Sashe 8
El-mustapha Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kalamansa suka sanyaya xuciyarta, ta qara yarda da mijinta kuma tasani uwani sai dai tayi haukanta ta gama amma el'mustapha baxai so ta ba, meyasa ma xata damar da kanta akan uwani, idan taga bata canxa xani ba xata turata gida tare da yi masu bayanin komai.
Dalilin wannan ya sanya jiddah cire damuwarta ta kula da mijinta sosai harta manta da wata uwani a gida.
Kwana biyu sosai uwani ta fuskanci canji daga jiddah, sakin fuskar da take mata ta daina babu walwala, hakan yasa jikin uwani yayi matuqar sanyi komai a gidan tanayinsa dar dar musamman masu aikin gidan ta daina takura masu ko yi masu fada akan komai.
Inda surry taje neman mafita bata samu ba kuwa illah fada da sukayi sosai domin bata goyon bayanta,
Jiddah kam ko aike ta daina saka uwani, a falo idan suka hadu sama sama take amsa gaisuwar uwani, sanda qawarta yasmeen taxo kai tsaye tace,
Ki tura ta gidan ubanta jiddah, ta xauna acan har ta sami miji tayi aure amma xamanta a gidan xai iya haifar maki da matsala tun el'mustapha bai fuskanci halin da take ciki ba har yaxo ya gane kinsan mace ballantana irin uwani da idanunsu a bude yake, University takeyi a yanxu ke kuma secondary kawai kike da baki cigaba ba, inajin xatafiki makirci da wayewa akan maxa.
Hakane yasmeen, amma ni saboda iyayenta nake riqe da ita, ki duba irin halaccin da suka mini suka riqeni amana da dukiyata babu ha'inci, tun bansan kaina sosai ba nake tare dasu har sanda suka aurad dani ga abinda nake matuqar so a rayuwata, tsakanina da uwani babu banbanci a gurin su, sun bani amanar uwani tayi karatu a hannuna yanxu idan na maida masu ita ya xasuyi da karatunta daga kaduna xuwa abuja, xasu iya tunanin baxan iya riqe masu uwani bane tun suna raye banyi ba inaga basu raye, kinsan halin mutanen mu akwai mis_understanding,
Hakane na fahimce ki jiddah kiyi masu bayanin komai boye masu ba shine mafita ba gwanda susan abinda yar su ke shirin aikatawa, idan kuma baxaki iya ba ki tattarata ki maidata xama a hostel faqat🙅🏻♀
Shiru jiddah tayi cikin tunani iri iri da neman mafita, ko kadan batason el'mustapha yasan da maganar shiyasa take boye masa.
Bayan kwana biyu babu wani canji daga jiddah tsakaninta da uwani hakan ya sanya uwani kiran Banan,
Kije ki sanarda anty kin shigo dakina kin sameni a sume, kije mata a rude yanda xata gasgasta ki, idan kuma kikace qaryane banan kece mace ta farko a gidannan da xan wulaqanta duk ranar da naxamo matar gidannan.
Jin haka ya saka banan fita da sauri sai dai bata fahimci inda mgnr uwani ta dosa ba na xamanta matar gidan, tana shigowa falon jiddah taci karo da qaton foton el'mustapha sai da taji wani faduwar gaba, tsura masa ido tayi tana kallonsa cikin jin sanyi a xuciyarta ta kowace kusurwa.
Tunawa da kalaman uwani ya sanyata fadawa dakin jiddah.
Yanda jiddah taga banan na hawaye cikin rawar jiki tana fada mata halin da uwani take ciki ya sanya hankalin jiddah tashi,
'Na shiga uku kada yarinyar mutane taxo ta mutu a hannuna, koda suka je uwani na kwance tsakiyar dakin ta sandare kamar da gaske, banan kuwa mamakin ta take da son sanin dalilinta nayin hakan.
Neman gaggawa jiddah taje ta nema ga security gidan, cikin mota aka sanyata suka nufi asibiti da ita,
Xuciyar jiddah a cunkushe tare da tunani da fargaba iri iri, har lokacin da Likitan ya kirata xuwa office dinta, da alama shima uwani ta hada kai dashine.
Patient din da kika kawo akwai damuwa a tare da ita mai tsanani, akwai abinda take so bata samu ba menene shi?
Dam xuciyar jiddah na buga ta dago tana kallon likitan hawaye shar a idanuwanta,
Da kyar tace mijina take so.
Mijinki take so? Ya tambayeta cikin tsananin mamaki alamar baisan da wannan xancen ba, jiddah ta gyada masa kai tana sharar hawaye,
Yace ke ba yayarta bace, nan Ma ta girgixa kanta,
Ok tor, abata abinda take so cos gab take da kamuwa da ciwon xuciya, kuma dalilin wannan xaku iya rasata a kowane hali.
Jikin jiddah ya dauki rawa, ta fashe da wani irin kuka sosai mai tsuma xuciyar mai saurare.
*El'mustapha*
*Haske Writers Association*
Fertymerh Xarah💞
18
sosai likitan ya karaya, kukan jiddah na tsuma xuciyarsa, yanaji kamar ya gaya mata gaskiya patient din lafiyan ta qalau sakashi tayi.
Bata qara sauraren shi ba ta fito daga office din, inda aka kwantar da uwani ta nufa, tana kwance idanunta a lumshe kamar da gaske barci take.
'meyasa xaki min haka uwani? Meyasa kike son mijina, meyasa kike son rabani da farin cikina, why can't you stay alone with Yusuf and free my husband, el'mustapha baya cikin k'addarar rayuwar ki, kece kika ja kuma watarana xakiyi dana sani kasancewar ki mata a gurin sa.
Daga inda uwani take kwance kamar ta tashi ta fara rawa saboda tsananin farin ciki, xata auri el'mustapha? Dana sanin me xatayi, ai baxata taba dana sanin auren sa ba tunda mallakarsa take son yi ya xamto ba wata sauran mace a xuciyarsa sai ni Aisha Uwani koda kuwa ke jiddah ce ko ya'yansa,
Ana maganar maza irin su el'mustapha wake sanyo su Yusuf aciki, idan tana tunanin ni kadai xan xauna a gurin Yusuf haka ma watarana ni kadai ce a xuciyar el'mustapha, sannu sannu ai bata hana xuwa sai dai a dade baa kaiba, muje xuwa.
Xama jiddah tayi tana sharar kwallah, numfashin ta na sauka a hankali saboda yanda xuciyarta ke mata xafi, bata da xabi a rayuwarta na ganin ta ceto rayuwar uwani ba dan komai ba sai dan iyayenta da suka riqe ta amana, baxata so yaranta su salwanta saboda wani dalili na damuwa ba, amma taya xata iya xama da uwani a matsayin kishiya, taya xata jure ganin el'mustapha da wata mace a rayuwarta.
Ya Allah ka kawo sauqi, ka bani haquri da juriya naganin na cinye wannan jarabawa taka.
Bata jima asibitin ba ta fice bayan ta turo wacce xata xauna da uwani,
Su Aryan na dawowa makaranta ta tura su inda mama mahaifiyar el'mustapha, ko kadan bata son hayaniya da yawan surutu, she needs to stay alone har lokacin da el'mustapha ya dawo.
Wayoyin sa ya ajiye yana kallonta,
'ya jikin Uwani, inaji duk damuwar tane kika xauna anan shiru?
Ta sauke numfashi tana kallonsa batayi mamakin jin ya san uwani bata lfy ba cos duk abinda suke ciki idan dai har sun fita sai an buga an sanar dashi, akwai tsaro sosai tsakanin gidan da yan'sanda.
'Barka da bawowa,
Ya xauna kusa da ita,
Gobe xanje xamfara, akwai mutanen mu da yawa da aka kashe attack din da aka kai masu acan, am not happy idan kinje harda ASP Mukhtar Takai an kashe,
Subhanallah, Allah ya gafarta masu, ya tsare mana kai a duk inda kake.
Amin jiddana, kibani abinci inci inajin yunwa sosai, sai a lokacin ta tuna duk yinin ranar bata ci komai ba,
Ta tashi ta soma hada masa kayan abincin a inda yake xaune yana latsar wayarsa, duk wani movement din ta akan idonsa tana yin komai ne a sanyaye babu kwarin jiki, haka babu walwala a tare da ita kamar ko yaushe idan ya dawo daga office, ya dauki hakan a matsayin qila saboda yar uwarta bata lafia ne,
Tare suka ci abinci suna fira jefi jefi duk bai wuce al'ummar da ake kashewa bane da kuma mutanen sa yan sanda da aka kashe.
'Washe gari sai ga uwani ta dawo wai anyi discharging nata, yanda ta shigo gidan sukuku sai ka dauka kamar da gaske bata lfyr ne.
A raunane ta qarasa inda jiddah ta tsugunna da gwiwowinta duka biyu idanunta taf da hawaye,
'Anty dan Allah kiyi haquri, wlhy bada son raina bane kuma na haqura xanyi qoqarin ganin na manta dashi har qarshen rayuwata, ki tayani da addua anty ni nasan yaya baya sona ko kadan bai taba xuwa ya duba halin dana ke ciki har sanda nayi kwanci asibiti, ko ya jiki bai taba kira yayi min ba saboda bani ce a xuciyarsa ba, xanyi qoqarin ganin na fitar dashi koda kuwa son nasa xai salwantar da tawa rayuwar...... Ta soma numfashi sama sama hade da dafe qirjinta kamar da gaske,
Halin da take ciki yasanya jiddah rudewa, ta riqa ta da sauri tana kiran banan, uwani ta lafe jikin jiddah tana sauke numfashi da sauri sauri kamar wacce rayuwarta xata bar jikinta.
Kada ki mutu uwani, indai el'mustapha ne xaki aure shi kiyi rayuwa dashi kamar yanda kike buri, ni kaina nasan mutuwa xanyi xuciyata xafi take min.
Ta fashe da kuka sosai, jikin uwani yayi sanyi ta daina abinda take sai dai idanunta a lumshe suke, hawaye ke fitowa a idanuwanta jiddah tayi matuqar bata tausayi tana son farin cikin jiddah amma baxata iya haqura da el'mustapha ba, kuma ta yarda 100% jiddah na qaunarta da xuciya daya dalilin haka take ganin jiddah baxata cutar da ita ba, anty jiddah kiyi haquri baxan iya haqura da el'mustapha ba,
Banan ta shigo falon da sauri tana amsa kiran jiddah, halin da ta same su ciki yayi matuqar rudata, kuka sukeyi musamman jiddah, shekara uku tana xaune a gidan bata taba ganin hawayen jiddah ba sai ranar, bata bi ta kan uwani ba tayi inda uwar dakin ta,
'Anty jiddah meya faru, wani ya mutu ne.
Jiddah ta bude idanuwanta tana kallon banan, kafin ta dubi inda uwani take kwance tana hawaye sai ta tashi batare da tayi magana ba tabar falon.
Banan kallon uwani tayi kafin ta maida dubanta ga wani photon el'mustapha wanda yake tare da jiddah.
Jin shiru ya saka uwani bude idanuwanta, wayam babu jiddah a falon ta dubi banan cikin mamaki abinda taga tana kallo, ba zato ba tsammani banan taji saukar Mari a kuncinta wanda ya saka ta xabura hade da dafe kuncinta tana xaton ko jiddah ce.
Ganin uwani ce ya sakata xare idanuwanta,
'meyasa kike kallonsa, ki gayamin ko na illataki a yanxu,
'bashi ne nake kallo ba anty jiddah nake kallo, ina tausayinta ne na ganta tana kuka.
Dalilin wannan ya sanya jiddah cire damuwarta ta kula da mijinta sosai harta manta da wata uwani a gida.
Kwana biyu sosai uwani ta fuskanci canji daga jiddah, sakin fuskar da take mata ta daina babu walwala, hakan yasa jikin uwani yayi matuqar sanyi komai a gidan tanayinsa dar dar musamman masu aikin gidan ta daina takura masu ko yi masu fada akan komai.
Inda surry taje neman mafita bata samu ba kuwa illah fada da sukayi sosai domin bata goyon bayanta,
Jiddah kam ko aike ta daina saka uwani, a falo idan suka hadu sama sama take amsa gaisuwar uwani, sanda qawarta yasmeen taxo kai tsaye tace,
Ki tura ta gidan ubanta jiddah, ta xauna acan har ta sami miji tayi aure amma xamanta a gidan xai iya haifar maki da matsala tun el'mustapha bai fuskanci halin da take ciki ba har yaxo ya gane kinsan mace ballantana irin uwani da idanunsu a bude yake, University takeyi a yanxu ke kuma secondary kawai kike da baki cigaba ba, inajin xatafiki makirci da wayewa akan maxa.
Hakane yasmeen, amma ni saboda iyayenta nake riqe da ita, ki duba irin halaccin da suka mini suka riqeni amana da dukiyata babu ha'inci, tun bansan kaina sosai ba nake tare dasu har sanda suka aurad dani ga abinda nake matuqar so a rayuwata, tsakanina da uwani babu banbanci a gurin su, sun bani amanar uwani tayi karatu a hannuna yanxu idan na maida masu ita ya xasuyi da karatunta daga kaduna xuwa abuja, xasu iya tunanin baxan iya riqe masu uwani bane tun suna raye banyi ba inaga basu raye, kinsan halin mutanen mu akwai mis_understanding,
Hakane na fahimce ki jiddah kiyi masu bayanin komai boye masu ba shine mafita ba gwanda susan abinda yar su ke shirin aikatawa, idan kuma baxaki iya ba ki tattarata ki maidata xama a hostel faqat🙅🏻♀
Shiru jiddah tayi cikin tunani iri iri da neman mafita, ko kadan batason el'mustapha yasan da maganar shiyasa take boye masa.
Bayan kwana biyu babu wani canji daga jiddah tsakaninta da uwani hakan ya sanya uwani kiran Banan,
Kije ki sanarda anty kin shigo dakina kin sameni a sume, kije mata a rude yanda xata gasgasta ki, idan kuma kikace qaryane banan kece mace ta farko a gidannan da xan wulaqanta duk ranar da naxamo matar gidannan.
Jin haka ya saka banan fita da sauri sai dai bata fahimci inda mgnr uwani ta dosa ba na xamanta matar gidan, tana shigowa falon jiddah taci karo da qaton foton el'mustapha sai da taji wani faduwar gaba, tsura masa ido tayi tana kallonsa cikin jin sanyi a xuciyarta ta kowace kusurwa.
Tunawa da kalaman uwani ya sanyata fadawa dakin jiddah.
Yanda jiddah taga banan na hawaye cikin rawar jiki tana fada mata halin da uwani take ciki ya sanya hankalin jiddah tashi,
'Na shiga uku kada yarinyar mutane taxo ta mutu a hannuna, koda suka je uwani na kwance tsakiyar dakin ta sandare kamar da gaske, banan kuwa mamakin ta take da son sanin dalilinta nayin hakan.
Neman gaggawa jiddah taje ta nema ga security gidan, cikin mota aka sanyata suka nufi asibiti da ita,
Xuciyar jiddah a cunkushe tare da tunani da fargaba iri iri, har lokacin da Likitan ya kirata xuwa office dinta, da alama shima uwani ta hada kai dashine.
Patient din da kika kawo akwai damuwa a tare da ita mai tsanani, akwai abinda take so bata samu ba menene shi?
Dam xuciyar jiddah na buga ta dago tana kallon likitan hawaye shar a idanuwanta,
Da kyar tace mijina take so.
Mijinki take so? Ya tambayeta cikin tsananin mamaki alamar baisan da wannan xancen ba, jiddah ta gyada masa kai tana sharar hawaye,
Yace ke ba yayarta bace, nan Ma ta girgixa kanta,
Ok tor, abata abinda take so cos gab take da kamuwa da ciwon xuciya, kuma dalilin wannan xaku iya rasata a kowane hali.
Jikin jiddah ya dauki rawa, ta fashe da wani irin kuka sosai mai tsuma xuciyar mai saurare.
*El'mustapha*
*Haske Writers Association*
Fertymerh Xarah💞
18
sosai likitan ya karaya, kukan jiddah na tsuma xuciyarsa, yanaji kamar ya gaya mata gaskiya patient din lafiyan ta qalau sakashi tayi.
Bata qara sauraren shi ba ta fito daga office din, inda aka kwantar da uwani ta nufa, tana kwance idanunta a lumshe kamar da gaske barci take.
'meyasa xaki min haka uwani? Meyasa kike son mijina, meyasa kike son rabani da farin cikina, why can't you stay alone with Yusuf and free my husband, el'mustapha baya cikin k'addarar rayuwar ki, kece kika ja kuma watarana xakiyi dana sani kasancewar ki mata a gurin sa.
Daga inda uwani take kwance kamar ta tashi ta fara rawa saboda tsananin farin ciki, xata auri el'mustapha? Dana sanin me xatayi, ai baxata taba dana sanin auren sa ba tunda mallakarsa take son yi ya xamto ba wata sauran mace a xuciyarsa sai ni Aisha Uwani koda kuwa ke jiddah ce ko ya'yansa,
Ana maganar maza irin su el'mustapha wake sanyo su Yusuf aciki, idan tana tunanin ni kadai xan xauna a gurin Yusuf haka ma watarana ni kadai ce a xuciyar el'mustapha, sannu sannu ai bata hana xuwa sai dai a dade baa kaiba, muje xuwa.
Xama jiddah tayi tana sharar kwallah, numfashin ta na sauka a hankali saboda yanda xuciyarta ke mata xafi, bata da xabi a rayuwarta na ganin ta ceto rayuwar uwani ba dan komai ba sai dan iyayenta da suka riqe ta amana, baxata so yaranta su salwanta saboda wani dalili na damuwa ba, amma taya xata iya xama da uwani a matsayin kishiya, taya xata jure ganin el'mustapha da wata mace a rayuwarta.
Ya Allah ka kawo sauqi, ka bani haquri da juriya naganin na cinye wannan jarabawa taka.
Bata jima asibitin ba ta fice bayan ta turo wacce xata xauna da uwani,
Su Aryan na dawowa makaranta ta tura su inda mama mahaifiyar el'mustapha, ko kadan bata son hayaniya da yawan surutu, she needs to stay alone har lokacin da el'mustapha ya dawo.
Wayoyin sa ya ajiye yana kallonta,
'ya jikin Uwani, inaji duk damuwar tane kika xauna anan shiru?
Ta sauke numfashi tana kallonsa batayi mamakin jin ya san uwani bata lfy ba cos duk abinda suke ciki idan dai har sun fita sai an buga an sanar dashi, akwai tsaro sosai tsakanin gidan da yan'sanda.
'Barka da bawowa,
Ya xauna kusa da ita,
Gobe xanje xamfara, akwai mutanen mu da yawa da aka kashe attack din da aka kai masu acan, am not happy idan kinje harda ASP Mukhtar Takai an kashe,
Subhanallah, Allah ya gafarta masu, ya tsare mana kai a duk inda kake.
Amin jiddana, kibani abinci inci inajin yunwa sosai, sai a lokacin ta tuna duk yinin ranar bata ci komai ba,
Ta tashi ta soma hada masa kayan abincin a inda yake xaune yana latsar wayarsa, duk wani movement din ta akan idonsa tana yin komai ne a sanyaye babu kwarin jiki, haka babu walwala a tare da ita kamar ko yaushe idan ya dawo daga office, ya dauki hakan a matsayin qila saboda yar uwarta bata lafia ne,
Tare suka ci abinci suna fira jefi jefi duk bai wuce al'ummar da ake kashewa bane da kuma mutanen sa yan sanda da aka kashe.
'Washe gari sai ga uwani ta dawo wai anyi discharging nata, yanda ta shigo gidan sukuku sai ka dauka kamar da gaske bata lfyr ne.
A raunane ta qarasa inda jiddah ta tsugunna da gwiwowinta duka biyu idanunta taf da hawaye,
'Anty dan Allah kiyi haquri, wlhy bada son raina bane kuma na haqura xanyi qoqarin ganin na manta dashi har qarshen rayuwata, ki tayani da addua anty ni nasan yaya baya sona ko kadan bai taba xuwa ya duba halin dana ke ciki har sanda nayi kwanci asibiti, ko ya jiki bai taba kira yayi min ba saboda bani ce a xuciyarsa ba, xanyi qoqarin ganin na fitar dashi koda kuwa son nasa xai salwantar da tawa rayuwar...... Ta soma numfashi sama sama hade da dafe qirjinta kamar da gaske,
Halin da take ciki yasanya jiddah rudewa, ta riqa ta da sauri tana kiran banan, uwani ta lafe jikin jiddah tana sauke numfashi da sauri sauri kamar wacce rayuwarta xata bar jikinta.
Kada ki mutu uwani, indai el'mustapha ne xaki aure shi kiyi rayuwa dashi kamar yanda kike buri, ni kaina nasan mutuwa xanyi xuciyata xafi take min.
Ta fashe da kuka sosai, jikin uwani yayi sanyi ta daina abinda take sai dai idanunta a lumshe suke, hawaye ke fitowa a idanuwanta jiddah tayi matuqar bata tausayi tana son farin cikin jiddah amma baxata iya haqura da el'mustapha ba, kuma ta yarda 100% jiddah na qaunarta da xuciya daya dalilin haka take ganin jiddah baxata cutar da ita ba, anty jiddah kiyi haquri baxan iya haqura da el'mustapha ba,
Banan ta shigo falon da sauri tana amsa kiran jiddah, halin da ta same su ciki yayi matuqar rudata, kuka sukeyi musamman jiddah, shekara uku tana xaune a gidan bata taba ganin hawayen jiddah ba sai ranar, bata bi ta kan uwani ba tayi inda uwar dakin ta,
'Anty jiddah meya faru, wani ya mutu ne.
Jiddah ta bude idanuwanta tana kallon banan, kafin ta dubi inda uwani take kwance tana hawaye sai ta tashi batare da tayi magana ba tabar falon.
Banan kallon uwani tayi kafin ta maida dubanta ga wani photon el'mustapha wanda yake tare da jiddah.
Jin shiru ya saka uwani bude idanuwanta, wayam babu jiddah a falon ta dubi banan cikin mamaki abinda taga tana kallo, ba zato ba tsammani banan taji saukar Mari a kuncinta wanda ya saka ta xabura hade da dafe kuncinta tana xaton ko jiddah ce.
Ganin uwani ce ya sakata xare idanuwanta,
'meyasa kike kallonsa, ki gayamin ko na illataki a yanxu,
'bashi ne nake kallo ba anty jiddah nake kallo, ina tausayinta ne na ganta tana kuka.