan,
shine har za'ayi min gori dan kaje ka gwada lafiyar ka akan wancan yarinyar da bata cika budurwa ba,
in ban da abin kunya ma me zai kai ka zuwa jikin yara, da basu san kansu ba,
tabbacin rashin sanin kai kowa sai da yasan kaje ka danne ta,
duk hakurin da nayita yi da kai sakayyar da zaka yi min ke nan,
me wancan yarinnyar ta iya me zaka sama jikin ta 'yar da bata gama kosawa ba,
ka kalleni
da kyau ni ce dai-dai kai,
zan iya daukar ko wacce bukatar ka, zan iya awa biyar a kankan har fin haka ina sex da kai,
kaki kabani dama na nuna maka yadda nake sonka,
kabani wunin yau na nuna maka, banbanci na da ita, zaka fahimci ita ba komai bace,
You will be happy to haveg sex with me.
zaka banbance karamar mace da babbar mace, ka kuntata zuciyata
haka nake hakuri nake maneji da kai,I think you are not completely healthy..
shiyasa baka yarda ka kusance ni, ban damu ba sabo da I choose you as my husband.
kuma ina son ka."
ta karaso tana kokarin rungume shi, ya yi saurin d'aga mata hanu.
kana ya sakai yashige bathroom batare da ya ce da ita ko mai ba.
da sauri tabi bayan sa ta rungume shi ta baya tare da tura hannunta cikin wandonsa ta kamo dick d'in sa,
wani irin lumshe ido tayi, a maitance ta manna nonuwanta da bayan shi.
tana fad'in
"Mijin Kuraiba ka bani dama na nuna maka banbanci na da ita."
da karfi ya juyo ta ya janye ta da jikinsa, ya turata waje ya rufe kofar.
Kuraiba ji tayi kamar tayi hauka, ta fice a d'akin fuu tayi sashin Mommy...
Harwajen karfe 2 Feeryal na bacci, zuwa lokacin kuwa jikin ta ya dad'a yin zafi sosai.
Aunty ta taimaka mata taje tayi al'wala, tazo tayi sallah a daddafe.
ta had'o mata tea mai kauri, kad'an ta sha, tana matse ido dan sosai take jin zazzab'in.
laidar da d'azu ya baiwa Miemie ta shigo da shi, Aunty ta d'auko magani ne ciki da allurai, ta bud'e ta bata maganin kamar yadda tagani arubuce.
da kyar ta sha tana sha kuwa ta soma yunkurin amai, d'an tea d'in da ta sha kaf ta amaye shi a gurin.
hankalin Aunty ya tashi.
ta tallafe ta suka shiga bayi ta wanko bakin ta suka fito, ta kwanta bakin gado tana rawar sanyi tana jin kanta kamar zai fashe.
Aunty ta gyara gurin tsaf tana ta mata sannu.
Feeryal sai matse ido take tana hawaye.
ganin yadda jikin nata ke dad'a gaba-gaba Aunty ta d'au waya ta fito parkour ta kira lambar Abdulrahim.
fitowarsa daga wanka ke nan kiran nata ya shigo, ya kara in da wayar take ya d'auka yana duba mai kiran nasa, a hankali yayi picking call d'in ganin kiran na daf da yankewa, ya kara wayar a kunnen sa.
jin ya d'aga da sauri Aunty cikin tashin hankalin ganin halin da d'iyarta take ciki ta ce
"Abdulrahim kazo kayi mata allurar jikin ta yayi zafi sosai, tasha maganin ma amansa tayi."
jin yayi shiru baiyi magana ba Aunty ta kashe wayar, a hankali ya zaro wayar a kunnensa ya aje kana ya isa gaban wardrobe ya ciro kaya.
aka juye a kular da zai d'auka, aka fito da shi parlour'n Hajiya aka had'a da gishiri mudu uku da lalle mudu uku da gabaruwa,
ana had'a kayan guri guda Hajiya tana mita
"Dole sai an fita hakkin ta tun da ya janyo wa mutane wahala, kiramin Abubakar yazo ya kawo tukuici."
Hajiya tayi maganar tana duban goggo Bishira.
Goggo Bishira ta kirawo mata Daddy kana ta mika mata wayar ganin ya d'auka.
ta kai wayar kunne tana amsa sallamar da Daddy yake mata sannan ta ce
"To sai kazo ka kawo tukuici a kai musu, gashi nayi kayan jinya."
Daddy ya ce to.
bai jima ba ya shigo.
ya zauna Hajiya ta nuna masa kayan.
makullin sabuwar mota mai tsadar gaske ya d'aura kan kayan, sannan goggo Bishira ta d'au kulan naman, kulu mai aikin Hajiya ta d'au tray'n su gishirin Hajiya ta bi bayansu suka nufi sashin Aunty.
suna sallama Aunty ta tare su tana fad'in
"Sannunku da shigowa."
goggo Bishira tace "Yauwa sannu Aunty Fatima, ya me jikin."
Aunty ta ce "Da sauki."
suka sauke kayan a sakiyar parlour'n
Hajiya ta ce
"To ga kayan jinya gakuma tukuici."
Aunty ta ce
"An gode Allah ya saka da alkhairi."
gaggo Bishira ta dubi Aunty tana fad'in "Ina Feeryal d'in?."
"Tana ciki bacci ne ya d'auke ta."
cewar Aunty Hajiya ta ce
"To a ajiye mata gaisuwar mu."
Aunty ta ce
"To zataji."
suka mike Hajiya ta shiga surutu
"Tun da yaja wa mutane magana ya huta, ko banza yasa yau kafata jigile."
Fitar su bada jimawa ba motar sa tayi parking a bakin get d'in Aunty.
Miemie tazo zata shiga side d'in ya kirata.
laida ya mika mata ya ce "Ki kai mata."
ta amsa tayi ciki.
shiko yaja motar ya karasa side d'in sa........!
Kuraiba na jin shigowar sa ta nufi gefen sa.
yana tsaye cikin bedroom d'in sa yana rage kayan jikin sa.
ta turo kofar wani kallo ta bisa da shi tana takowa cikin d'akin, tun kafin ta karaso take fad'in
"Baka gaya musu kai ba cikakken mai lafiya bane, lokacin da aka kawo ni gidan nan,
shine har za'ayi min gori dan kaje ka gwada lafiyar ka akan wancan yarinyar da bata cika budurwa ba,
in ban da abin kunya ma me zai kai ka zuwa jikin yara, da basu san kansu ba,
tabbacin rashin sanin kai kowa sai da yasan kaje ka danne ta,
duk hakurin da nayita yi da kai sakayyar da zaka yi min ke nan,
me wancan yarinnyar ta iya me zaka sama jikin ta 'yar da bata gama kosawa ba,
ka kalleni
da kyau ni ce dai-dai kai,
zan iya daukar ko wacce bukatar ka, zan iya awa biyar a kankan har fin haka ina sex da kai,
kaki kabani dama na nuna maka yadda nake sonka,
kabani wunin yau na nuna maka, banbanci na da ita, zaka fahimci ita ba komai bace,
You will be happy to haveg sex with me.
zaka banbance karamar mace da babbar mace, ka kuntata zuciyata
haka nake hakuri nake maneji da kai,I think you are not completely healthy..
shiyasa baka yarda ka kusance ni, ban damu ba sabo da I choose you as my husband.
kuma ina son ka."
ta karaso tana kokarin rungume shi, ya yi saurin d'aga mata hanu.
kana ya sakai yashige bathroom batare da ya ce da ita ko mai ba.
da sauri tabi bayan sa ta rungume shi ta baya tare da tura hannunta cikin wandonsa ta kamo dick d'in sa,
wani irin lumshe ido tayi, a maitance ta manna nonuwanta da bayan shi.
tana fad'in
"Mijin Kuraiba ka bani dama na nuna maka banbanci na da ita."
da karfi ya juyo ta ya janye ta da jikinsa, ya turata waje ya rufe kofar.
Kuraiba ji tayi kamar tayi hauka, ta fice a d'akin fuu tayi sashin Mommy...
Harwajen karfe 2 Feeryal na bacci, zuwa lokacin kuwa jikin ta ya dad'a yin zafi sosai.
Aunty ta taimaka mata taje tayi al'wala, tazo tayi sallah a daddafe.
ta had'o mata tea mai kauri, kad'an ta sha, tana matse ido dan sosai take jin zazzab'in.
laidar da d'azu ya baiwa Miemie ta shigo da shi, Aunty ta d'auko magani ne ciki da allurai, ta bud'e ta bata maganin kamar yadda tagani arubuce.
da kyar ta sha tana sha kuwa ta soma yunkurin amai, d'an tea d'in da ta sha kaf ta amaye shi a gurin.
hankalin Aunty ya tashi.
ta tallafe ta suka shiga bayi ta wanko bakin ta suka fito, ta kwanta bakin gado tana rawar sanyi tana jin kanta kamar zai fashe.
Aunty ta gyara gurin tsaf tana ta mata sannu.
Feeryal sai matse ido take tana hawaye.
ganin yadda jikin nata ke dad'a gaba-gaba Aunty ta d'au waya ta fito parkour ta kira lambar Abdulrahim.
fitowarsa daga wanka ke nan kiran nata ya shigo, ya kara in da wayar take ya d'auka yana duba mai kiran nasa, a hankali yayi picking call d'in ganin kiran na daf da yankewa, ya kara wayar a kunnen sa.
jin ya d'aga da sauri Aunty cikin tashin hankalin ganin halin da d'iyarta take ciki ta ce
"Abdulrahim kazo kayi mata allurar jikin ta yayi zafi sosai, tasha maganin ma amansa tayi."
jin yayi shiru baiyi magana ba Aunty ta kashe wayar, a hankali ya zaro wayar a kunnensa ya aje kana ya isa gaban wardrobe ya ciro kaya.